Sashe 87
Kalbima Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wuni sikai a gidan har suka tafi jannah bata fito ba bayan gaisawan da sukai kafin ta shige.
Bata san anan fadilah zatai kwana biyuba saida ta fito da daddare ta ganta a dakin Falaq suna fira.
Falaq na ganin jannah ta taso tana kallan cikeda kulawa tace
"Jan kanki ya dena ciwon?
Gyada mata kai tana zaunawa dan fitowa tai ta ragewa kanta azaba dan haka kallan Fadilah din tai tace
"Ashe kina nan??
"Eh zan dan kwana biyu ne na huta kafin na fara aiki a LIMBAs"
Gyada kai jannah tai kawai tana miqewa dan komawa dakinta kwata kwata ta rasa meyake mata dadi.
Tana komawa daki wayarta ta dauka ta saka kiran Dad yana dauka hawayen datake riqewa suka ringa tsiyayo mata amm bata bari ya gane hakanba sukai yar fira ta aje ta kira mimi itama haka amma sam bataji sassauci abinda take jiba dan haka ta kwanta hawaye na bin gefen idanuwanta har bacci ya dauketa a hakan.
Washe gari Mama ta sake tafiyar kwana biyu hakama falaq ta koma school dan haka ta koma tashin safe da wahalar aikin falaq din wadda take cewa bataso tanayi.
Fadilah kuwa babu abinda take a gidan bayan zuba iko da zuba ado tana nunawa falaq kulawa da sakarwa masu aikim gidan jiki amma duk da hakan jannah ce kadai a zuciyar falaq wadda tafara shiga damuwar ganin halinda jannah take ciki na wahala da damuwa da rashin walwala,
Ta bangare daya hannunta sai gaba yake sosai batareda sanin kowa ba dan harta fara kaiwa bata iya komai dashi.
Wata irin rama takeyi wadda ta saka falaq shiga tsananin damuwa ta dagawa daddynta hankali ya dawo a tafiyar da yayi.
A ranar daya dawo basu saniba falaq na islamiyya jannah tana daki kwance ko tashi bata iyayi da kanta saida.
Fadilah ce kadai tasan dawowansa dan haka da daddare dukansu suka fito cin abinci banda jannah data dena fitowa sbd mama bata nan Fadilah itace kaman me ikon gidan yanzu tin daga lokacinda yayi mata wani irin fada da cin fuska a gaban Fadilah din da masu aiki ta dena rabar Fadilah sbd yanda take mata kallan kaman matar cushe.
Falaq ce take kai mata abinci daki da kanta suna ci tare sbd yanda take cikin rashin lafiyar.
Da daddaren wanka tai daqyar ta fito daga toilet ta saka rigar bacci kawai batareda ta saka komaiba ko shafawa tana kokarin kwantawa taji qarar fashewan glasses da ihun falaq me karfin gaske.
Mummunan faduwa gabanta yayi ta tashi daqyar da sauri ta nufi kofa ta fito idanuwanta suka sauka aka qaton trey din abincin data dauko zata kawo mata ya subuce ya fadi gabaki daya komai ya zube glasses na cup da plate sun zube koina abincin da zafinsa ya zuba a qafar falaq din wanda ya sakata ihun daya fiddo da kowa cikin tashin hankali.
Fadilah data riga kowa isowa cikin daga murya take cewa
"Meyasa ita bazata fito taci abinci ba kullum kece me wahalar kai mata kaman baiwa"
Jannah dataji hakan tashi hankalinta yayi sbd tasan ba qaramin baqin ciki da dacin zuciya zata kunsa ba a gurinsa dan haka jikinta ya dauki rawa ga rashin karfin jikinta zuciyarta na wani irin bugawan daya saka kirjinta mata ciwo.
Basu san dashiba sai ganinsa sukai ya fito yana kallan falaq dake hawayen azaba kuma duk abinda fadilah ta fada a kunnensa....
Jannah data gansa tsananta bugu kirjinta yayi bata ko gani sosai tayi kan falaq batareda ankara da glasses din dake zubeba tayi cikinsu kai tsaye kirjinta na wani irin ciwo.
