Sashe 24
Kalbima Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tin suna dauken daddaya har yakai da karfin gaske suka ringa neman donors,
Ahankali ahankali suka ringa aikin barnar da tini tausayi da shakka ta cire musu basa tausayin kowa akan abinda suke so,
Tin suna aikata hakan akan son zuciyarsu harya zamana sun hade kai da DIKKO DILLA wanda yake asalin safarar mutane yana kaiwa qazaman qasashe suna siyarwa a bayi kokuma aikin bautar ginar baqin mai da gurbatacciyar business.
Kudi sosai suke bayarwa idan anyi safarar mutane ankai qasar da zaa kai acan zaa ringa auna mutanen da akai safara har asamu wainda ake saka ran zasuyi a hakan mutane da dama suka rasa rayukansu maza da mata masu qananun shekaru batareda su kuma sun samu abinda suke so ba.
Ranakun qunci da damuwarsu da tsoron rasa abinda suke tsananin so sai qaruwa sukeyi sbd Jannah sai nisa takeyi a yanzu ta koma da oxygen ma take rayuwa koyaushe a hancinta dashi take komai sbd nisan datake qara yi.
******ZADEENs HEALTH CEN ta kafu a Nigeria inda sukeda manyan branch biyu lagos da Abuja,
Asibitine na kudi sosai data tsaru ta hadu tamkar baa Nigeria dinba,
Basa qasar amma asibitin nasu ta karbu tayi suna sbd taimakon da ake badawa sosai a asibitocin kyauta ga marasa karfi wanda hakan ya saka tai fice tayi suna ga masu karfi da marasa karfi.
A wannan lokacin ne kuma Maheer yayi aure da wata qwararriyar Nurse Yar Nigeria dake zaune a Sidney din.
Ya aureta ne sbd ta hanyarta suka samu donors kusan guda uku amma basuyiba tanada kyau da ilimi sosai tareda tsananin son kanta itama ga duk abinda takeso hakama kai tsaye yaji yana sonta kaman yanda itama taji yayi mata sbd indai zata samu duniya da jin dadin dayake cikinta kamar zamowa sirikar zaadens to babu abinda zai dameta da abinda sukeyi hakama iyayenta su kawai abinda suka sani shine idan suka zama family da zadeens shikenan basa buqatan komai kuma.
Anyi auren Maheer da Aneesa wadda suke kira Anny ta ajiye aikinta kawai dai sedai a cikin gida basa buqatan kowace nurse me kulawa da Jannah yanzu itace take dubata dan haka sai jannah da ciwonta suka sake zama sirri ga mutanen duniya.
Sun zabi boye jannah da ciwonta ne ga duniya sbd barnarsu bazata taba fitowaba hardai yanzu da sun riga sunyi nisan da basa jin kira,
Babu wani tausayi daya rage musu na duk wanda basuda jini dashi dan haka a tsaftace suke barnarsu batareda da sanin duniya ba hakama Mimi ma kwata kwata batasan mummunan abun da ahalinta suka zama ba,
Saleem dayake yaro a cikinsu kwata kwata shima baya cikin abinda akeyi din amma kusan shima a garesa ko yayane idan zaa samowa Jannah zuciyar da zata buga a kirjinta ta rayu kaman kowa to bai damu da yanda zaa samotaba duk da bai taba kawo a kansa cewan Kisan gilla ake aikatawaba dan nemowa jannah tata zuciyar.
Shigowar Anny familyn sai ta zamo a cikin wainda ake barnar da ita duk da bata taba saka hannunta ba amma komai ta sani kuma itace ke hana Mimi gane komai koda taso ganewan sam Anny bata barin ma tasan me duniyar take ciki,
Hakama itama tana amfani da nata recourses din gurin nemo donors,
Iyayen Anny Dadynta shima yanada rufin asiri sosai sedai baida power da karfin ikon dukiyar da zadeens suke dashi kuma shima yanada gurbatacciyar business dinsa ta boye dayake yi ta baqin mai da harkan Mining dasuke a boye dan haka ba bata lokaci ya sake hadewa da Zadeens dik da dukiyarsu baa gurbace take ba da komai sedai jinin rayukan mutane dasuke hallakawa sbd tsananin son zuciyar data rufe da tsatsar son kai mara amfani.
Tsananin kauna da son dayake tsakanin Ammar da jannah ya saka Mimi rokan daura musu aure da dan lokacin daya ragewa jannah din.
Dad sbd takaici da baqin cikin maganganun mimi da koyaushe basuda dadi jin yakeyi inda zuciyar Mimin zataiwa jannah babu abinda zai hanasa rabata da ita ya sakawa Jannah.
Ammar da kansa ya zabi bazai taba auren jannah a hakanba saita samu lafiyarta ta samu ilimin da ciwo ya hanata samu ta zamo abinda sukeson ta zama tukuna zai aureta da bugun gaba.
