Sashe 75
Kalbima Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Maheer cak ya daukesa tareda nufar toilet da sauri Dad ne ya kunna masa ruwan dumi aka zaunar da Ammar din har lokacin maheer na riqe dashi dan haka ruwan su biyu yake jiqawa shima dad din kusan ya jiqe amma dai basason Ammar yana passing out sbd likitarsa data bada umarnin hakan a dena barin yana suma.
Cikin ruwan Daddy mahmoud ne da jannah suka shiga ruwan lokaci daya suna girgizasa tareda kiran sunansa cikin tsananin kulawa da son ganin idanuwansa sun bude.
Qara gudun ruwan Dad yayi sosai Maheer na sake riqesa da kyau.
A cikin qanqanin lokaci gabaki dayansu suke neman zarewa da tashin hankali da firgici sbd Idan aka cire son ran da sukai masa wannan karan to kaf familyn bayan jannah babu wanda ake tsananin so irin Ammar din sbd jinin Zeynab ne da basu hadata a duniyarsu da komaiba,
Su kansu a yanzu sun rasa gane wace kaddarar ce takaisu ga wannan lamarin wanda basusan Abinda Allah ya boyeba a cikinsa sai kuma Allah ya kaddara jannah din saita fara auren wani wanda ba Ammar ba.
Koda Dr ya iso Ammar din bude idanuwansa daqyar jajir wainda bama ya ganin komai dishi dishi yake gani hakama sama sama kunnuwansa kejin sautin sunansa dasuke ta ihun kira.
Akan jannah ya tsayar idanuwansa baya ganinta sosai amma yanajin sautin kukanta da yanda take kiran sunansa.
Sake rufewa idanuwansa sukai aka cirosa Maheer ne ya sauya masa kaya bayan kowa ya fice ya kwantar dashi a gadonsa da Jannah ta gyara da sauri hannuwanta na rawa tukuna dr yafara dubasa.
Palonsa suka koma suna jiran fitowan likita da Maheer dayake ciki shika suna jin kaman su tattaro likitocin abujan kaf suzo su dubasa.
Dr ya dade sosai a ciki kafin komai ya daidaita ya fito yana musu bayanin yanda zaa kula da kiyaye Ammar din kafin ya wuce.
Dukkaninsu kaman masu zaman makoki haka suka koma tareda manta hidimar bikin da ake gashi dare ma yayi baqi duka sun watse batareda anma tina da maganar kai amarya ba hakama ta bangaren AZIZ din babu wanda yai maganar zuwa daukan Amaryan.
Sallan magrib suka fice yi aka bar Ammar din ya huta sbd yanzu baccin nutsuwa ya samu.
Mimi ma sai lokacin ta koma dakinta tayi wanka da ruwan zafi sosai jikinta ya sake tai sallah tukuna aka kawo mata abinci da tea me zafi wanda tea din kawai tasha.
Jannah ma bedroom dinta ta koma ta kwabe kayan jikinta tai wanka ta sauya kayan zuwa riga da wando masu fadi sosai da kauri tai sallah ta zauna tana adduar Allah ya kawo musu sassaucin wannan kadaddarorin dasuke afko musu daya bayan daya ya maidasu rayuwarsu ta baya.
Kowama bayan dawowa sallah wanka sukai suka sauya kaya zuwa na shan iska basu fitoba sai lokacin ishai suna dawowa sallan angyara dining amma basu wani ci abinci ba kowa yawanci tea da snacks yaci sai Saleem ne ma sai Anny sukaci abinci me nauyi.
A lokacin ne Ammar ya tashi
Mimi da jannah ne sukai feeding dinsa abincin da bai wani ciba amma dai yasha tea sosai shima.
Sallah Mimi ta taimaka masa yayi kafin ta basa magani yasha ta zaunar dashi tana kulawa dashi tana rarrashinsa tareda masa adduoi.
Jannah ma sosai take basa kulawan duk da baicewa kowa komaiba kwata kwata yaqi bude baki yayi magana sbd har lokacin bai gama dawowa hayyacinsa ba kawai dai ragewa yanayin nasa tayi.
Su Dad ma duka sunzo sun dubasa da rarrashinsa har kusan 10 kowa na dakin kafin kowa ya fice Mimi saida taga ya samu bacci ta bar dakin ta koma dakinta tareda jannah wadda itama duk ta damu.