Kafarta ta daga zatai ciki kirjinta ya gaza idanuwanta taji suna rufewa ta yanke jiki a gurin...
Taku daya yayi ya tareta jikinsa yana hanata zubewa cikin glasses din tareda dauketa gaba daya sbd komai na jikinta ya saki alaman ta suma ko wani abin daban.
Sayd ya kalla da sauri yace
"Kira Doctors yanxun nan"
Falaq na ganin hakan take taji ta dena jin zafin nata ciwon tafara kiran sunan jannah cikin tashin hankali tana bin bayan Daddynta daya nufi bangarensa da Jannah din wadda yake tsananin fatan babu abinda zai sameta sbd zuciyarta datake kirjinta.
#MAMUH
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899
*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
71
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?
Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,
Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;
Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes
Numbers
08034469681
08135142610
Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries
***********
Sakin baki fadilah tayi tana bin bayansu da kallo zuciyarta na nauyi,
Fiddausi kuwa da daman take cikin damuwa da tsananin tausayin halinda jannah take ciki duk tsawon lokacin jin tai jikinta yayi sanyi.
Falaq dai tini tabi bayansu kusan a tare suka isa tana jin nata ciwon ma kaman ta dena jinsa.
A palonsa ya kwantar da ita kan kujera kafin ya dago kanta falaq tai saurin saka mata pillow tana kallan fuskanta datai fayau.
Shi kansa fuskan tata ya zubawa idanuwansa yana kalla a natse,
Duk da baya mata kallan tsaf sosai bai wani riqe yaya komai nata yake ba yasan tana cikin wani hali sbd yanda tai wani irin pale da rama sosai tareda sauyawa sosai.
Dauke idanuwansa yayi Ahankali daga kanta yana maidawa kan falaq datake kallanta cikeda damuwa da tsoron kada komai ya samu jannah din.
Hannu ya miqawa Falaq din yana hana yanayinsa bayyana ta gurinsa tana fasa kuka ahankali tana cewa
"Daddy Jannah batada lafiya sosai,.ta dade batada lafiya,
Ko abinci bata iya fitowa taci,
Hannunta ya karye sosai take fama dashi nayita cewa muje asibiti or a kira dr sai tana cewa aa kaman tana gudun abinda zakace ne,
Tana cikin damuwa sosai kwata kwata bata cikin farin ciki,
Daddy pls ka kula da ita ka bata farin ciki,
I really love as my mum,bazan iya rabuwa ita ba dan haka daddy dan Allah ka sota sosai ko dan sbd yanda nake kaunarta itama take kaunata pls Daddy na rokeka"
Qarasa zancen tayi hawaye masu tsananin zafi na gangaro mata wanda ya sakasa maida idanuwansa ahankali akan jannah din wadda bata motsi har lokacin.
Kallon tsafta yayiwa fuskanta tsawon mintina kafin ahankali ya gangaro da idanuwansa akan kirjinta setin zuciyarta ya tsayar dasu agurin yana radadin a zuciyarsa dayake tattare da yanayi biyu,
Jin yake kaman ya kasa,
Jin yayi yana neman tsanar kansa sbd zuciyarsa na kokarin failing Ummitansa.
Hannunsa ba zato a natse falaq ta dora akan hannun Jannah din ta dora nata akan nasa tana cewa
"Daddy pls for my sake ka karbeta a matsayin matarka,wlh tana tsananin sonka Daddy,
Tana enduring da hadiye komai ne sbd son datake mana ni da kai,
Daddy zakaso wasu familyn suyi treating dina kaman yanda mukaiwa Jannah wadda tanada gata da power ta family irin wadda nake dashi??????
Dago idanuwansa da sukai ja yayi ya kalli falaq din yana shigar da ita jikinsa ya rungume yana kokarin dedeta bugun da zuciyarsa takeyi akan zancen da falaq din ta fada kawai akan ayi masa treating dinta kaman hakan zai iya aikata abinda hankali bazai daukaba.
Hawayene suka sake zubowa falaq tana jin kwata kwata basuwa tsananin so da kaunar da jannah take musu ba bayan ta zabi juyawa wanda ya taso da kaunarta shekaru masu yawa baya akan tsananin son datake musu itada Daddynta,
Su kansu iyayenta sun zabi juyawa nasu baya suka zabi basu ita sbd farin cikinta amma gata ta qare a hannunsu masu aikinsu ma sunfita jin dadi.
