Sashe 120
Kalbima Part 1 Complete Hausa Novel · about 2 min read
Barka da fitowa su kawu sukai musu cikeda kulawa kafin Ummah itama tai musu sannu da zuwa suka fada mota gabaki dayansu suka bar gurin hannun jannah na cikin na mahaifinta dayan hannun kuma yana cikin na Ummah da suka saba zama a hakan.
Tasha aka mayar dasu sbd basuda gurin zuwa.
Sallah sukai gabaki dayansu kawu ya siyo musu bread da panke da lemu sukaci suka koshi kowannensu farin ciki kamar zai fasa zuciyoyinsu musamman Ammar daya kasa dauke idanuwansa daga kan jannah dayake kamar ya hadiyeta ya bata rayuwar da babu wanda zai tana ganinta babu farin cikinsa kamar yanxu da babu auren kowa akanta AZIZ LIMBA yabar rayuwarsu har abada ba dawowa.
A tashar suka kwana a zaune suna manne da juna tana tsakanin Ahalinta da Ummanta.
Ana sallame sallar asuba motar da zasubi ta fara shirin dagawa
Karfe 7 motar ta fice daga tashar ta kama hanyar zuwansu kauyen da basusan rayuwar da zasu tarar acanba wadda basu tana sanin yaya akeyinta.
#MAMUH
#BESTStory
#BEST LOVE
#NEW LIFE
#KALBIM
#BEST ROMANCE
#AZIZ AY LIMBA
#JANNAH ZAD
#AYSH NICKY
#AMMAR ZAD
#FATIMA UMMAH ZAD
#DZAD
#END OF PART 1
ALHAMDULILLAH INA GODIA GA ALLAH DAYA NUNA MANA KARSHEN PART 1 WANDA ZAMU FARA PART 2 INSHA ALLAH BAYAN RAMADAN IDAN ALLAH YA NUNA MANA WANDA KUMA GABAKI DAYA LABARIN INSHA ALLAH YANA CIKIN PART 2 WANNAN DUKA SHIMFIDA NE,
INA ROKONKU AKAN KADA KUCE KOMAI GAMEDA TAFIYATA HUTU TIN YANXU SBD WLH TALLAHI BANDA LAFIYA SOSAI DAUREWA KAWAI NAKEYI SO BANASON NA LALATA MANA LABARIN SBD HALINDA NAKE CIKI SHIYASA,
KUYI MUN UXURI KUNSAN DUK ME RAI YANA TAREDA ZUWAN LALURAR CIWO,
KODA BAN TAFI HUTUN BA YANXU DOLE ZANJE HUTUN AZUMI DAN HAKA KUYI HAKURI MU JIRA DAWOWAN HUTU INSHA ALLAH ZAMU TSIMA MU NISHADANTU MU ILAMANTU KUMA MU SAMU DUK ABINDA MUKESO A LABARIN WANDA YAKE TAFE DA ABUBUWA DA YAWA.
NGD ALLAH YA NUNA MANA MUN DAWO HUTU LAFIYA AMIN.
ALLAH YA SAKAWA KOWA DA ALKHAIRINSA NA BIBIYATA DA KUKAI.
Tasha aka mayar dasu sbd basuda gurin zuwa.
Sallah sukai gabaki dayansu kawu ya siyo musu bread da panke da lemu sukaci suka koshi kowannensu farin ciki kamar zai fasa zuciyoyinsu musamman Ammar daya kasa dauke idanuwansa daga kan jannah dayake kamar ya hadiyeta ya bata rayuwar da babu wanda zai tana ganinta babu farin cikinsa kamar yanxu da babu auren kowa akanta AZIZ LIMBA yabar rayuwarsu har abada ba dawowa.
A tashar suka kwana a zaune suna manne da juna tana tsakanin Ahalinta da Ummanta.
Ana sallame sallar asuba motar da zasubi ta fara shirin dagawa
Karfe 7 motar ta fice daga tashar ta kama hanyar zuwansu kauyen da basusan rayuwar da zasu tarar acanba wadda basu tana sanin yaya akeyinta.
#MAMUH
#BESTStory
#BEST LOVE
#NEW LIFE
#KALBIM
#BEST ROMANCE
#AZIZ AY LIMBA
#JANNAH ZAD
#AYSH NICKY
#AMMAR ZAD
#FATIMA UMMAH ZAD
#DZAD
#END OF PART 1
ALHAMDULILLAH INA GODIA GA ALLAH DAYA NUNA MANA KARSHEN PART 1 WANDA ZAMU FARA PART 2 INSHA ALLAH BAYAN RAMADAN IDAN ALLAH YA NUNA MANA WANDA KUMA GABAKI DAYA LABARIN INSHA ALLAH YANA CIKIN PART 2 WANNAN DUKA SHIMFIDA NE,
INA ROKONKU AKAN KADA KUCE KOMAI GAMEDA TAFIYATA HUTU TIN YANXU SBD WLH TALLAHI BANDA LAFIYA SOSAI DAUREWA KAWAI NAKEYI SO BANASON NA LALATA MANA LABARIN SBD HALINDA NAKE CIKI SHIYASA,
KUYI MUN UXURI KUNSAN DUK ME RAI YANA TAREDA ZUWAN LALURAR CIWO,
KODA BAN TAFI HUTUN BA YANXU DOLE ZANJE HUTUN AZUMI DAN HAKA KUYI HAKURI MU JIRA DAWOWAN HUTU INSHA ALLAH ZAMU TSIMA MU NISHADANTU MU ILAMANTU KUMA MU SAMU DUK ABINDA MUKESO A LABARIN WANDA YAKE TAFE DA ABUBUWA DA YAWA.
NGD ALLAH YA NUNA MANA MUN DAWO HUTU LAFIYA AMIN.
ALLAH YA SAKAWA KOWA DA ALKHAIRINSA NA BIBIYATA DA KUKAI.