Sashe 105
Kalbima Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Silalewa tai ahankali bakin gadonta tana fasa wani irin me tsuma zuciya da tsananin ciwo da radadin rabuwar da zatai da ita har abada batason su sake haduwa sbd haduwansu ba alkhairi bane garesu su dukan gwara kowa yayi rayuwarsa.
Kukane tayi sosai wanda baida sauti ko kadan zuciyarta na tsananin ciwo tsawon lokaci kafin ta miqe ko gani batayi sosai ta fice daga dakin sedai batasaniba Falaq din ta bude idanuwanta itama Hawaye takeyi sosai batareda ta motsa ba sbd tsananin qunci da azabar ciwo take ji itama wanda yake sakata jin tsoron kamar mutuwa zatai.
Tana fitowa kai tsaye palonsa ta nufa ta bude kofar ta shiga daidai fitowansa idaniwansa sun fada sosai a lokaci daya sbd tsananin damuwa da tsoron dayake bayyane a yanayinsa na tsoron rasa 'yarsa da itace rayuwarsa.
Tsayawa sukai suna kallan juna ahankali tsana na tasowa ahankali tana rufe zazzzafar soyayyar dake qasan zuciyoyinsu,
Ahankali ta tako ta tsaya gabansa ta bude baki tana kallan cikin idaniwansa tace
"Meyasa?
Why?
Mun cancanta hakan daga gareka ne?
Sbd zuciyana ta mutu akan soyayyarka ne ka zabi hukunta iyayena da yan uwana akan laifin daba nasu ba?
Duka soyayyar danake maka ne ta jawo wannan?
Wasu hawayen tsananin radadin zuciya ta hadiye ahankali tana cewa
"AZIZ LIMBA kaje nayi freeing dinka daga Soyayyar da kake cutatar da ahalina akanta,
Na cireka daga zuciyata bazan qara sonka har abada,
Sadakata aka baka ayau ina rokonka ka jefar da sadakar da bakaso ka bani yancina na maka alkawarin har abada bazaka sake sakani a idaniwanka ba zan tabbatarda hakan sbd ni kaina bazan taba son sake saka ka idaniwanaba.......
Jajir idaniwansa sukai tiririn dayake cin zuciyarsa na tafasowa ya jefa mata mummunan kallo tana ficewa daga rayuwarsa gabaki daya ya dago file din dayake hannunsa nata wanda zai bawa Sayd ayau a saki duniya tasan su waye zaadens ya jefa mata a fuskanta takardun duka watse gabaki daya a qasa.
Cikin tsananin tsanar familynta datake juyewa harda ita yace
"Yaushe kika samu bakin tambayar why?
A zaadens babu me darajar da zai tambayeni na amsa harke din,
Ki dena tambayar auren dayake kanki sbd tin farko ban daukeki mata ba kuma bazaki taba zama matar dani AZIZ LIMBA zan ambata da matataba,
Amsa kikeso na abinda familynki sukai?
Kije ki tambayesu zuciyar waye a kirjinki take harbawa?
Ki duba ga takardu nan rai nawa suka kashe kisan gilla kafin su kashe mace me tsohon cikin da zuciyarta take bugawa yanzu haka a kirjinki,
UMMITAH ABDULAZIZ LIMBA shine sunan,
Shine sunan mahaifiyar data haifi Falaq,
Shine sunan Qanwa kuma jinin AZIZ LIMBA daya dayake da ita a duniya da bustards dincan suka kashe sbd a raya waye?????
Ke sarauniyar Zaadens da ranta yafi na kowa,
Ummitah data raye da yarta da mijinta Sayd a cikin Aminci badan ke ba,
Badan keba da yanzu Falaq tana raye tareda mahaifiyarta,
Da yanzu yaya na yana tareda qanwarsa daya taso baida kowa sai ita,
Itace rayuwata,itace gabaki dayan AZIZ LIMBA amma suka farka kirjinta suka rabata da zuciyarta sbd son zuciya and kin samu daman tambayar me sukai?
Sarewa kafafun Jannah sukai cikin matsanancin tashin hankalin daya saka zuciyarta bugawa ta durqushe tana dafe kirjinta sbd tsananin azabar gaske takeji idanuwanta na neman rage gani.
