Sashe 107
Kalbima Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tayi haske a lokaci daya tai wani irin jemewa idanuwanta a rufe,
Kallo daya zakai mata kasan ciwo me girma ne a tattare da ita wanda Allah ne kadai yasan ko zata tashi kokuwa tafiyarta zatai itama ta huta da wannan duniyar me wahalar zama.
Silalewa AZIZ yayi ya zauna a gefe yana kallanta sbd yanayinta dake nuni da azababben ciwone take cikinsa duk da bata hayyacinta..
Sayd ma sunkuyar da kansa yayi yana zuba mata dukkanin idanuwansa jikinsa a mace.
Shiru dakin yayi babu me motsi,
Ayau falaq datake da gatan da dayawa basada gata a kwance numfashin datake shaqa ma na Oxygen ne zuciyar da zata rayu take buqata,
Kudi da gatanta ba zasu iya bata hakan ba,
Soyayyar mahaifinta bazata iya bata hakan ba sai abinda Allah yaga damar yi da ita.
Tsawon Lokaci ahakan har aka fara kiran asuba suka fito
AZIZ na gaba Sayd na gefensa kowannensu idanuwansu sunyi nauyi sosai.
Masallaci suka nufa sukai sallah suka zauna suna adhkar har gari yai haske kafin AZIZ ya dago idanuwansa ya kalli Sayd tsawon seconds kafin ya bude baki Ahankali ya furta
"Ka sanar da Dr Nico komai da ake ciki a sakamu na list din gaggawar neman donor"
Gyada kai Sayd yayi yana sauke numfashi.
A kusan qasashe 6 Sayd ya buga da neman zuciyar cikin lokacin daya ragewa Falaq din wadda take qara wani irin sauyawa daga kwancen tana rasa duka albarkar jikinta.
Duk yanda suke tinanin zasu iya riqe abin sun kasa su kansu a cikin budadden qunci suke daya nauyaya zuciyoyinsu.
Gida suka dawo aka baro Fiddausi dataje can,
Tsit gidan yayi ga dining an jere abinci amma babu wanda ya iya fitowa a cikinsu kowa na daki.
Wanka yayi ya sauya kaya ya zauna yana buga wayoyi a wayarsa kansa na zarewa ahankali ahankali gurin neman ta inda zai samu zuciyar dasawa 'yarsa.
Acan asibitin Zaadens kuwa Saleem ne ya fara dawowa daidai kafin jannah wadda ta zubawa mahaifinta dake zaune gabanta idanuwanta da sukai tsananin laushi.
Mahaifinta kaunarsa a jininta take da duk laifin da zai aikata a duniyarnan bazata taba dena so da kaunarsa ba,
Bazata taba gudunsa ko qyamarsa ba,bazata taba jin tsanarsaba,
Kaunarsa ce take sake rufesa da tausayinsa sbd duka wannan mummunan lamarin daya faru ya farune sbd kaunarta da shedan daya shiga zuciyarsu ya gurbata tawakkalinsu.
Ahankali wasu hawayen baqin ciki da dana sani tareda kunyar yarsa suka gangarowa Dad ya dago ya kalleta itama shi din take kalla idanuwanta na tsiyayar hawaye.
Saukar hawayensa Kan tafin hannunsa dayake bude ne ya sakata rintse idanuwanta da karfi tana jin zuciyarta na tsananta ciwon ganinsa ahakan...
Bude bakinsa yayi Ahankali cikin sanyi yace
"Akwai son zuciya da rinjayar shedan a lamarin da muka aikata,
Nayi dana sanin nema miki zuciyar datake jirjinki bata hanya halastacciyaba sbd kema kin shiga matsalar da mune muka janyota,
Jannah ni mahaifi ne da idanuwana sika rufe akan kaunar danakewa 'yata a baya,
Kuma a yanzu ma na shirya zama uba da idanuwansa zasu rufe akan kaunar dayakewa 'yarsa na aminta na shirya karban da fuskantar sharia sbd hana rayuwarki shiga quncin da babu fita,
Bakida masaniya dan haka zan miqa kaina da kaina sbd na kasa baki farin ciki daga karshe sai kuka da qunci......
Wani irin kuka me tsima zuciya ta fasa tana fadawa jikinsa ta rungumesa da karfi tana girgiza kai quncinta da radadin zuciyanta na tsananta.