Dad kuwa da maheer kwata kwata basa shaawar auren nasu sbd Tsananin kaunar da sukewa kowannensu basason auren yazo ya sakasu jin Ammar ba nasu bane dan a jininsu suke jinsa.
*****Kaddararsu gabaki daya ta sauya ne daga lokacinda Ammar ya fara tattarowa ya dawo Nigeria tareda dr Abraham da dr finn a matsayin manyan likitocin asibitinsu.
Dr Abraham da dr finn basu ji komaiba daga baro qasarsu suka dawo Nigeria sbd a cikin hutu da daula sike ko a Nigeria din sbd suma sun riga sun zama zadeens dan kuwa babu abinda yake boye a tsakaninsu.
#MAMUH
##BESTSTORY
#BESTLOVE
#BESTSTORY
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
19
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki
**************
Dawowansu Nigeria da dan lokaci Dr Abraham ya bada shawaran dawowansu gabaki daya anan sbd a yanda yaga rayuwar nan din take samun abinda suke so anan bazai wuya ba duba da kusan koyaushe koina kuka akeyi da yanda mutane suke bata ko ake kashewa dan haka anan komai zai tafi musu a sauki sabanin can da akwai wani irin tsananin tsaro da binciken da zai iya kawo karshensu gaba daya.
Wannan ne ya saka gabaki daya Ahalin ZADEEN's sukai bankwana da komai suka dawo Nigeria inda suka bude sabuwar rayuwa.
Irin suna da tarin dukiya da manyan matsayin dasuke dashi a can qasashen ya saka cikin qananin lokaci suka samu wata irin power a Nigeria sukai suna musamman daman sun jima da yin sunan sbd tsananin taimakon da suke badawa a asibitocin kauyuka da birni da asibitocin gwamnati ma sai ya zamana anata yabonsu ana kaunarsu.
Sam basada sakewa da mutane kaman yanda basa muaamala da kowa sai masu karfin iko,
Ammar gaba daya ya koma ya zama volunteer baya wani zama koyaushe yana gurin yawon asibitoci da kauyuka bada taimakon dan nuna tausayi ga mutane wanda hakan ke qara musu wata irin qima a gurin jamaa.
Daurewa Ammar yakeyi kawai sbd biyan buqatansu amma kaf dinsu babu abinda suka tsana kaman rayuwa da mutane marasa karfi da sukewa kallan kaman dabbobi.
Dawowansu Nigeria yayiwa Mimi dadi sbd Sun samu damar sauyawa Jannah guri da rayuwa,
Jannah ganin yanda familyn suka kasa hakura su dangana sai ta fara kokarin bawa kanta qwarin gwiwan rayuwa dan sakasu farin cikin da kusan suka rasa na shekaru.
Hakan datai ba qaramin tasiri yayiba akansu dan kuwa farin ciki mai tsanani suka shiga sedai kuma qarasa cire tausayi sukai aransu suka cigaba da farautan rayukan mutane.
Ammar ya dena yawon dayake yi sedai ayanzu suna likitocin da suka saka a asibitin gwamnati da manyan na kudi tareda sake kudin da hankali ma baya dauka dan samun zuciya ga wadda haryanxu duk masu musu aikin basu san waye ake nemawa ba dan ko sunanta baa taba fadaba bare wani yaji.
*******
Ummitah dake zaune tana dan dafe gefen cikinta dayake mata wani irin nauyin datake jin kamar zai shigar mata wani gurin rintse idanuwanta tayi ahankali tana dan sauke numfashi ahankali.
Mama dake gefenta sannu tai mata tana cewa
"Kodai zamu tafi asibitin ne Ummitah"
Girgiza kai tayi ahankali tana cewa
"Aa kila zuwa anjima ko idan nasha magani ciwon zai lafa mun"
Kallanta maman tayi tana jin kaman karta bari zuwa anjima su tafi asibitin kawai amma kuma tinawa da ABDULAZIZ yace zai aiko a tafi dasu sbd bayanan yasa ta barta din idan sun tafi kaman yanda ha fada taci gaba da ganin likita acan.
Sayyid ne ya shigo gidan dauke da Farar leda a hannu ta Fruits daya siyo mata yana kallanta yace
"Yaya dai?
Jikin ne?
Mama kodai zamu tafi asibitin ne?
Cigaba da aikin abinci da maman keyi tayi tana cewa
"Eh nace mu tafin amma tace basai antafi ba
A bari zuwa anjiman idan bata dena jin yanayin ba sai mu tafin kawai"
Wayar Sayyid dince tafara ringing da sauri ya daga ganin Hamman ne yake kira.
