Sashe 61
Kalbima Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kan Ammar din ta sauke idanuwan nata da suka kasa sauka akan LIMBA sbd kwarjinsa cika mata ido yake duk da tana jin tana buqatan qare masa kallo dan taga abinda yake hanata kallan fuskan nasa amma bazata iyaba.
Ammar din take kallo haryazo gefenta y zauna.
Falaq kuwa tashi tayi daga gefen falaq din tana zuwa gurin Daddynta tana cewa
"Besty Muna gama dinner mu tafi gida yau inasa labari sosai da zan baka wanda Jan ta bani"
Cikeda farin cikin gaske take maganar tana zaunawa gefensa.
Fuskanta ya kalla cikin idanuwansa da kaunarta ce kadai basa iya biyewa ya bude baki a natse da sautinsa me dadi yace
"Ok Falaq Aziz na shirya sauraranki har asuba"
Dariyar jin dadi ta sake tana kallan jannah da kanta yake kan abincin dayake gabanta tace
"Jan i told you he is the best"
Dagowa jannah din tayi tana dan sake murmushi tareda daurewa ta saukar da idanuwanta akansa zuciyarta na rage bugawa da sauri tana bugawa a hankali da wani irin sanyi,
Kasa dauke idanuwanta tayi akansa tanajin idanuwanta na neman tara hawaye takaicin kanta data kasa dauke kallanta akansa shi kuwa sam baisan da wata halittarta a gurinba bare ya kalli direction dintaba.
Fiddausi ce tai serving nasa sbd itace ta saba hakan ta kuma san tsarin cin abincinsa dan haka tana gama serving nasa cikeda nutsuwa da kiyayewa falaq ta zubawa abincin kadan kafin mama ma tukuna ta juya tabar gurin.
Abincin sukeso maganar falaq ce kadai take tashi a gurin magana daya biyu saita ambaci jannah wadda ita kuma gabaki daya take neman rasa kanta sbd tinani da bugun zuciyarta da suka hanata sukuni komai ta kasa ci.
Ammar daya lura da yanayinta kallanta yayi yana ajiye spoo dinsa ahankali yana miqa hannunsa daya ya dora akan nata yana bude baki yace
"Love,yaya dai?
You okay???
Sai alokacin AZIZ ya dago idanuwansa ya saukar a inda take din kai tsaye akan hannun Ammar dayake kan nata sbd sunan saya kirata dashi a kunnensa ya sauka.
Idanuwansa da bai dauke akan hannuwansu ba yana kalla cikin fahimtar abinda yake wakana kai tsaye a tsakaninsu ta dago idanuwanta ta kallesa suna taruwa da hawayen takaicin kanta da abinda yake shirin faruwa sa zuciyarta taga inda yake kalla
Ahankali ta janye hannunta daga na Ammar din tana miqewa kai tsaye tabar gurin tana barin hawayenta gangarowa dan tabbas mutuwa zatai idan tabari wani abu ya shiga zuciyarta wanda bana Ammar dinta bane.
Ammar miqewa yayi shima yana bin bayanta cikin mamaki me girma da damuwar ganin yanayinta idan ba wani abinne yake damunta.
Kallo daya Yayiwa bayan Ammar din dayabi bayanta kaman zai fasa kuka sbd yanayinta ya dauke idanuwansa yana sake wani gajeran murmushin dabai fitoba yana tinanin kenan Ammar shine 'dan Zeynab Zad da akace ta rasu da ciwon zuciya itama tinda gashinan shine aure zai shiga tsakaninsa da jannah Zad wadda bazai taba barin su samu wannan farin cikinba.
#MAMUH
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
49
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC (kayan mata)
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 4200
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 6k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Na Infection 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 6k https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki
*************
Abu daya ya sani shine idan akai auren bazai samu damar juya rayuwar jannah din ba,.
Baya buqatan komai akanta ita zuciyar datake bugawa a kirjinta kadai yake buqata dan hakanne bayajin wannan auren da Ammar yake jira zai tabbata sbd daga lokacin data zama matar wani ta shiga karkashin inuwar aure da kusan tabata tamkar keta hurumin ubangiji ne dan haka auren na buqatan dakatawa idan y gama da ita Ammar din zai aure gangar jikinta.
Spoon ko daya baiyi da abincin ba kaman yanda falaq ma bataci komaiba surutu kawai take sbd ganin baici komaiba.
Miqewa sukai suka fito zasu wuce bayan ya basu cikakkiyar daman samunsa a office ko gidan dan cike dukkanin takardun business da zasu kulla.
Cikeda farin ciki suka fito rakasu harabar gidan bayan Dad yayiwa falaq kyautar dollars hakama Maheer kyautan maqudan kudi yayi mata duka babu wanda ta karba da hannunta Fiddausi ake bawa ta riqe mata.