Falaq datake tsaye bakin kofar cikin rashin karfin jiki kunnuwanta suka ji mata kalaman da suka juya duniyarta lokaci daya jini ya fara biyowa ta hancinta ahankali kafin tausayi wani motsin harta bakinta yafara fitowa....
Mama ma data biyi bayan falaq din dataga wutowarta mutuwar tsaye tayi da abinda kunnuwanta suka ji mata amma ganin yanda jini yake fita baki da hancin Falaq tana yanke jiki ta fadi ya sakata ambatar sunan Falaq din cikin amon daya saka AZIZ kallan kofar yana yi kan falaq cikin mummunan halin dabai taba samun kansa a ciki ba.
#MAMUH
#THE STORY BEGINS
#BEST HATE LOVE STORY
#BESTROMANCE
#AZIZ AY LIMBA
#JANNAH ZAD
#AYSH.......
#CRAZY LOVE
#LOVE TRIANGLE
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899
*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
86
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?
Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,
Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;
Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes
Numbers
08034469681
08135142610
Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries
************
FALAQQ" shine abinda bakinsa ya furta da wani sauti me fasa zuciyar datake neman rasa kanta yana yin kanta idaniwansa na sauyawa dukkanin hannuwansa na wata irin rawa.
Kafin ya isa ta zube a jikin mama data tareta itama koina jikinta na wata irin rawa sbd jinin daya zubowa daga bakinta wanda ya sakata jin tana rasa kanta itama sbd tinanin zuciyar Falaq din ta riga ta fashe.
Yanda ya furta sunanta da karfin gaske gidan ya amsa gabaki daya ya saka dukkanin dan adam dayake gidan tsayawa cak daga inda yake suka jin zuciyoyinsu na tsinkewa.
Sayd ne ya fito yana qarasowa palon da tsananin sauri da tsoron idan ba collapsing din da akace kada taiba na karshe ta samu.
Tsananin rawan da hannuwansa basu taba yiba hannuwan AZIZ din sukeyi ya ringa goge mata mata bakin da hancin batareda yasan me yakeba yana kiranta bakinsa da hannuwansa suna tsananin rawa jinin na sake fitowa.
Mama ma fita hayyacin nata tai tana kokarin riqesa ganin yanda komai nasa yake rawa yana fita hayyacinsa zarewansa na bayyana tuburan yana kiran sunan Falaq din yana jijjigata gabaki daya jikinsa da nata ya lalace da jini.
Sayd na shigowa hankali a tsananin tashe wani mummunan burki yaci wanda ya sakasa kusan faduwa yana kallansu zuciyarsa na wata irin tsagawa da karfin gaske.
Bude baki yayi da wani irin karfin hali yace
"Asibiti,asibiti"
Kamar jiran afada AZIZ yake ya miqe da sauri da ita a jikinsa ya nufi kofa Sayd na gaba da tsananin sauri ya fiddo mota hannuwansa na rawa shima,
Mama Latif ta cewa maza ya fidda mota ta fito itama da komai nata ke rawa sbd tashin hankali...
A jere cikin tsananin tashin hankalin da basu taba shiga ba tin rasa Ummitah suka bar gidan zuwa asibiti babu wanda bai kusan zarewa a cikinsu musamman Ubanta dayake rungume da ita har lokacin yana jin zuciyarsa na mummunan tsagawa.
Silalewa ahankali jannah da kafafuwanta suka mutu murus tayi ta zube a tsakiyar palon da aka barta tata zuciyar itama tana kasa daukan dukkanin wannan masifar datake gabanta,
Hannuwanta dake rawa ta miqa ahankali ta fara bin takardun dake qasa zube tana karanta sunayen jamaar da suka rasu sbd neman zuciyarta,
Wani irin azababben ciwo da radadin gaske kirjinta yakeyi idanuwanta na neman makancewa sbd tsananin radadin hawayen da suke neman sauko musu,
Akan takardar datai gefe daban ta fadi ta dora hannunta dayake rawa ta juyota hoton Ummitah da sunanta UMMITAH ABDULAZIZ LIMBA ya bayyana wanda ya sakata fasa wani irin azababben kuka me tsananin ciwo da qunci tana dafe kirjinta setin zuciyarsa tana rintse idanuwanta kukan na tsaga zuciyarta.
Masu aiki dake jinta tsit suka sake yi jikinsu na sake tsananin sanyi sbd tausayi.