Rungumeta yayi shima yanajin kasawarsa da lalata rayuwar duka 'yayansa a matsayinsa na uba.
Maheer dake gefensu kuka yakeyi sosai shima har yana jijjiga zuciyarsa na radadi shima yana jin zai iya bin mahaifinsa a duk matakin da zai dauka a wannan rayuwar me kyau da mara kyau dan haka idan mahaifinsa ya aminta dasu miqa kansu su karbi hukuncin daya kamata ya aminta da hakan ya shirya binsa har lokacinda da zaa kashesu kaman yanda suka kashe.
Kuka sukeyi gabaki dayansu a dakin cikeda tsananin so da kaunar junansu da haryanzu babu abinda ya sauya daga cikinta,
Saleem ma mahaifiyarsa da likita ya sanar dashi ta samu paralys ya rungume yana wani irin kuka mai tsima zuciya.
Jannah dagowa tayi ta kalli mahaifinta kafin ta maida kallanta kan Maheer dayake gefenta riqe da hannunta daya ta bude baki cikin sanyi tace
"Neman tuba da yafiya a gurin Allah shine farko kafin komai,
Insha Allah zamu cinye wannan jarabar Dad"
Dakin Mimi suka nufa dukkaninsu idanuwa a jeme a can suka tararda mugun labarin daya qarasa collapsing duniyarsu gabaki dayanta.
Sabon zama suka dora na jimami har dare.
Tsakar dare Mimi ta farka ta bude idanuwanta ahankali daqyar cikin wani irin sanyi tanajin dukkanin quncin zuciyarta ya yaye ganin ahalin dai daga karshe kansu ya sake hadewa basu rabu ba duk da munin aikin dasu Dad suka aikata.
Akan Saleem ta tsayar da idanuwansa tai masa kallan mintina ya saka hannunsa cikin nata yana hango kewan Ammar a cikeda idaniwanta wanda babu bakin furtawa,
Maida idanuwanta akan Maheer tayi tana jin tsananin tausayin kaddarar data hau kansu wadda batasan hukuncin da zasu fuskanta ba amma koma menene tana masa fatar samun sassauci da rayuwa me kyau a gaba idan yanada rabon tsallakewa.
Maida idaniwanta tai kan jannah da itama ita take kallo idaniwanta sun bushe sunyi jajir babu abinda yake cikinsu sai qunci da damuwa.
Hawayene suka gangaro daga gefen idanuwan Mimin tana jin tausayin rayuwar jannah da batasan yaya zata kasance ba idan ta wayi gari batareda gata da dukkanin ahalinta...
Maida kallanta kan Dad tai wanda kallo daya tai masa idanuwanta suka rufe ahankali.
Maheer ne yafara kiran sunanta ahankali yana miqewe tsaya zuwa ga fuskanta yana tabawa hannuwansa na rawa.
Saleem ne ya fahimci Mimi ta riga tabar duniyar ta barsu rai yayi halinsa.
Maheer kasa yadda yayi da hakan ya fara jijjigata yana kiran sunanta.
Jannah ma fadawa tai kan Mimin tana kiran sunanta cikin wani matsanancin halin daya cinye karfi da zuciyarta.
Dad sunkuyar da kai yayi hawaye na tsiyayo masa daga karshe dai duka sunata girban abinda suka aikata ta hanya me ciwon dayafi wanda suka saka mutane,
Ahankali Allah ke dandana musu zafi,ciwo da radadin rashi wanda suka take suka saka mutane da yawa a ciki.
Tsit asibitin tai sbd kukan Jannah da Maheer dayake tashi a dakin yana fitowa waje ahankali...
Saleem suman zaune yayi har lokacin hannunsa na cikin na mahaifiyarsa yana jin zuciyarsa na mutuwa daga komai na duniyar gabaki daya.
A cikin daren suka dawo gida da gawar mimi wanda zaayiwa janazah da safe.
Kwanan zaune sukai dukkaninsu a palo
Sunyi kuka har hawayen kowannensu sun qafe babu komai sai jajayen idanuwa.
Washe gari karfe goma na safe akai janazah din Haj Mimi Zad wadda ta samu mutane ba laifi ciki hadda Baba alhassan da alh Saad sbd a limbas babu me kwanciyar hankali ko tinanin da zai iya zuwa.