Mimi ma turaruka masu tsadar gaske tayiwa mama kyauta ta bawa Fiddausi kudi itama.
Falaq har daki taje ta sanarwa jannah tana jiran kiranta da zuwanta.
Gyada kai kawai jannah din ta samu damar yi tana kasa kallan falaq da fuskansa ma take gani a kan ta falaq din sbd kammaninsu.
Motocinsu suka hau suka bar gidan mama na jin tsananin farin cikin kasancewa cikinsu da kuma kaunar Jannah dataji tanayi musamman sbd kaunar dataga ta kullu tsakaninta da falaq dan haka take tinanin Auren AZIZ da jannah ya shigeta dan da alama falaq ma zata amsheta tinda sunfar sabawa dan haka zata bari falaq din ta sake sakewa da shaquwa sa jannah din ta yanda zataji tana sonta a matsayin ta zamo matar daddynta hakanne kadai zai iya sakashi tinanin aurenta sbd babu abinda falaq tace tanaso da zaiyiba indai bai saba addiniba.
Kudin da aka bawa falaq suna isa gida sayd ya bawa latif su gaba daya sbd ko cikin gidan baa buqatan su shiga.
Sayd daya gama tattara bayanansa akan familyn tsaf na karantar da yayi musu din a wuni daya tsayawa yayi a gaban AZIZ din yafara masa bayani cikin nutsuwa da cewa
"Tin muna can na saka an turo man sauran bayani da muke buqatan sani,
Ammar Zad jannah ce kadai abinda zai rasa ya zare tareda bayyanar da kansa ta wani bangaren sbd an tabbatarda irin tsananin dayake mata ya wuce hankali hakama yanada trauma tin ta rasuwar mahaifiyarsa and zai iya yiyuwa shine likitan da muke nema a familyn sbd mahaifiyarsa da jannah ciwo dayane da su so zaifi zama sauki garesa kokuma burin karantar ciwon sbd maheer dai komai na familyn a hannunsa yake baida lokacin komawa sake karatun likita,
Saleem kuwa a wancan lokacin bai isa zama likitan da har zai iya shiga tiyatar zuciyaba dan haka Ammar zad shine komai nasa yake nuni da zamansa likitan familyn...."
Katsesa AZIZ yayi cikin gundura da jin saukan sunayensu a cikin lafiyayyun kunnuwansa masu tsarki da cewa
"A farraqe nake buqatan ganinsu,
Su fara samun second thoughts akan junansu,
Su fara jin suna zargin junansu,
Kowannensu ya fara son kansa ta yanda idan suka fara fuskantar matsaloli da masifar datake tafe kansu zasu rasa gurin tattaunawa da junansu dan neman mafita ko neman sauki,
Idan basu farraqa ba samun nasara akansu zaiyi dauki lokaci,
Bazan iya daukan lokaci ina tarayya dasuba sbd hakan na kona jinina da azababben baqin cikin ganinsu kadai dan haka ina buqatan rabewan kansu da bullowan matsala me girma a tsakaninsu dan hakanne zai saka sirrinsu fara fita coz a haka bazasu taba barin komai nasu ya fita ba komai kankartarsa sbd kuna kiyayewa..
Sayd shiru yayi yana shiga dogon nazari akan hakan dan kuwa neman abinda zai farrakasu zai dauki lokaci sbd duk dukiya da abinda zasu mallaka ko su rasa bazai taba rasa kansu sbd ba qaramin so sukewa juna ba familyn wanda shine abinda suka tabbatar a yau din,
Dan haka idan suna neman abinda zai farraqasu to sai abinda suke tsananin so dukkaninsu ba kuma zai kasance dukiyaba,
To menene???
Fitowa sayd yayi yana shiga tinanin me zurfi da neman mafitar dazai gabatarwa AZIZ din goben dan da alama LIMBAn baida lokaci batawa akan zaadens din sosai kawai rusasu yake son farawa akan lokaci to amma kuma dole suna buqatan cikakkiyar evidence akansu sbd so yake tin daga qasa ya rusasu har sama ta yanda babu kowane irin sauki bayan na mutuwa da zasu ringa nema sa kansu.
Sayd na ficewa Falaq ta shigo sanye da kayan bacci riga da wando masu kauri sai hula akanta ta ipad dinta a hannu ta zauna gefensa tana shigewa jikinsa ta bude ipad din tana cewa
"BestDaddy kalla hoton da mukai da jan,
She's very beautiful am starting to like her tanada kirki yanzu ba kaman haduwanmu na farko ba"
Idanuwansa ya sauke akan fuskan jannah din yayi mata kallo daya yana dauke idanuwansa wani dacin me karfi yana cike maqoshinsa zuwa kirjinsa.