Kuka takeyi sosai kaman zuciyarta zata fashe sbd zallar qunci da rashin madafa,
Ciwon rayuwarta takeji,
Inama ta jima da barin duniyar,
Inama Allah ya bawa familynta a baya sun hakura sun barta tabar duniyar da duka basu samu kansu a wannan kaddarar me nauyi ba,
Inama bata rayuwa ba anbar Falaq da mahaifiyarta,
Inama ba zuciyar Ummitah ce a kirjinta ba,
Inama zaa iya dawo da baya data miqawa Limbas zuciyarsu kowa yayi rayuwarsa yanda ya saba........
Inama zata iya goge wannan mummunan kaddarar akan ahalinta..
Zubewa tayi kwance tana dafe kirjinta cikin tsananin azaba da kukan dayake fitowa daga zuciyarta.
Fiddausi ce ta iso ahankali cikin palon ta iso kafafunta a sanyaye kan jannah din tana bin komai dayake gurin da kallo har idanuwanta suka sauka akan fuskan Ummitah itama.
Wasu zafafan hawaye ne suka gangaro mata ta juya zata fice sai kuma ta kasa sbd wani irin kuka dayake ratsa zuciyarta da Jannah ke yi a kwance kaman zuciyarta zata mutu.
Dawowa tai ahankali tareda durqusawa ahankali ta dafa bayan jannah din tana kasa cewa komai.
Jannah bata iya cewa komaiba sai tsananta da kukanta keyi jikinta na rawa ahakali.
Ahankali Fiddausi ta bude baki tana kallan fuskan Ummitah dake jikin hoton tace
"Ummitah itace duniyar ABDULAZIZ LIMBA gabaki daya,
Rashinta shine ya maidasa AZIZ LIMBA wanda babu komai acikinsa sai emptiness,
Ya rasa Ummitah falaq ta maye gurbin dayake riqe dashi,
Rashin Ummitah ya taba kwakwalwa da hankalinsa da a yanxu rasa Falaq Allah ne kadai yasan kaddarar daya tanadar masa a gaba wadda bama fata sbd AZIZ LIMBA issa pure soul,
Naji nasan Kashe Ummitah akai ta hanyar rabata da zuciyarta,
Kinsan waye Ummitah a rayuwarsa??
Kukane tayi sosai wanda baida sauti ko kadan zuciyarta na tsananin ciwo tsawon lokaci kafin ta miqe ko gani batayi sosai ta fice daga dakin sedai batasaniba Falaq din ta bude idanuwanta itama Hawaye takeyi sosai batareda ta motsa ba sbd tsananin qunci da azabar ciwo take ji itama wanda yake sakata jin tsoron kamar mutuwa zatai.
Tana fitowa kai tsaye palonsa ta nufa ta bude kofar ta shiga daidai fitowansa idaniwansa sun fada sosai a lokaci daya sbd tsananin damuwa da tsoron dayake bayyane a yanayinsa na tsoron rasa 'yarsa da itace rayuwarsa.
Tsayawa sukai suna kallan juna ahankali tsana na tasowa ahankali tana rufe zazzzafar soyayyar dake qasan zuciyoyinsu,
Ahankali ta tako ta tsaya gabansa ta bude baki tana kallan cikin idaniwansa tace
"Meyasa?
Why?
Mun cancanta hakan daga gareka ne?
Sbd zuciyana ta mutu akan soyayyarka ne ka zabi hukunta iyayena da yan uwana akan laifin daba nasu ba?
Duka soyayyar danake maka ne ta jawo wannan?
Wasu hawayen tsananin radadin zuciya ta hadiye ahankali tana cewa
"AZIZ LIMBA kaje nayi freeing dinka daga Soyayyar da kake cutatar da ahalina akanta,
Na cireka daga zuciyata bazan qara sonka har abada,
Sadakata aka baka ayau ina rokonka ka jefar da sadakar da bakaso ka bani yancina na maka alkawarin har abada bazaka sake sakani a idaniwanka ba zan tabbatarda hakan sbd ni kaina bazan taba son sake saka ka idaniwanaba.......