Dr Sameera ce ta iso gidan cikin gaggawa sbd yanda sayd ya daga mata hankali da kira da buqatanta a cikin tsananin gaggawa.
Knocking kofar palon yayi wanda ya saka Falaq miqewa da sauri ta nufi kofar da fatan Dr ne ya iso.
Ahankali ya dawo da idanuwansa akan Jannah din ya zare tsadaddiyar D&G jacket dinsa ya rufe cinyoyinta farare tas dasuke bayyane sbd rigar jikinta batada tsayi sosai.
Dr Sameera ce ta shigo palon Sayd kuwa baima shigoba ya koma yana tinanin Allah yasa ha matsalar zuciyarta bane sbd irin silent pain din dayake hangowa a idanuwan AZIZ ya tabbatarda jin yake kaman kaman Ummitah ce a gabansa wani abu zai sake samunta sbd dena bugawan zuciyarta kaman sauran abinda ya rage musu na Ummitah ne yabarsu dan haka zuciyoyinsu sukai nauyi da wata damuwar da basusan ta ina take cikesuba.
Dr Sameera kuwa duk taimakon da zata bawa Jannah din ta bata babu alaman suma ne kawai dan haka dole ta buqaci suyi asibiti da ita cikin gaggawa sbd bugun zuciyarta gaba daya ba daidai yake ba.
Hakan da dr Sameera ta fada ya saka AZIZ din zubawa Jannah din idanuwansa yana jin kaman ya hana a kaita asibitin a hakan sedai kuma bazai bari zuciyarta ta dena bugawaba.
Falaq da jikinta har rawa yake sbd tsoron rasa Jannah da sauri ta kallesa zata kira sunansa bai tsaya jiran komaiba ya shiga bedroom dinsa ya dauko daguwar rigarsa jallabiya me shegiyar kyau da qamshi ya zirawa Jannah din ya dauketa gaba dayanta ya nufi kofa suka biyo bayansa.
Bata san anan fadilah zatai kwana biyuba saida ta fito da daddare ta ganta a dakin Falaq suna fira.
Falaq na ganin jannah ta taso tana kallan cikeda kulawa tace
"Jan kanki ya dena ciwon?
Gyada mata kai tana zaunawa dan fitowa tai ta ragewa kanta azaba dan haka kallan Fadilah din tai tace
"Ashe kina nan??
"Eh zan dan kwana biyu ne na huta kafin na fara aiki a LIMBAs"
Gyada kai jannah tai kawai tana miqewa dan komawa dakinta kwata kwata ta rasa meyake mata dadi.
Tana komawa daki wayarta ta dauka ta saka kiran Dad yana dauka hawayen datake riqewa suka ringa tsiyayo mata amm bata bari ya gane hakanba sukai yar fira ta aje ta kira mimi itama haka amma sam bataji sassauci abinda take jiba dan haka ta kwanta hawaye na bin gefen idanuwanta har bacci ya dauketa a hakan.
Washe gari Mama ta sake tafiyar kwana biyu hakama falaq ta koma school dan haka ta koma tashin safe da wahalar aikin falaq din wadda take cewa bataso tanayi.
Fadilah kuwa babu abinda take a gidan bayan zuba iko da zuba ado tana nunawa falaq kulawa da sakarwa masu aikim gidan jiki amma duk da hakan jannah ce kadai a zuciyar falaq wadda tafara shiga damuwar ganin halinda jannah take ciki na wahala da damuwa da rashin walwala,
Ta bangare daya hannunta sai gaba yake sosai batareda sanin kowa ba dan harta fara kaiwa bata iya komai dashi.
Wata irin rama takeyi wadda ta saka falaq shiga tsananin damuwa ta dagawa daddynta hankali ya dawo a tafiyar da yayi.
A ranar daya dawo basu saniba falaq na islamiyya jannah tana daki kwance ko tashi bata iyayi da kanta saida.
