Sashe 63
Kalbima Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Anny fuskan Maheer din take kalla tana ganin yanda yake shiga tinani da nazarin maganarta tace
"Yanxu da ace akwai wata princess din a familyn nan da Aure kawai zamu hada dashi ta yanda komai dadewa dai dukiyarsa kaf zata zama ta ita da yayanta ne kuma tinda zaadens zasu zana sirikansa Biyayyan da binku zaiyi sosai Amma babu damar hakan yanzu sbd babu wata 'yar sai Jannah wadda Ammar ne wanda zaa aura mata ita kuma ta kasa tantance ba son aure take masa ba na yayanta dayake tsananin sonta ne kawai take masa,
Tausayima take bani sbd ta rasa gane me zuciyarta ke so kada azo ayi auren ma daga baya ta gane ba son aure take masa ba ta shiga damuwar da zai saka ciwonta dawowa"
Dagowa Maheer yayi ya kalli Anny din cikeda mamakin maganarta data kasa zama abar dauka ta wani bangaren.
Cikin mamakinsa dayake sake bayyana yace
"Jannah na Ammar Soyayyan da sukewa junansu a bayyane yake,
Tayaya ma zakiyi tinanin Jannah ba son Ammar takeba,
Tin tana yarinyarta da soyayyarsa ta taso ta girma,babu wani dan adamn dai da jannah zata iya so a duniyar nan so na aure idan ba Ammar ba,
Shi kansa kina sane da idan yaji maganar nan ta bakinki zai iya zarewa so kibar maganar nan iya nan ta jannah ba aurensa takesoba kadama na sake jin kin fada"
Kwantar da kirjinta tayi ahankali kan nasa tana zagaya hannuwanta ta rungumesa tana cewa
"Bazan sake fada ba amma kuma ka saka ido sosai akan jannah din ka fahimci abinda nakeson ka fahimta da kanka idan ka karanci komai zabinka ne ka bari ayi auren ta shiga damuwa kokuma a bari ta samu wanda takeso"
Shiru yayi mata sbd baima son jin maganar kawai dai kaman yanda ta fada a farko da ace akwai wata yar a familyn tabbas zasu basa aurenta dan kawai su zama familyn gaske ba wai iya business partners ba duk da hakan zai tattauna da Dad suji yanda zasu sake shigar dashi jikinsu sosai amma bazai iya fadawa dad din maganar da Anny ta fada ba akan Ammar da jannah.
Washe gari breakfast familyn sukai gaba daya a dining,
Idon Maheer akan jannah yake wadda ta zauna gefen Ammar tana kallansa sbd irin kallan dayake mata kaman zai bude zuciyarsa y sakata ciki ya rufe kowama y dena ganinta.
Wani Murmushi me sanyi ta sakar masa wanda baya tattareda asalin farin cikin daya fito daga zuciyar datake cikeda tsananin so.
Anny data lura da yanayin yanda Maheer yake kallan Jannah yana kasa hana zuciyarsa karantar yanayinta sbd Anny ta riga ta jefa masa tinani da wasi wasi.
Murmushi Anny ta sake tana kallan Jannah tace
"Jan yau ne zakije LIMBAs gurin daukan Falaq Aziz?
Inaga zamu tafi tare inason fitan yau nima na yi hayaniya"
Dagowa Jannah tayi ta kalli Anny din wadda taci gaba da cin abincinta kaman ba ita tai maganarba hankali kwance.
Dad cikin kulawa da tsananin kauna yace
"Jan,yau din zakije?
Falaq bata sakaki hayaniya sosai kada kiyi stressing kanki fa kinsan condition naki duk da komai lafiya kalau ne amma dai karki biye mata yarinya ce ita kuma lafiyayya kada kije kiyita tsalle kina wahalanda kanki"
Cikin sakewa ta dago tace
"No dad,banajin sauyin yanayin komai,
Zan kula sosai insha Allah"
Ammar ne ya kalleta yana ajiye fork din hannunsa yace
"Are you sure love"
Gyada masa kai tai tana murmushi tace
"Kaunar yarinyar nakeji sosai kaman nice na haifeta,inason kasancewa da ita sbd ina samun wani farin ciki mai sanyi dayake bani nitsuwa akan kuruciyata dana rasa"
Tsit gaba daya gurin sukai suna zuba mata idanuwa sbd maganar daga zuciyarta take fitowa sbd yanayinta da idanuwanta suna nuna abinda yake zuciyarta ne ta furta ba wasa.
Mimi cikin jin farin ciki tace
"Falaq din nata shiga rai amma ban dauka sosai ta shiga zuciyanki hakaba"
Dad da bai taba jin abinda jannah din ta bude baki kai tsaye ta furta tana kauna da tsananin nutsuwa hakaba kallanta ya sake yi yana karantar da gaske abinda ta fada tsananin kaunar yarinyar take dan haka take yaji shima yana kaunarta sbd duk abinda zai saka yarsa farin ciki da samun nutsuwa irin wannan yana sonsa da kaunarsa babu shakka ko tinanin komai.