Labarinta falaq tafara basa yayi shiru idanuwansa akan bakin falaq din kunnuwansa basa akan abinda take fada sautin muryan Ummitah kawai yakeji acikin tata sbd kusan babu abinda ta baro na Ummitan,
Ammar din take kallo haryazo gefenta y zauna.
Falaq kuwa tashi tayi daga gefen falaq din tana zuwa gurin Daddynta tana cewa
"Besty Muna gama dinner mu tafi gida yau inasa labari sosai da zan baka wanda Jan ta bani"
Cikeda farin cikin gaske take maganar tana zaunawa gefensa.
Fuskanta ya kalla cikin idanuwansa da kaunarta ce kadai basa iya biyewa ya bude baki a natse da sautinsa me dadi yace
"Ok Falaq Aziz na shirya sauraranki har asuba"
Dariyar jin dadi ta sake tana kallan jannah da kanta yake kan abincin dayake gabanta tace
"Jan i told you he is the best"
Dagowa jannah din tayi tana dan sake murmushi tareda daurewa ta saukar da idanuwanta akansa zuciyarta na rage bugawa da sauri tana bugawa a hankali da wani irin sanyi,
Kasa dauke idanuwanta tayi akansa tanajin idanuwanta na neman tara hawaye takaicin kanta data kasa dauke kallanta akansa shi kuwa sam baisan da wata halittarta a gurinba bare ya kalli direction dintaba.
Fiddausi ce tai serving nasa sbd itace ta saba hakan ta kuma san tsarin cin abincinsa dan haka tana gama serving nasa cikeda nutsuwa da kiyayewa falaq ta zubawa abincin kadan kafin mama ma tukuna ta juya tabar gurin.
Abincin sukeso maganar falaq ce kadai take tashi a gurin magana daya biyu saita ambaci jannah wadda ita kuma gabaki daya take neman rasa kanta sbd tinani da bugun zuciyarta da suka hanata sukuni komai ta kasa ci.
Ammar daya lura da yanayinta kallanta yayi yana ajiye spoo dinsa ahankali yana miqa hannunsa daya ya dora akan nata yana bude baki yace
"Love,yaya dai?
You okay???
Sai alokacin AZIZ ya dago idanuwansa ya saukar a inda take din kai tsaye akan hannun Ammar dayake kan nata sbd sunan saya kirata dashi a kunnensa ya sauka.
Idanuwansa da bai dauke akan hannuwansu ba yana kalla cikin fahimtar abinda yake wakana kai tsaye a tsakaninsu ta dago idanuwanta ta kallesa suna taruwa da hawayen takaicin kanta da abinda yake shirin faruwa sa zuciyarta taga inda yake kalla
Ahankali ta janye hannunta daga na Ammar din tana miqewa kai tsaye tabar gurin tana barin hawayenta gangarowa dan tabbas mutuwa zatai idan tabari wani abu ya shiga zuciyarta wanda bana Ammar dinta bane.
Ammar miqewa yayi shima yana bin bayanta cikin mamaki me girma da damuwar ganin yanayinta idan ba wani abinne yake damunta.
Kallo daya Yayiwa bayan Ammar din dayabi bayanta kaman zai fasa kuka sbd yanayinta ya dauke idanuwansa yana sake wani gajeran murmushin dabai fitoba yana tinanin kenan Ammar shine 'dan Zeynab Zad da akace ta rasu da ciwon zuciya itama tinda gashinan shine aure zai shiga tsakaninsa da jannah Zad wadda bazai taba barin su samu wannan farin cikinba.
#MAMUH
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
49
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC (kayan mata)
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 4200
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 6k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Na Infection 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 6k https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki
*************
Abu daya ya sani shine idan akai auren bazai samu damar juya rayuwar jannah din ba,.
Baya buqatan komai akanta ita zuciyar datake bugawa a kirjinta kadai yake buqata dan hakanne bayajin wannan auren da Ammar yake jira zai tabbata sbd daga lokacin data zama matar wani ta shiga karkashin inuwar aure da kusan tabata tamkar keta hurumin ubangiji ne dan haka auren na buqatan dakatawa idan y gama da ita Ammar din zai aure gangar jikinta.
Spoon ko daya baiyi da abincin ba kaman yanda falaq ma bataci komaiba surutu kawai take sbd ganin baici komaiba.
Miqewa sukai suka fito zasu wuce bayan ya basu cikakkiyar daman samunsa a office ko gidan dan cike dukkanin takardun business da zasu kulla.
Cikeda farin ciki suka fito rakasu harabar gidan bayan Dad yayiwa falaq kyautar dollars hakama Maheer kyautan maqudan kudi yayi mata duka babu wanda ta karba da hannunta Fiddausi ake bawa ta riqe mata.
Mimi ma turaruka masu tsadar gaske tayiwa mama kyauta ta bawa Fiddausi kudi itama.