Fadilah ce kadai tasan dawowansa dan haka da daddare dukansu suka fito cin abinci banda jannah data dena fitowa sbd mama bata nan Fadilah itace kaman me ikon gidan yanzu tin daga lokacinda yayi mata wani irin fada da cin fuska a gaban Fadilah din da masu aiki ta dena rabar Fadilah sbd yanda take mata kallan kaman matar cushe.
Falaq ce take kai mata abinci daki da kanta suna ci tare sbd yanda take cikin rashin lafiyar.
Da daddaren wanka tai daqyar ta fito daga toilet ta saka rigar bacci kawai batareda ta saka komaiba ko shafawa tana kokarin kwantawa taji qarar fashewan glasses da ihun falaq me karfin gaske.
Mummunan faduwa gabanta yayi ta tashi daqyar da sauri ta nufi kofa ta fito idanuwanta suka sauka aka qaton trey din abincin data dauko zata kawo mata ya subuce ya fadi gabaki daya komai ya zube glasses na cup da plate sun zube koina abincin da zafinsa ya zuba a qafar falaq din wanda ya sakata ihun daya fiddo da kowa cikin tashin hankali.
Fadilah data riga kowa isowa cikin daga murya take cewa
"Meyasa ita bazata fito taci abinci ba kullum kece me wahalar kai mata kaman baiwa"
Jannah dataji hakan tashi hankalinta yayi sbd tasan ba qaramin baqin ciki da dacin zuciya zata kunsa ba a gurinsa dan haka jikinta ya dauki rawa ga rashin karfin jikinta zuciyarta na wani irin bugawan daya saka kirjinta mata ciwo.
Basu san dashiba sai ganinsa sukai ya fito yana kallan falaq dake hawayen azaba kuma duk abinda fadilah ta fada a kunnensa....
Jannah data gansa tsananta bugu kirjinta yayi bata ko gani sosai tayi kan falaq batareda ankara da glasses din dake zubeba tayi cikinsu kai tsaye kirjinta na wani irin ciwo.
Kafarta ta daga zatai ciki kirjinta ya gaza idanuwanta taji suna rufewa ta yanke jiki a gurin...
Taku daya yayi ya tareta jikinsa yana hanata zubewa cikin glasses din tareda dauketa gaba daya sbd komai na jikinta ya saki alaman ta suma ko wani abin daban.
Sayd ya kalla da sauri yace
"Kira Doctors yanxun nan"
Falaq na ganin hakan take taji ta dena jin zafin nata ciwon tafara kiran sunan jannah cikin tashin hankali tana bin bayan Daddynta daya nufi bangarensa da Jannah din wadda yake tsananin fatan babu abinda zai sameta sbd zuciyarta datake kirjinta.
#MAMUH
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899
*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
71
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?
Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,
Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;
Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes
Numbers
08034469681
08135142610
Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries
***********
Sakin baki fadilah tayi tana bin bayansu da kallo zuciyarta na nauyi,
Fiddausi kuwa da daman take cikin damuwa da tsananin tausayin halinda jannah take ciki duk tsawon lokacin jin tai jikinta yayi sanyi.
Falaq dai tini tabi bayansu kusan a tare suka isa tana jin nata ciwon ma kaman ta dena jinsa.
A palonsa ya kwantar da ita kan kujera kafin ya dago kanta falaq tai saurin saka mata pillow tana kallan fuskanta datai fayau.
Shi kansa fuskan tata ya zubawa idanuwansa yana kalla a natse,
Duk da baya mata kallan tsaf sosai bai wani riqe yaya komai nata yake ba yasan tana cikin wani hali sbd yanda tai wani irin pale da rama sosai tareda sauyawa sosai.
Dauke idanuwansa yayi Ahankali daga kanta yana maidawa kan falaq datake kallanta cikeda damuwa da tsoron kada komai ya samu jannah din.