Yana dauka kai cikeda girmamawa ya gaidasa yana cewa Ummitan ce batajin dadi.
Ahankali ahankali suka ringa aikin barnar da tini tausayi da shakka ta cire musu basa tausayin kowa akan abinda suke so,
Tin suna aikata hakan akan son zuciyarsu harya zamana sun hade kai da DIKKO DILLA wanda yake asalin safarar mutane yana kaiwa qazaman qasashe suna siyarwa a bayi kokuma aikin bautar ginar baqin mai da gurbatacciyar business.
Kudi sosai suke bayarwa idan anyi safarar mutane ankai qasar da zaa kai acan zaa ringa auna mutanen da akai safara har asamu wainda ake saka ran zasuyi a hakan mutane da dama suka rasa rayukansu maza da mata masu qananun shekaru batareda su kuma sun samu abinda suke so ba.
Ranakun qunci da damuwarsu da tsoron rasa abinda suke tsananin so sai qaruwa sukeyi sbd Jannah sai nisa takeyi a yanzu ta koma da oxygen ma take rayuwa koyaushe a hancinta dashi take komai sbd nisan datake qara yi.
******ZADEENs HEALTH CEN ta kafu a Nigeria inda sukeda manyan branch biyu lagos da Abuja,
Asibitine na kudi sosai data tsaru ta hadu tamkar baa Nigeria dinba,
Basa qasar amma asibitin nasu ta karbu tayi suna sbd taimakon da ake badawa sosai a asibitocin kyauta ga marasa karfi wanda hakan ya saka tai fice tayi suna ga masu karfi da marasa karfi.
A wannan lokacin ne kuma Maheer yayi aure da wata qwararriyar Nurse Yar Nigeria dake zaune a Sidney din.
Ya aureta ne sbd ta hanyarta suka samu donors kusan guda uku amma basuyiba tanada kyau da ilimi sosai tareda tsananin son kanta itama ga duk abinda takeso hakama kai tsaye yaji yana sonta kaman yanda itama taji yayi mata sbd indai zata samu duniya da jin dadin dayake cikinta kamar zamowa sirikar zaadens to babu abinda zai dameta da abinda sukeyi hakama iyayenta su kawai abinda suka sani shine idan suka zama family da zadeens shikenan basa buqatan komai kuma.
Anyi auren Maheer da Aneesa wadda suke kira Anny ta ajiye aikinta kawai dai sedai a cikin gida basa buqatan kowace nurse me kulawa da Jannah yanzu itace take dubata dan haka sai jannah da ciwonta suka sake zama sirri ga mutanen duniya.
Sun zabi boye jannah da ciwonta ne ga duniya sbd barnarsu bazata taba fitowaba hardai yanzu da sun riga sunyi nisan da basa jin kira,
Babu wani tausayi daya rage musu na duk wanda basuda jini dashi dan haka a tsaftace suke barnarsu batareda da sanin duniya ba hakama Mimi ma kwata kwata batasan mummunan abun da ahalinta suka zama ba,
Saleem dayake yaro a cikinsu kwata kwata shima baya cikin abinda akeyi din amma kusan shima a garesa ko yayane idan zaa samowa Jannah zuciyar da zata buga a kirjinta ta rayu kaman kowa to bai damu da yanda zaa samotaba duk da bai taba kawo a kansa cewan Kisan gilla ake aikatawaba dan nemowa jannah tata zuciyar.
Shigowar Anny familyn sai ta zamo a cikin wainda ake barnar da ita duk da bata taba saka hannunta ba amma komai ta sani kuma itace ke hana Mimi gane komai koda taso ganewan sam Anny bata barin ma tasan me duniyar take ciki,
Hakama itama tana amfani da nata recourses din gurin nemo donors,
Iyayen Anny Dadynta shima yanada rufin asiri sosai sedai baida power da karfin ikon dukiyar da zadeens suke dashi kuma shima yanada gurbatacciyar business dinsa ta boye dayake yi ta baqin mai da harkan Mining dasuke a boye dan haka ba bata lokaci ya sake hadewa da Zadeens dik da dukiyarsu baa gurbace take ba da komai sedai jinin rayukan mutane dasuke hallakawa sbd tsananin son zuciyar data rufe da tsatsar son kai mara amfani.
Tsananin kauna da son dayake tsakanin Ammar da jannah ya saka Mimi rokan daura musu aure da dan lokacin daya ragewa jannah din.
Dad sbd takaici da baqin cikin maganganun mimi da koyaushe basuda dadi jin yakeyi inda zuciyar Mimin zataiwa jannah babu abinda zai hanasa rabata da ita ya sakawa Jannah.
Ammar da kansa ya zabi bazai taba auren jannah a hakanba saita samu lafiyarta ta samu ilimin da ciwo ya hanata samu ta zamo abinda sukeson ta zama tukuna zai aureta da bugun gaba.