A lokacinda aka dawo tinda ba zaman gaisuwa zaayiba tini kowa ya watse aka bar jannah kadai da masu aiki shiru gidan babu kowa ba komai sai tarin damuwa da qunci.
#MAMUH
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899
*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
88
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?
Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,
Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;
Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes
Numbers
08034469681
08135142610
Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries
**************
Kwana biyu shiru rayuwa ta sauya a zadeens babu me fita babu me zuwa,
Walwala da farin ciki ya zama tarihi a rayuwarsu ko abinci ba koyaushe suke fitowa ci ba...
A wannan halin ne suka wayi gari Saleem yabar komai nasa ya bar gida baa gansaba.
Da farko sun jira ne har dare tukuna.
Har karfe 12 na dare Saleem bai dawoba hakama wayoyinsa ya barsu gida dan haka hankalinsu ya fara tashi.
Maheer ne ya fita a cikin daren yafara nemansa cikeda damuwa.
Suma su jannah da dad hankalinsu tashi yake sake yi dan haka suka ringa kiransa suna son jin ko ya gansa din.
Yawon garari Maheer ya ringa yi cikin daren har asuba baiga Saleem ba dan haka ya dawo gida.
Wuni daya ba saleem ba labarin,
Wuni biyu dan haka suka tabbatarda ya tafiyarsa ne sbd bazai iya rayuwa a cikinsu b Mimi ba Ammar ba.
Damuwar Dad ninkuwa tayi dan haka Maheer ya sake tada musu shirinsu na barin qasar su koma inda zasu bude sabuwar rayuwa.
Jannah da passport dinta baya tareda ita dole shiryawa tayi ta tafi Limbas dauko Kayanta masu mahimmanci su passport da id cards dinta.
Se dare ta isa gidan sbd batason Falaq ta ganta ko ita taga falaq kunyarta da ciwon ganinta takeyi,
Kunyar kallanta da zuciyar Ummitah a kirjinta takeyi,
Kunyar kallan mama da zuciyar 'yarta a kirjinta takeyi dan hakanne take sake jin nutsuwa da rabuwa dasu rabuwa ta har abada.
Karfe 10 na dare ta isa da motarta tai parking motar a can waje bata shigo da ita ba sbd batasan ma asan tazo har ta tafi.
Securities gate suka bude mata ta shigo kai tsaye ta nufi ciki.
Kallo daya zakai mata kasan ciwo me girma ne a tattare da ita wanda Allah ne kadai yasan ko zata tashi kokuwa tafiyarta zatai itama ta huta da wannan duniyar me wahalar zama.
Silalewa AZIZ yayi ya zauna a gefe yana kallanta sbd yanayinta dake nuni da azababben ciwone take cikinsa duk da bata hayyacinta..
Sayd ma sunkuyar da kansa yayi yana zuba mata dukkanin idanuwansa jikinsa a mace.
Shiru dakin yayi babu me motsi,
Ayau falaq datake da gatan da dayawa basada gata a kwance numfashin datake shaqa ma na Oxygen ne zuciyar da zata rayu take buqata,
Kudi da gatanta ba zasu iya bata hakan ba,
Soyayyar mahaifinta bazata iya bata hakan ba sai abinda Allah yaga damar yi da ita.
Tsawon Lokaci ahakan har aka fara kiran asuba suka fito
AZIZ na gaba Sayd na gefensa kowannensu idanuwansu sunyi nauyi sosai.
Masallaci suka nufa sukai sallah suka zauna suna adhkar har gari yai haske kafin AZIZ ya dago idanuwansa ya kalli Sayd tsawon seconds kafin ya bude baki Ahankali ya furta
"Ka sanar da Dr Nico komai da ake ciki a sakamu na list din gaggawar neman donor"
Gyada kai Sayd yayi yana sauke numfashi.
A kusan qasashe 6 Sayd ya buga da neman zuciyar cikin lokacin daya ragewa Falaq din wadda take qara wani irin sauyawa daga kwancen tana rasa duka albarkar jikinta.
Duk yanda suke tinanin zasu iya riqe abin sun kasa su kansu a cikin budadden qunci suke daya nauyaya zuciyoyinsu.
Gida suka dawo aka baro Fiddausi dataje can,
Tsit gidan yayi ga dining an jere abinci amma babu wanda ya iya fitowa a cikinsu kowa na daki.
Wanka yayi ya sauya kaya ya zauna yana buga wayoyi a wayarsa kansa na zarewa ahankali ahankali gurin neman ta inda zai samu zuciyar dasawa 'yarsa.