Maheer ma jin yayi wani sanyi ya sake shigar zuciyarsa sbd wannan ma wata hanyar sake samun kusanci da kauna ne me karfi tsakaninsu da LIMBA sbd shima a nasa bangaren duk wanda yake so da kaunar 'yarsa babu abinda bazai iya masaba dan haka zasu taya jannah kaunar 'yarsa sosai.
Ammar shiru yayi yana kasa cewa komai tareda zubawa jannah idanuwansa tana sake murmushin da wannan karan tin daga zuciyarta yake fitowa sbd ta bayyana kaunar datakewa Falaq kuma familyn sun nuna farin cikinsu da hakan dan haka take murmushint me kyau tana cigaba da cin abincinta hankali kwance.
Ammar jin yayi kaman cikinsa ya toshe haka kawai dan haka ya dauki cup din warm drink ya kai bakinsa yasha ahankali tareda ajiyewa ya dauki tissue ya goge bakinsa yana cewa ya gama.
Kallansa Jannah tayi tana son nasa magana sai kuma ta fasa tana masa magana da ido dole ya fasa tashi ya zauna yana kallanta tana qarasa cin abincinta cikin jin dadi da kwanciyar hankali harma da farin ciki dan haka kawai taji tama matsu taje gidansu Falaq din.
Suna gama breakfast din ta wuce bedroom dinta ta zauna tana dan wayoyi da dube dube a wayar tana kaida kawo har abincin dataji yana dan zaunu a cikinta kafin ta zare komai ta fada toilet wanka.
Wanka tayi ta fito daure da towel blue ta zauna tana goge jikinta ahankali kafin tafara shafa tana duk abubuwan data saba na shiryawa.
Doguwar riga ta saka maroon sai guraren 2 ta fito riqe da handbag ta Louis Vuitton sai wedges shoes na versace,
Qamshinta ne yake tashi ahankali mai sanyi da dadi,
Key din motarta ne a hannunta da wayarta datake texting falaq din saying she is on her way.
Anny data shirya itama fitowan tayi sanye da boubou din wata tsadaddiyar black lace mara nauyi da hayaniya ko kadan da handbag din chanel sai heels da ita ta saba su take sakawa suka fito suna ficewa gidan.
#MAMUH
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899
*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
51
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC (kayan mata)
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 4200
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 6k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Na Infection 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 6k https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki
************
Jannah ce take jan motar a nitse zuwa gidan wanda suna sake kusantar isa gidan bugun zuciyarta sauyawa yakeyi ahankali sbd hakanan batason ta hadu da Daddyn Falaq din dan haka koda Anny ke mata maganar Aurenta da Ammar daya kamata a bari sai komai ya sake daidaita batama jinta sosai sbd hankalinta da tinaninta nakan tinanin wanda a ko yaushe yake guri take samun kanta da jin zuciyarta na sauya bugu.
Suna isowa gidan Securities dayake sun san da zuwan na Ms Jannah Zad wadda Falaq ta sanar musu dan haka babu bata lokaci aka bude musu suka shigo cikin tsananin girmamawa.
Parking tayi gabanta na dan faduwa sbd ganin motocin datake da tabbacin yana gidan dan haka ta kasa fitowa motan saida ta daidaita bugun zuciyarta ta bude ta fito.
Anny dake kallan mahaukatan motocin dake harabar gidan da tsarin gidan jin tayi komai ya burgeta sbd Allah bai bata godiyansaba dan a nasu gidan babu kalar jin dadi da duniyar da aka rasa a zadeens hakama gidan LIMBAs din ba fin nasu yayi ba kusan gogawa akeyi kawai dai dan nasa tsarin yana sabo ne kuma daban da nasu amma suma nasu gidan kaman Aljannar duniyarne to amma ganin takeyi duk kaman nan din yafi sbd tsatsar zuciya.
Falaq datake jiran zuwan jannah din tin safe ta hana kowa zama anata shirin zuwan jannah
Me aikin data saka tsaron harabar gidan dan ta sanar mata idan sun iso tana ganin shogowan motarsu juya da sauri taje ta sanarw Fiddausi sbd ita kadai keda ikon zuwa hanyar bangarensa a cikin masu aikin gidan kuma gashi falaq din na gefensa ta hanasa fita tace se baquwanta tazo sbd a rayuwarta wannan shine karo na farko da zatai baquwan kanta shiyasa takejin kaman zata taka jariri sbd murna ta hana kowa sukuni.