Jajir idaniwansa sukai tiririn dayake cin zuciyarsa na tafasowa ya jefa mata mummunan kallo tana ficewa daga rayuwarsa gabaki daya ya dago file din dayake hannunsa nata wanda zai bawa Sayd ayau a saki duniya tasan su waye zaadens ya jefa mata a fuskanta takardun duka watse gabaki daya a qasa.
Cikin tsananin tsanar familynta datake juyewa harda ita yace
"Yaushe kika samu bakin tambayar why?
A zaadens babu me darajar da zai tambayeni na amsa harke din,
Ki dena tambayar auren dayake kanki sbd tin farko ban daukeki mata ba kuma bazaki taba zama matar dani AZIZ LIMBA zan ambata da matataba,
Amsa kikeso na abinda familynki sukai?
Kije ki tambayesu zuciyar waye a kirjinki take harbawa?
Ki duba ga takardu nan rai nawa suka kashe kisan gilla kafin su kashe mace me tsohon cikin da zuciyarta take bugawa yanzu haka a kirjinki,
UMMITAH ABDULAZIZ LIMBA shine sunan,
Shine sunan mahaifiyar data haifi Falaq,
Shine sunan Qanwa kuma jinin AZIZ LIMBA daya dayake da ita a duniya da bustards dincan suka kashe sbd a raya waye?????
Ke sarauniyar Zaadens da ranta yafi na kowa,
Ummitah data raye da yarta da mijinta Sayd a cikin Aminci badan ke ba,
Badan keba da yanzu Falaq tana raye tareda mahaifiyarta,
Da yanzu yaya na yana tareda qanwarsa daya taso baida kowa sai ita,
Itace rayuwata,itace gabaki dayan AZIZ LIMBA amma suka farka kirjinta suka rabata da zuciyarta sbd son zuciya and kin samu daman tambayar me sukai?
Sarewa kafafun Jannah sukai cikin matsanancin tashin hankalin daya saka zuciyarta bugawa ta durqushe tana dafe kirjinta sbd tsananin azabar gaske takeji idanuwanta na neman rage gani.
Falaq datake tsaye bakin kofar cikin rashin karfin jiki kunnuwanta suka ji mata kalaman da suka juya duniyarta lokaci daya jini ya fara biyowa ta hancinta ahankali kafin tausayi wani motsin harta bakinta yafara fitowa....
Mama ma data biyi bayan falaq din dataga wutowarta mutuwar tsaye tayi da abinda kunnuwanta suka ji mata amma ganin yanda jini yake fita baki da hancin Falaq tana yanke jiki ta fadi ya sakata ambatar sunan Falaq din cikin amon daya saka AZIZ kallan kofar yana yi kan falaq cikin mummunan halin dabai taba samun kansa a ciki ba.
#MAMUH
#THE STORY BEGINS
#BEST HATE LOVE STORY
#BESTROMANCE
#AZIZ AY LIMBA
#JANNAH ZAD
#AYSH.......
#CRAZY LOVE
#LOVE TRIANGLE
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899
*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
86
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?
Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,
Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;
Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes
Numbers
08034469681
08135142610
Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries
************
FALAQQ" shine abinda bakinsa ya furta da wani sauti me fasa zuciyar datake neman rasa kanta yana yin kanta idaniwansa na sauyawa dukkanin hannuwansa na wata irin rawa.
Kafin ya isa ta zube a jikin mama data tareta itama koina jikinta na wata irin rawa sbd jinin daya zubowa daga bakinta wanda ya sakata jin tana rasa kanta itama sbd tinanin zuciyar Falaq din ta riga ta fashe.
Yanda ya furta sunanta da karfin gaske gidan ya amsa gabaki daya ya saka dukkanin dan adam dayake gidan tsayawa cak daga inda yake suka jin zuciyoyinsu na tsinkewa.
Sayd ne ya fito yana qarasowa palon da tsananin sauri da tsoron idan ba collapsing din da akace kada taiba na karshe ta samu.
Tsananin rawan da hannuwansa basu taba yiba hannuwan AZIZ din sukeyi ya ringa goge mata mata bakin da hancin batareda yasan me yakeba yana kiranta bakinsa da hannuwansa suna tsananin rawa jinin na sake fitowa.
Mama ma fita hayyacin nata tai tana kokarin riqesa ganin yanda komai nasa yake rawa yana fita hayyacinsa zarewansa na bayyana tuburan yana kiran sunan Falaq din yana jijjigata gabaki daya jikinsa da nata ya lalace da jini.