Acan asibitin Zaadens kuwa Saleem ne ya fara dawowa daidai kafin jannah wadda ta zubawa mahaifinta dake zaune gabanta idanuwanta da sukai tsananin laushi.
Mahaifinta kaunarsa a jininta take da duk laifin da zai aikata a duniyarnan bazata taba dena so da kaunarsa ba,
Bazata taba gudunsa ko qyamarsa ba,bazata taba jin tsanarsaba,
Kaunarsa ce take sake rufesa da tausayinsa sbd duka wannan mummunan lamarin daya faru ya farune sbd kaunarta da shedan daya shiga zuciyarsu ya gurbata tawakkalinsu.
Ahankali wasu hawayen baqin ciki da dana sani tareda kunyar yarsa suka gangarowa Dad ya dago ya kalleta itama shi din take kalla idanuwanta na tsiyayar hawaye.
Saukar hawayensa Kan tafin hannunsa dayake bude ne ya sakata rintse idanuwanta da karfi tana jin zuciyarta na tsananta ciwon ganinsa ahakan...
Bude bakinsa yayi Ahankali cikin sanyi yace
"Akwai son zuciya da rinjayar shedan a lamarin da muka aikata,
Nayi dana sanin nema miki zuciyar datake jirjinki bata hanya halastacciyaba sbd kema kin shiga matsalar da mune muka janyota,
Jannah ni mahaifi ne da idanuwana sika rufe akan kaunar danakewa 'yata a baya,
Kuma a yanzu ma na shirya zama uba da idanuwansa zasu rufe akan kaunar dayakewa 'yarsa na aminta na shirya karban da fuskantar sharia sbd hana rayuwarki shiga quncin da babu fita,
Bakida masaniya dan haka zan miqa kaina da kaina sbd na kasa baki farin ciki daga karshe sai kuka da qunci......
Wani irin kuka me tsima zuciya ta fasa tana fadawa jikinsa ta rungumesa da karfi tana girgiza kai quncinta da radadin zuciyanta na tsananta.
Rungumeta yayi shima yanajin kasawarsa da lalata rayuwar duka 'yayansa a matsayinsa na uba.
Maheer dake gefensu kuka yakeyi sosai shima har yana jijjiga zuciyarsa na radadi shima yana jin zai iya bin mahaifinsa a duk matakin da zai dauka a wannan rayuwar me kyau da mara kyau dan haka idan mahaifinsa ya aminta dasu miqa kansu su karbi hukuncin daya kamata ya aminta da hakan ya shirya binsa har lokacinda da zaa kashesu kaman yanda suka kashe.
Kuka sukeyi gabaki dayansu a dakin cikeda tsananin so da kaunar junansu da haryanzu babu abinda ya sauya daga cikinta,
Saleem ma mahaifiyarsa da likita ya sanar dashi ta samu paralys ya rungume yana wani irin kuka mai tsima zuciya.
Jannah dagowa tayi ta kalli mahaifinta kafin ta maida kallanta kan Maheer dayake gefenta riqe da hannunta daya ta bude baki cikin sanyi tace
"Neman tuba da yafiya a gurin Allah shine farko kafin komai,
Insha Allah zamu cinye wannan jarabar Dad"
Dakin Mimi suka nufa dukkaninsu idanuwa a jeme a can suka tararda mugun labarin daya qarasa collapsing duniyarsu gabaki dayanta.
Sabon zama suka dora na jimami har dare.
Tsakar dare Mimi ta farka ta bude idanuwanta ahankali daqyar cikin wani irin sanyi tanajin dukkanin quncin zuciyarta ya yaye ganin ahalin dai daga karshe kansu ya sake hadewa basu rabu ba duk da munin aikin dasu Dad suka aikata.
Akan Saleem ta tsayar da idanuwansa tai masa kallan mintina ya saka hannunsa cikin nata yana hango kewan Ammar a cikeda idaniwanta wanda babu bakin furtawa,
Maida idanuwanta akan Maheer tayi tana jin tsananin tausayin kaddarar data hau kansu wadda batasan hukuncin da zasu fuskanta ba amma koma menene tana masa fatar samun sassauci da rayuwa me kyau a gaba idan yanada rabon tsallakewa.