Fiddausi data iso kofar palonsa karamar doorspeaker dake gurin mara qara ta taba tareda kai bakinta cikin nutsuwa tace
"Baquwan Falaq Aziz ta iso"
"Yanxu da ace akwai wata princess din a familyn nan da Aure kawai zamu hada dashi ta yanda komai dadewa dai dukiyarsa kaf zata zama ta ita da yayanta ne kuma tinda zaadens zasu zana sirikansa Biyayyan da binku zaiyi sosai Amma babu damar hakan yanzu sbd babu wata 'yar sai Jannah wadda Ammar ne wanda zaa aura mata ita kuma ta kasa tantance ba son aure take masa ba na yayanta dayake tsananin sonta ne kawai take masa,
Tausayima take bani sbd ta rasa gane me zuciyarta ke so kada azo ayi auren ma daga baya ta gane ba son aure take masa ba ta shiga damuwar da zai saka ciwonta dawowa"
Dagowa Maheer yayi ya kalli Anny din cikeda mamakin maganarta data kasa zama abar dauka ta wani bangaren.
Cikin mamakinsa dayake sake bayyana yace
"Jannah na Ammar Soyayyan da sukewa junansu a bayyane yake,
Tayaya ma zakiyi tinanin Jannah ba son Ammar takeba,
Tin tana yarinyarta da soyayyarsa ta taso ta girma,babu wani dan adamn dai da jannah zata iya so a duniyar nan so na aure idan ba Ammar ba,
Shi kansa kina sane da idan yaji maganar nan ta bakinki zai iya zarewa so kibar maganar nan iya nan ta jannah ba aurensa takesoba kadama na sake jin kin fada"
Kwantar da kirjinta tayi ahankali kan nasa tana zagaya hannuwanta ta rungumesa tana cewa
"Bazan sake fada ba amma kuma ka saka ido sosai akan jannah din ka fahimci abinda nakeson ka fahimta da kanka idan ka karanci komai zabinka ne ka bari ayi auren ta shiga damuwa kokuma a bari ta samu wanda takeso"
Shiru yayi mata sbd baima son jin maganar kawai dai kaman yanda ta fada a farko da ace akwai wata yar a familyn tabbas zasu basa aurenta dan kawai su zama familyn gaske ba wai iya business partners ba duk da hakan zai tattauna da Dad suji yanda zasu sake shigar dashi jikinsu sosai amma bazai iya fadawa dad din maganar da Anny ta fada ba akan Ammar da jannah.
Washe gari breakfast familyn sukai gaba daya a dining,
Idon Maheer akan jannah yake wadda ta zauna gefen Ammar tana kallansa sbd irin kallan dayake mata kaman zai bude zuciyarsa y sakata ciki ya rufe kowama y dena ganinta.
Wani Murmushi me sanyi ta sakar masa wanda baya tattareda asalin farin cikin daya fito daga zuciyar datake cikeda tsananin so.
Anny data lura da yanayin yanda Maheer yake kallan Jannah yana kasa hana zuciyarsa karantar yanayinta sbd Anny ta riga ta jefa masa tinani da wasi wasi.
Murmushi Anny ta sake tana kallan Jannah tace
"Jan yau ne zakije LIMBAs gurin daukan Falaq Aziz?
Inaga zamu tafi tare inason fitan yau nima na yi hayaniya"
Dagowa Jannah tayi ta kalli Anny din wadda taci gaba da cin abincinta kaman ba ita tai maganarba hankali kwance.
Dad cikin kulawa da tsananin kauna yace
"Jan,yau din zakije?
Falaq bata sakaki hayaniya sosai kada kiyi stressing kanki fa kinsan condition naki duk da komai lafiya kalau ne amma dai karki biye mata yarinya ce ita kuma lafiyayya kada kije kiyita tsalle kina wahalanda kanki"
Cikin sakewa ta dago tace
"No dad,banajin sauyin yanayin komai,
Zan kula sosai insha Allah"
Ammar ne ya kalleta yana ajiye fork din hannunsa yace
"Are you sure love"
Gyada masa kai tai tana murmushi tace
"Kaunar yarinyar nakeji sosai kaman nice na haifeta,inason kasancewa da ita sbd ina samun wani farin ciki mai sanyi dayake bani nitsuwa akan kuruciyata dana rasa"
Tsit gaba daya gurin sukai suna zuba mata idanuwa sbd maganar daga zuciyarta take fitowa sbd yanayinta da idanuwanta suna nuna abinda yake zuciyarta ne ta furta ba wasa.
Mimi cikin jin farin ciki tace
"Falaq din nata shiga rai amma ban dauka sosai ta shiga zuciyanki hakaba"
Dad da bai taba jin abinda jannah din ta bude baki kai tsaye ta furta tana kauna da tsananin nutsuwa hakaba kallanta ya sake yi yana karantar da gaske abinda ta fada tsananin kaunar yarinyar take dan haka take yaji shima yana kaunarta sbd duk abinda zai saka yarsa farin ciki da samun nutsuwa irin wannan yana sonsa da kaunarsa babu shakka ko tinanin komai.