Dad kuwa da maheer kwata kwata basa shaawar auren nasu sbd Tsananin kaunar da sukewa kowannensu basason auren yazo ya sakasu jin Ammar ba nasu bane dan a jininsu suke jinsa.
*****Kaddararsu gabaki daya ta sauya ne daga lokacinda Ammar ya fara tattarowa ya dawo Nigeria tareda dr Abraham da dr finn a matsayin manyan likitocin asibitinsu.
Dr Abraham da dr finn basu ji komaiba daga baro qasarsu suka dawo Nigeria sbd a cikin hutu da daula sike ko a Nigeria din sbd suma sun riga sun zama zadeens dan kuwa babu abinda yake boye a tsakaninsu.
#MAMUH
##BESTSTORY
#BESTLOVE
#BESTSTORY
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
19
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki
**************
Dawowansu Nigeria da dan lokaci Dr Abraham ya bada shawaran dawowansu gabaki daya anan sbd a yanda yaga rayuwar nan din take samun abinda suke so anan bazai wuya ba duba da kusan koyaushe koina kuka akeyi da yanda mutane suke bata ko ake kashewa dan haka anan komai zai tafi musu a sauki sabanin can da akwai wani irin tsananin tsaro da binciken da zai iya kawo karshensu gaba daya.
Wannan ne ya saka gabaki daya Ahalin ZADEEN's sukai bankwana da komai suka dawo Nigeria inda suka bude sabuwar rayuwa.
Irin suna da tarin dukiya da manyan matsayin dasuke dashi a can qasashen ya saka cikin qananin lokaci suka samu wata irin power a Nigeria sukai suna musamman daman sun jima da yin sunan sbd tsananin taimakon da suke badawa a asibitocin kauyuka da birni da asibitocin gwamnati ma sai ya zamana anata yabonsu ana kaunarsu.
Sam basada sakewa da mutane kaman yanda basa muaamala da kowa sai masu karfin iko,
Ammar gaba daya ya koma ya zama volunteer baya wani zama koyaushe yana gurin yawon asibitoci da kauyuka bada taimakon dan nuna tausayi ga mutane wanda hakan ke qara musu wata irin qima a gurin jamaa.
Daurewa Ammar yakeyi kawai sbd biyan buqatansu amma kaf dinsu babu abinda suka tsana kaman rayuwa da mutane marasa karfi da sukewa kallan kaman dabbobi.
Dawowansu Nigeria yayiwa Mimi dadi sbd Sun samu damar sauyawa Jannah guri da rayuwa,
Jannah ganin yanda familyn suka kasa hakura su dangana sai ta fara kokarin bawa kanta qwarin gwiwan rayuwa dan sakasu farin cikin da kusan suka rasa na shekaru.
Hakan datai ba qaramin tasiri yayiba akansu dan kuwa farin ciki mai tsanani suka shiga sedai kuma qarasa cire tausayi sukai aransu suka cigaba da farautan rayukan mutane.
Ammar ya dena yawon dayake yi sedai ayanzu suna likitocin da suka saka a asibitin gwamnati da manyan na kudi tareda sake kudin da hankali ma baya dauka dan samun zuciya ga wadda haryanxu duk masu musu aikin basu san waye ake nemawa ba dan ko sunanta baa taba fadaba bare wani yaji.
*******
Ummitah dake zaune tana dan dafe gefen cikinta dayake mata wani irin nauyin datake jin kamar zai shigar mata wani gurin rintse idanuwanta tayi ahankali tana dan sauke numfashi ahankali.
Mama dake gefenta sannu tai mata tana cewa
"Kodai zamu tafi asibitin ne Ummitah"
Girgiza kai tayi ahankali tana cewa
"Aa kila zuwa anjima ko idan nasha magani ciwon zai lafa mun"
Kallanta maman tayi tana jin kaman karta bari zuwa anjima su tafi asibitin kawai amma kuma tinawa da ABDULAZIZ yace zai aiko a tafi dasu sbd bayanan yasa ta barta din idan sun tafi kaman yanda ha fada taci gaba da ganin likita acan.
Sayyid ne ya shigo gidan dauke da Farar leda a hannu ta Fruits daya siyo mata yana kallanta yace
"Yaya dai?
Jikin ne?
Mama kodai zamu tafi asibitin ne?
Cigaba da aikin abinci da maman keyi tayi tana cewa
"Eh nace mu tafin amma tace basai antafi ba
A bari zuwa anjiman idan bata dena jin yanayin ba sai mu tafin kawai"
Wayar Sayyid dince tafara ringing da sauri ya daga ganin Hamman ne yake kira.
Yana dauka kai cikeda girmamawa ya gaidasa yana cewa Ummitan ce batajin dadi.