Maida idaniwanta tai kan jannah da itama ita take kallo idaniwanta sun bushe sunyi jajir babu abinda yake cikinsu sai qunci da damuwa.
Hawayene suka gangaro daga gefen idanuwan Mimin tana jin tausayin rayuwar jannah da batasan yaya zata kasance ba idan ta wayi gari batareda gata da dukkanin ahalinta...
Maida kallanta kan Dad tai wanda kallo daya tai masa idanuwanta suka rufe ahankali.
Maheer ne yafara kiran sunanta ahankali yana miqewe tsaya zuwa ga fuskanta yana tabawa hannuwansa na rawa.
Saleem ne ya fahimci Mimi ta riga tabar duniyar ta barsu rai yayi halinsa.
Maheer kasa yadda yayi da hakan ya fara jijjigata yana kiran sunanta.
Jannah ma fadawa tai kan Mimin tana kiran sunanta cikin wani matsanancin halin daya cinye karfi da zuciyarta.
Dad sunkuyar da kai yayi hawaye na tsiyayo masa daga karshe dai duka sunata girban abinda suka aikata ta hanya me ciwon dayafi wanda suka saka mutane,
Ahankali Allah ke dandana musu zafi,ciwo da radadin rashi wanda suka take suka saka mutane da yawa a ciki.
Tsit asibitin tai sbd kukan Jannah da Maheer dayake tashi a dakin yana fitowa waje ahankali...
Saleem suman zaune yayi har lokacin hannunsa na cikin na mahaifiyarsa yana jin zuciyarsa na mutuwa daga komai na duniyar gabaki daya.
A cikin daren suka dawo gida da gawar mimi wanda zaayiwa janazah da safe.
Kwanan zaune sukai dukkaninsu a palo
Sunyi kuka har hawayen kowannensu sun qafe babu komai sai jajayen idanuwa.
Washe gari karfe goma na safe akai janazah din Haj Mimi Zad wadda ta samu mutane ba laifi ciki hadda Baba alhassan da alh Saad sbd a limbas babu me kwanciyar hankali ko tinanin da zai iya zuwa.
A lokacinda aka dawo tinda ba zaman gaisuwa zaayiba tini kowa ya watse aka bar jannah kadai da masu aiki shiru gidan babu kowa ba komai sai tarin damuwa da qunci.
#MAMUH
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899
*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
88
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?
Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,
Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;
Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes
Numbers
08034469681
08135142610
Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries
**************
Kwana biyu shiru rayuwa ta sauya a zadeens babu me fita babu me zuwa,
Walwala da farin ciki ya zama tarihi a rayuwarsu ko abinci ba koyaushe suke fitowa ci ba...
A wannan halin ne suka wayi gari Saleem yabar komai nasa ya bar gida baa gansaba.
Da farko sun jira ne har dare tukuna.
Har karfe 12 na dare Saleem bai dawoba hakama wayoyinsa ya barsu gida dan haka hankalinsu ya fara tashi.
Maheer ne ya fita a cikin daren yafara nemansa cikeda damuwa.
Suma su jannah da dad hankalinsu tashi yake sake yi dan haka suka ringa kiransa suna son jin ko ya gansa din.
Yawon garari Maheer ya ringa yi cikin daren har asuba baiga Saleem ba dan haka ya dawo gida.
Wuni daya ba saleem ba labarin,
Wuni biyu dan haka suka tabbatarda ya tafiyarsa ne sbd bazai iya rayuwa a cikinsu b Mimi ba Ammar ba.
Damuwar Dad ninkuwa tayi dan haka Maheer ya sake tada musu shirinsu na barin qasar su koma inda zasu bude sabuwar rayuwa.
Jannah da passport dinta baya tareda ita dole shiryawa tayi ta tafi Limbas dauko Kayanta masu mahimmanci su passport da id cards dinta.
Se dare ta isa gidan sbd batason Falaq ta ganta ko ita taga falaq kunyarta da ciwon ganinta takeyi,
Kunyar kallanta da zuciyar Ummitah a kirjinta takeyi,
Kunyar kallan mama da zuciyar 'yarta a kirjinta takeyi dan hakanne take sake jin nutsuwa da rabuwa dasu rabuwa ta har abada.
Karfe 10 na dare ta isa da motarta tai parking motar a can waje bata shigo da ita ba sbd batasan ma asan tazo har ta tafi.
Securities gate suka bude mata ta shigo kai tsaye ta nufi ciki.