Falaq har daki taje ta sanarwa jannah tana jiran kiranta da zuwanta.
Gyada kai kawai jannah din ta samu damar yi tana kasa kallan falaq da fuskansa ma take gani a kan ta falaq din sbd kammaninsu.
Motocinsu suka hau suka bar gidan mama na jin tsananin farin cikin kasancewa cikinsu da kuma kaunar Jannah dataji tanayi musamman sbd kaunar dataga ta kullu tsakaninta da falaq dan haka take tinanin Auren AZIZ da jannah ya shigeta dan da alama falaq ma zata amsheta tinda sunfar sabawa dan haka zata bari falaq din ta sake sakewa da shaquwa sa jannah din ta yanda zataji tana sonta a matsayin ta zamo matar daddynta hakanne kadai zai iya sakashi tinanin aurenta sbd babu abinda falaq tace tanaso da zaiyiba indai bai saba addiniba.
Kudin da aka bawa falaq suna isa gida sayd ya bawa latif su gaba daya sbd ko cikin gidan baa buqatan su shiga.
Sayd daya gama tattara bayanansa akan familyn tsaf na karantar da yayi musu din a wuni daya tsayawa yayi a gaban AZIZ din yafara masa bayani cikin nutsuwa da cewa
"Tin muna can na saka an turo man sauran bayani da muke buqatan sani,
Ammar Zad jannah ce kadai abinda zai rasa ya zare tareda bayyanar da kansa ta wani bangaren sbd an tabbatarda irin tsananin dayake mata ya wuce hankali hakama yanada trauma tin ta rasuwar mahaifiyarsa and zai iya yiyuwa shine likitan da muke nema a familyn sbd mahaifiyarsa da jannah ciwo dayane da su so zaifi zama sauki garesa kokuma burin karantar ciwon sbd maheer dai komai na familyn a hannunsa yake baida lokacin komawa sake karatun likita,
Saleem kuwa a wancan lokacin bai isa zama likitan da har zai iya shiga tiyatar zuciyaba dan haka Ammar zad shine komai nasa yake nuni da zamansa likitan familyn...."
Katsesa AZIZ yayi cikin gundura da jin saukan sunayensu a cikin lafiyayyun kunnuwansa masu tsarki da cewa
"A farraqe nake buqatan ganinsu,
Su fara samun second thoughts akan junansu,
Su fara jin suna zargin junansu,
Kowannensu ya fara son kansa ta yanda idan suka fara fuskantar matsaloli da masifar datake tafe kansu zasu rasa gurin tattaunawa da junansu dan neman mafita ko neman sauki,
Idan basu farraqa ba samun nasara akansu zaiyi dauki lokaci,
Bazan iya daukan lokaci ina tarayya dasuba sbd hakan na kona jinina da azababben baqin cikin ganinsu kadai dan haka ina buqatan rabewan kansu da bullowan matsala me girma a tsakaninsu dan hakanne zai saka sirrinsu fara fita coz a haka bazasu taba barin komai nasu ya fita ba komai kankartarsa sbd kuna kiyayewa..
Sayd shiru yayi yana shiga dogon nazari akan hakan dan kuwa neman abinda zai farrakasu zai dauki lokaci sbd duk dukiya da abinda zasu mallaka ko su rasa bazai taba rasa kansu sbd ba qaramin so sukewa juna ba familyn wanda shine abinda suka tabbatar a yau din,
Dan haka idan suna neman abinda zai farraqasu to sai abinda suke tsananin so dukkaninsu ba kuma zai kasance dukiyaba,
To menene???
Fitowa sayd yayi yana shiga tinanin me zurfi da neman mafitar dazai gabatarwa AZIZ din goben dan da alama LIMBAn baida lokaci batawa akan zaadens din sosai kawai rusasu yake son farawa akan lokaci to amma kuma dole suna buqatan cikakkiyar evidence akansu sbd so yake tin daga qasa ya rusasu har sama ta yanda babu kowane irin sauki bayan na mutuwa da zasu ringa nema sa kansu.
Sayd na ficewa Falaq ta shigo sanye da kayan bacci riga da wando masu kauri sai hula akanta ta ipad dinta a hannu ta zauna gefensa tana shigewa jikinsa ta bude ipad din tana cewa
"BestDaddy kalla hoton da mukai da jan,
She's very beautiful am starting to like her tanada kirki yanzu ba kaman haduwanmu na farko ba"
Idanuwansa ya sauke akan fuskan jannah din yayi mata kallo daya yana dauke idanuwansa wani dacin me karfi yana cike maqoshinsa zuwa kirjinsa.
Labarinta falaq tafara basa yayi shiru idanuwansa akan bakin falaq din kunnuwansa basa akan abinda take fada sautin muryan Ummitah kawai yakeji acikin tata sbd kusan babu abinda ta baro na Ummitan,