Sayd na shigowa hankali a tsananin tashe wani mummunan burki yaci wanda ya sakasa kusan faduwa yana kallansu zuciyarsa na wata irin tsagawa da karfin gaske.
Bude baki yayi da wani irin karfin hali yace
"Asibiti,asibiti"
Kamar jiran afada AZIZ yake ya miqe da sauri da ita a jikinsa ya nufi kofa Sayd na gaba da tsananin sauri ya fiddo mota hannuwansa na rawa shima,
Mama Latif ta cewa maza ya fidda mota ta fito itama da komai nata ke rawa sbd tashin hankali...
A jere cikin tsananin tashin hankalin da basu taba shiga ba tin rasa Ummitah suka bar gidan zuwa asibiti babu wanda bai kusan zarewa a cikinsu musamman Ubanta dayake rungume da ita har lokacin yana jin zuciyarsa na mummunan tsagawa.
Silalewa ahankali jannah da kafafuwanta suka mutu murus tayi ta zube a tsakiyar palon da aka barta tata zuciyar itama tana kasa daukan dukkanin wannan masifar datake gabanta,
Hannuwanta dake rawa ta miqa ahankali ta fara bin takardun dake qasa zube tana karanta sunayen jamaar da suka rasu sbd neman zuciyarta,
Wani irin azababben ciwo da radadin gaske kirjinta yakeyi idanuwanta na neman makancewa sbd tsananin radadin hawayen da suke neman sauko musu,
Akan takardar datai gefe daban ta fadi ta dora hannunta dayake rawa ta juyota hoton Ummitah da sunanta UMMITAH ABDULAZIZ LIMBA ya bayyana wanda ya sakata fasa wani irin azababben kuka me tsananin ciwo da qunci tana dafe kirjinta setin zuciyarsa tana rintse idanuwanta kukan na tsaga zuciyarta.
Masu aiki dake jinta tsit suka sake yi jikinsu na sake tsananin sanyi sbd tausayi.
Kuka takeyi sosai kaman zuciyarta zata fashe sbd zallar qunci da rashin madafa,
Ciwon rayuwarta takeji,
Inama ta jima da barin duniyar,
Inama Allah ya bawa familynta a baya sun hakura sun barta tabar duniyar da duka basu samu kansu a wannan kaddarar me nauyi ba,
Inama bata rayuwa ba anbar Falaq da mahaifiyarta,
Inama ba zuciyar Ummitah ce a kirjinta ba,
Inama zaa iya dawo da baya data miqawa Limbas zuciyarsu kowa yayi rayuwarsa yanda ya saba........
Inama zata iya goge wannan mummunan kaddarar akan ahalinta..
Zubewa tayi kwance tana dafe kirjinta cikin tsananin azaba da kukan dayake fitowa daga zuciyarta.
Fiddausi ce ta iso ahankali cikin palon ta iso kafafunta a sanyaye kan jannah din tana bin komai dayake gurin da kallo har idanuwanta suka sauka akan fuskan Ummitah itama.
Wasu zafafan hawaye ne suka gangaro mata ta juya zata fice sai kuma ta kasa sbd wani irin kuka dayake ratsa zuciyarta da Jannah ke yi a kwance kaman zuciyarta zata mutu.
Dawowa tai ahankali tareda durqusawa ahankali ta dafa bayan jannah din tana kasa cewa komai.
Jannah bata iya cewa komaiba sai tsananta da kukanta keyi jikinta na rawa ahakali.
Ahankali Fiddausi ta bude baki tana kallan fuskan Ummitah dake jikin hoton tace
"Ummitah itace duniyar ABDULAZIZ LIMBA gabaki daya,
Rashinta shine ya maidasa AZIZ LIMBA wanda babu komai acikinsa sai emptiness,
Ya rasa Ummitah falaq ta maye gurbin dayake riqe dashi,
Rashin Ummitah ya taba kwakwalwa da hankalinsa da a yanxu rasa Falaq Allah ne kadai yasan kaddarar daya tanadar masa a gaba wadda bama fata sbd AZIZ LIMBA issa pure soul,
Naji nasan Kashe Ummitah akai ta hanyar rabata da zuciyarta,
Kinsan waye Ummitah a rayuwarsa??