Maheer ma jin yayi wani sanyi ya sake shigar zuciyarsa sbd wannan ma wata hanyar sake samun kusanci da kauna ne me karfi tsakaninsu da LIMBA sbd shima a nasa bangaren duk wanda yake so da kaunar 'yarsa babu abinda bazai iya masaba dan haka zasu taya jannah kaunar 'yarsa sosai.
Ammar shiru yayi yana kasa cewa komai tareda zubawa jannah idanuwansa tana sake murmushin da wannan karan tin daga zuciyarta yake fitowa sbd ta bayyana kaunar datakewa Falaq kuma familyn sun nuna farin cikinsu da hakan dan haka take murmushint me kyau tana cigaba da cin abincinta hankali kwance.
Ammar jin yayi kaman cikinsa ya toshe haka kawai dan haka ya dauki cup din warm drink ya kai bakinsa yasha ahankali tareda ajiyewa ya dauki tissue ya goge bakinsa yana cewa ya gama.
Kallansa Jannah tayi tana son nasa magana sai kuma ta fasa tana masa magana da ido dole ya fasa tashi ya zauna yana kallanta tana qarasa cin abincinta cikin jin dadi da kwanciyar hankali harma da farin ciki dan haka kawai taji tama matsu taje gidansu Falaq din.
Suna gama breakfast din ta wuce bedroom dinta ta zauna tana dan wayoyi da dube dube a wayar tana kaida kawo har abincin dataji yana dan zaunu a cikinta kafin ta zare komai ta fada toilet wanka.
Wanka tayi ta fito daure da towel blue ta zauna tana goge jikinta ahankali kafin tafara shafa tana duk abubuwan data saba na shiryawa.
Doguwar riga ta saka maroon sai guraren 2 ta fito riqe da handbag ta Louis Vuitton sai wedges shoes na versace,
Qamshinta ne yake tashi ahankali mai sanyi da dadi,
Key din motarta ne a hannunta da wayarta datake texting falaq din saying she is on her way.
Anny data shirya itama fitowan tayi sanye da boubou din wata tsadaddiyar black lace mara nauyi da hayaniya ko kadan da handbag din chanel sai heels da ita ta saba su take sakawa suka fito suna ficewa gidan.
#MAMUH
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899
*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
51
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC (kayan mata)
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 4200
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 6k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Na Infection 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 6k https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki
************
Jannah ce take jan motar a nitse zuwa gidan wanda suna sake kusantar isa gidan bugun zuciyarta sauyawa yakeyi ahankali sbd hakanan batason ta hadu da Daddyn Falaq din dan haka koda Anny ke mata maganar Aurenta da Ammar daya kamata a bari sai komai ya sake daidaita batama jinta sosai sbd hankalinta da tinaninta nakan tinanin wanda a ko yaushe yake guri take samun kanta da jin zuciyarta na sauya bugu.
Suna isowa gidan Securities dayake sun san da zuwan na Ms Jannah Zad wadda Falaq ta sanar musu dan haka babu bata lokaci aka bude musu suka shigo cikin tsananin girmamawa.
Parking tayi gabanta na dan faduwa sbd ganin motocin datake da tabbacin yana gidan dan haka ta kasa fitowa motan saida ta daidaita bugun zuciyarta ta bude ta fito.
Anny dake kallan mahaukatan motocin dake harabar gidan da tsarin gidan jin tayi komai ya burgeta sbd Allah bai bata godiyansaba dan a nasu gidan babu kalar jin dadi da duniyar da aka rasa a zadeens hakama gidan LIMBAs din ba fin nasu yayi ba kusan gogawa akeyi kawai dai dan nasa tsarin yana sabo ne kuma daban da nasu amma suma nasu gidan kaman Aljannar duniyarne to amma ganin takeyi duk kaman nan din yafi sbd tsatsar zuciya.
Falaq datake jiran zuwan jannah din tin safe ta hana kowa zama anata shirin zuwan jannah
Me aikin data saka tsaron harabar gidan dan ta sanar mata idan sun iso tana ganin shogowan motarsu juya da sauri taje ta sanarw Fiddausi sbd ita kadai keda ikon zuwa hanyar bangarensa a cikin masu aikin gidan kuma gashi falaq din na gefensa ta hanasa fita tace se baquwanta tazo sbd a rayuwarta wannan shine karo na farko da zatai baquwan kanta shiyasa takejin kaman zata taka jariri sbd murna ta hana kowa sukuni.
Fiddausi data iso kofar palonsa karamar doorspeaker dake gurin mara qara ta taba tareda kai bakinta cikin nutsuwa tace
"Baquwan Falaq Aziz ta iso"