← Book details Kalbima Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 27 OF 120

Sashe 27

Kalbima Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Bedroom dinsa ya nufa ya shiga toilet yayi alwala ya fito daidai ABDULAZIZ ya fito cikin wasu kayan daban ba wanda suka dawo dashi ba a jikinsa suka nufi masallacin tare yana tambayarsa yayiwa mama bayanin yanda Ummitah zata ring shan maganinta koda baya nan.

Eh ya fada masa suna isa masallacin dayake estate din nasu.

Suna dawowa daga masallaci abinci sukaci tareda shi da Ummitah da sayyid sedai Fiddausi ta kawo fruits da aka gyara wanda shi sune best abin shansa dan haka Ummitah ma su ya sakata sha sosai bayan taci abinci.

Suna gamawa palonsa ta bisa acan suka zauna shida ita yana wayoyinsa da fira da ita da biyewa zantukanta.

Sai magrib suka suka fito ya tafi masallaci ita kuma taje daki tayi sallah
Sayyid baya nan sai da akai sallan ishai suka dawo gidan shida Hamman.

A palo suka zauna su dukansu suna fira da mama wadda taketa biyewa Ummitah sa sayyid yake sakowa gaba da tsokana amma yana dan kaucewa sbd Hamman dayake gurin.

Hamman yana lure dasu da yanda sayyid ke tsokanarta sai ya dan dauke kai yana fira da mama sbd kada ya takurasu.

Sunci abincin dare banda shi sbd baya buqatan cin wani abincin tinda da yamma sukaci lunch energy drink kawai yasha yayi wanka yayi shirin bacci ya kwanta.

Ummitah sayyid ne ya bata Maganinta bayan tayi shirin bacci tukuna suka kwanta a dakinsa.
#MAMUH
#HOTLOVE
#ROMANCE
#CRAZYLOVE
#THE GREAT AZIZ AY LIMBA
#JANNAH DZAD ZAADEN

*_Arewabooks@Mamuhgee_*
21
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

***********
Washe gari breakfast kawai suka gama su anty maryam suka iso gidan da yara gaba daya nan mama da Ummitah sukai murnan zuwansu.

Sai guraren 11 ya fito suka gaisa da anty maryam da yaran tukuna ya fice gidan tareda sayyid.

A gidan su anty maryam suka wuni har dare tukuna suka tafi sai alokacin ya samu ganin Ummitan da kyau tana palonsa har bacci ya fara daukanta kafin suka rabu.

Washe gari ma fita yayi da Sayyid wansa yake kokarin sakawa a jikinsa sa huldodinsa duk da karatun zaiyi amma yana buqatan ya sakasa a business dinsa tinda shekarun Sayyid din sun wuce a ce sai yanzu ne zai fara university.

Mama da Ummitah kwata kwata basu samu kansu a cikin wani kadaici ko damuwa da kewan gida ba sbd ABDULAZIZ shine farin ciki da abinda suke buqata a rayuwarsu to tinda suna tareda shi babu wani abu dasuke buqata ko kewa sbd ya maye gurbin duk wani abu da rayuwarsu take buqata,
Inda yake shine inda suke buqatar kasancewa kuma a dik inda yake acan farin cikinsu yake so babu komai a yanzu rayuwarsu bayan kwanciyar hankali da farin ciki tareda nutsuwa.

Sayyid ma yanda ABDULAZIZ LIMBA yake jansa a jikinsa cikin Rashin damuwa da rashin saninsa akan wasu abubuwan yana kokarin sauya masa rayuwa a lokaci mara tsayi ya sakasa yake sake jin matsayinsa yana wuce sirikinsa yana jinsa tamkar dan uwansa na jini tamkar yayan da suka fito jini daya dan haka ya bude kansa sosai dan fahimtar komai ya zama wanda ABDULAZIZ LIMBA zaiyi alfahari dashi.

******Rayuwa ta sauyawa su Ummitah,umma da sayyid harma dashi ABDULAZIZ din dayake tareda familynsa yanzu,

Rayuwa tayi dadi ta samu kwanciyar hankali da nutsuwa sbd suna tareda junansa a cikin arzikin da Allah yake sake bude masa tareda matsayinsa dake qara yin sama hakama ya zama abokin manya dan abokan huldansa na nan din duk manyan mutane ne,

Jin dadi da daula babu abinda bai wadata fmlynsa dasu ba,
Babu abinda suka nema suka rasa,
Rayuwa suke ta tsari da farin ciki,

Tsananin kaunar dake tsakaninsa da hasken idaniyarsa ya qaru baya boyewan da Familyn Alh Saad suke mamakin irin wannan kaunar da shaquwar da basu taba gani ba sbd basu taba ganin abinda ABDULAZIZ LIMBA baya wasa ko kadan dashi ba yake bawa mahimmanci fiyeda kansa da rayuwarsa kamar Ummitah da abinda yake cikinta,

Bayan Ummitah a rayuwarsa mama itace mutum ta biyu da bai hada da komaiba amma ita kanta maman tasan Ummitah itace rayuwarsa da har take tausayinsu duk ranar da Allah ya dauki daya a cikinsu yabar dayan.