Hannu ya miqawa Falaq din yana hana yanayinsa bayyana ta gurinsa tana fasa kuka ahankali tana cewa
"Daddy Jannah batada lafiya sosai,.ta dade batada lafiya,
Ko abinci bata iya fitowa taci,
Hannunta ya karye sosai take fama dashi nayita cewa muje asibiti or a kira dr sai tana cewa aa kaman tana gudun abinda zakace ne,
Tana cikin damuwa sosai kwata kwata bata cikin farin ciki,
Daddy pls ka kula da ita ka bata farin ciki,
I really love as my mum,bazan iya rabuwa ita ba dan haka daddy dan Allah ka sota sosai ko dan sbd yanda nake kaunarta itama take kaunata pls Daddy na rokeka"
Qarasa zancen tayi hawaye masu tsananin zafi na gangaro mata wanda ya sakasa maida idanuwansa ahankali akan jannah din wadda bata motsi har lokacin.
Kallon tsafta yayiwa fuskanta tsawon mintina kafin ahankali ya gangaro da idanuwansa akan kirjinta setin zuciyarta ya tsayar dasu agurin yana radadin a zuciyarsa dayake tattare da yanayi biyu,
Jin yake kaman ya kasa,
Jin yayi yana neman tsanar kansa sbd zuciyarsa na kokarin failing Ummitansa.
Hannunsa ba zato a natse falaq ta dora akan hannun Jannah din ta dora nata akan nasa tana cewa
"Daddy pls for my sake ka karbeta a matsayin matarka,wlh tana tsananin sonka Daddy,
Tana enduring da hadiye komai ne sbd son datake mana ni da kai,
Daddy zakaso wasu familyn suyi treating dina kaman yanda mukaiwa Jannah wadda tanada gata da power ta family irin wadda nake dashi??????
Dago idanuwansa da sukai ja yayi ya kalli falaq din yana shigar da ita jikinsa ya rungume yana kokarin dedeta bugun da zuciyarsa takeyi akan zancen da falaq din ta fada kawai akan ayi masa treating dinta kaman hakan zai iya aikata abinda hankali bazai daukaba.
Hawayene suka sake zubowa falaq tana jin kwata kwata basuwa tsananin so da kaunar da jannah take musu ba bayan ta zabi juyawa wanda ya taso da kaunarta shekaru masu yawa baya akan tsananin son datake musu itada Daddynta,
Su kansu iyayenta sun zabi juyawa nasu baya suka zabi basu ita sbd farin cikinta amma gata ta qare a hannunsu masu aikinsu ma sunfita jin dadi.
Dr Sameera ce ta iso gidan cikin gaggawa sbd yanda sayd ya daga mata hankali da kira da buqatanta a cikin tsananin gaggawa.
Knocking kofar palon yayi wanda ya saka Falaq miqewa da sauri ta nufi kofar da fatan Dr ne ya iso.
Ahankali ya dawo da idanuwansa akan Jannah din ya zare tsadaddiyar D&G jacket dinsa ya rufe cinyoyinta farare tas dasuke bayyane sbd rigar jikinta batada tsayi sosai.
Dr Sameera ce ta shigo palon Sayd kuwa baima shigoba ya koma yana tinanin Allah yasa ha matsalar zuciyarta bane sbd irin silent pain din dayake hangowa a idanuwan AZIZ ya tabbatarda jin yake kaman kaman Ummitah ce a gabansa wani abu zai sake samunta sbd dena bugawan zuciyarta kaman sauran abinda ya rage musu na Ummitah ne yabarsu dan haka zuciyoyinsu sukai nauyi da wata damuwar da basusan ta ina take cikesuba.
Dr Sameera kuwa duk taimakon da zata bawa Jannah din ta bata babu alaman suma ne kawai dan haka dole ta buqaci suyi asibiti da ita cikin gaggawa sbd bugun zuciyarta gaba daya ba daidai yake ba.
Hakan da dr Sameera ta fada ya saka AZIZ din zubawa Jannah din idanuwansa yana jin kaman ya hana a kaita asibitin a hakan sedai kuma bazai bari zuciyarta ta dena bugawaba.
Falaq da jikinta har rawa yake sbd tsoron rasa Jannah da sauri ta kallesa zata kira sunansa bai tsaya jiran komaiba ya shiga bedroom dinsa ya dauko daguwar rigarsa jallabiya me shegiyar kyau da qamshi ya zirawa Jannah din ya dauketa gaba dayanta ya nufi kofa suka biyo bayansa.