Duk ta tino akwai ranar hakan ko bayan sun tsufa sai taji hawaye na cika mata ido tsoro na kamata dan kuwa koda bata duniyar ita alokacin tasan Allah ne kadai zai hana wanda aka bari zarewa.

Fatanta Allah ya saukakawa kowannensu kaddarar da Allah ya rubuto musu ya zama gata ya basu kariya daga sharrin duk sharrin dayake duniyar.

A rayuwarta bata da adduar tin daga ranar da suka dawo hannunta sai tasu,
Uwa da ubanta kadai takewa addua sai ABDULAZIZ da Ummitah sbd mantawa takeyi ma da ba itace ta haifesu ba sbd kaunarta akansu ta gaskia da tsafta ce.

Cikin Ummitah yanata sake kusantar watannin haihuwarsa cikin Aminci da lafiya dan ta dena yawan ciwukan datake ta fama dasu wanda yawancinsu damuwace dake cin zuciyarta akan rashin 'dan uwanta.

ABDULAZIZ LIMBA duk tarin ayyuka da schedules dake gabansa basa hanasa bawa Ummitah kulawan datake buqata daga garesa dan kuwa bai taba hada hidimarta da komaiba,

Kowanne dare tana tareda shi sai lokacin baccinta yayi ta tafi dakin mijinta tayi kwanciyarta,

Kulawan dayake bata daban take da kowa a gida,
Su mama ma basa hanasa sosai aka basa damar kulawa da yar uwarsa yanda ya kamata,

Duk ranar zuwa awonta shine da kansa yake ture ayyukan gabansa yakaita da kansa a dubata y dawo da ita.

Siyayyar haihuwarta aka fara wadda yake yinta kamar ba baby daya zata haifa ba,
Duk baqin ciki da quncin dayake a zuciyarsa na rashin da suke ciki a alokacin da aka haifi Ummitah da yanda suka ringa yawo da ita batada suturar sakawa a kan cikin Ummitah ya rage radadinsa dan kuwa bazai taba mantawa da hakanba har abada,

Bayan irin wadda yakeyi haka ya saka Anty maryam daukansu Mama da Ummitan sika ringa fita siyayyar haihuwan.

Kaman yanda mama batada adduar daya wuce nemawa rayuwar ABDULAZIZ din albarka itama Ummitah batasan uwarta batasan ubanta sai ABDULAZIZ wanda yake uwa da ubanta dan haka adduarta koyaushe akansa ne sai mama da sayyid wanda shima tasa kaddarar tazo a cikinsu dan shima kauna me karfi da tsafta yake musu.

Sun fara sabawa sosai da abujan sbd famlyn gidan Alh Saad da suka zama tamkar family daya dasu kuma koyaushe suna tare da anata hayaniyar datake saka ABDULAZIZ sakewa Anty maryam da yaranta kudi sosai sbd suna saka familynsa farin ciki da walwalwa babu wani ji da kai,
Shi kuwa duk wanda zai saka Ummitah da mama dariya da farin ciki babu abinda bazai iya masa ba dan haka itama anty maryam dataga hanyar cin arzikinta tazo sai bata tsaya cutar da kanta da girman kai ba ta zage tana nuna musu kauna da kulawa harma da yawo datake daukansu suna fita harsai da ABDULAZIZ din ya dan taqaita musu sbd Ummitah bayason tana yawaita yawon sbd yanayin.

Dr ken ta nasa bangaren ya dage da kulawa da Ummitah wadda results dinta ya sakasa yin wasu test akanta da sunan checkup sbd bincikensu akanta daya nuna komai nata lafiya kalau da kuma bgroup nata da sauransu.

Shekarunta dasuke kusan daidai dana wanda ake nema yake sake sakasa jin son tsananta bincikensa akan lafiyarta duk da a dayan bangaren tsoro ne me tsananin gaske yake cikasa akan hakanan sbd ABDULAZIZ da har yanzu baisan alaqarsa da ita ba kuma alamu suna nuna shima kila zai iya kisan akanta kaman yanda ake neman rayukan akan wadda akeson bawa new life suma.

Numfashi ya sauke a lokacinda dukkanin sakamakon full binciken da yayiwa lafiyar Ummitah wadda kusan 99% sun samu abinda ake buqata,

Baima taba samun matching kamar hakan ba wanda komai yayi fiyeda ma abinda ake buqata.

Numfashi me zafin gaske ya sake saukewa a karo na babu adadi yana jin zuciyarsa na shiga tsoron aikata abinda yake son aikatawan sedai kuma Alkhairan da burikansa da zaa cike masa harma fiyeda yanda yake burin na son barin qasar zuwa uk dan fadada karatunsa tareda iyalansa cikin wadata ya sakasa jin kuma zai iya aikatawa.

Dafe goshinsa yayi yana sauke ajiyar zuciya me karfi,
Chapter 27 · 0% Book details