Haka suka kwana cikin yar damuwa sbd ga jannah dinma LIMBA yaqi cewa komai akanta amma tinda ba sauri sukeba suma sai basu masa magana ba dan su basuqi yabar musu ita din anan ba tai zamanta dan haka basuma yi tinanin masa maganaba.
Washe gari koda Ammar ya tashi ya dawo hayyacinsa Amma zuciyarsa ke tsananin ciwo da zafi dan haka ko fitowa baiyiba hakama rife kansa yayi a daki bayason kowa ya shigo bayan Mimi da jannah babu wanda yakeson gani.
Baa takurasa ba Mimin ce kadai sai jannah din ke shiga.
*****acan gidan kuwa Falaq ta damu da zuwan Jannah gidan mama ma da bata samu ganinsa ba tin jiyan sai yau kallansa tayi lokacinda ya fito daga hanyar bangarensa a shirye cikin brown Armanis da wayoyinsa a hannu da ipad sai qaramar jakar laptop dinsa
Sayd ya qarasa ya karba yana ficewa dasu zuwa mota tace
"AZIZ badai tafiya zakaiba??
Fararen idanuwansa ya saukar yana cewa
"Mama barka da safiya"
Amsawa tai tana sake jefe masa tambayarta cikeda mamaki
Yace
"Wani aiki ne me mahimmanci da dole saina isa gurin amma insha Allah kwana biyu ne ba jimawa zaayiba"
Sake shiga mamaki mama tai tana cewa
"To Jannah dinfa?
Tin jiya mukaita jiran maganar daukota da yan kawo amarya amma shiru harsu maryam suka gaji suka tafi
Yanzu kana maganar tafiya batareda ankawota ba idan ka tafi waye zai kawota to?
Falaq datake fitowa dakinta da sauri sanye da kayan bacci tayo gurinsa jin ana maganar tafiya tace
"Daddy tafiya zakai?
Nidai to a kawo jan kafin ka tafi"
Kallanta yayi itada maman kafin ya bude baki a natse dan bayason maimaita zance yace
"Idan na dawo zata taho amma yanzu zata zauna acan saina na dawo ayi maganar komai okay?
Bata fuska falaq tayi amma kuma ta gyada kai tana cewa
"Okay,Amma Besty karka dade kaji?
Shima gyada mata kai yayi yana shafa fuskanta yana cewa
"Banda yawo da gudu or tsalle tsalle"
Mama ma rasa abin fada tai sbd tasan tinda ya fada dole saiya dawon tinda baa shirya komaiba harna inda Jannah din zata zauna dan haka zata bari ya dawo amma idan ya wuce lokacinda ya kamata da kanta zata ta dauko jannah din sedai ya dawo ya taddata gidan nan.
#MAMUH
#BESTLOVE
#CRAZY LOVE
#FAMILY
#AZIZ AYOUB LIMBA
#JANNAH ZAD
#AMMAR ZAD
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899
*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
61
Har mota Falaq ta rakasa tana jikinsa lafe idanuwanta na son narkewa sbd batason ya dade.
Sayd daya bawa latif luggage din AY din set biyu na akwatin LV babba da qarama kallan falaq din yayi yana cewa
"Keda kikeda wata bestyn meyene zakiyi kukan bakyason ya tafi"
Tura baki tai tana kallan Daddynta tace
"Daddy kaga Uncle ko?
Zagayota yayi da hannunsa a gefensa datake cikeda tsananin kulawa da kauna yace
"Kyalesa zai fuskanci aikin da babu hutu idan bai denaba,
Waya ce maka tanada bestyn daya wuce Daddynta?"
Dadi taji tana murmushi tace
"Karka basa aiki me yawa Daddy amma idan ya sake zance ka basa,
Kuma banda Besty bayan daddy
Jan da kake cewa ba my besty na bace she is my Jan,my Mummy"
Kallanta Sayd yayi yana dariya cikeda kauna da kulawa.
Daddyn nata kuwa baice komaiba motan da aka bude masa ya shiga tareda kissing hannunta tukuna ya saki yana sake cewa ta kula.
Mota Sayd ya shiga Latif yaja suka bar gidan ta juya ta koma ciki tana tsallen zaadens zata daman jira kawai take ya tafi din taje taga Jan.
Tana shigowa gurin mama tai tana kwala mata kira tin a palo.
Mama dake daki tana waya tana jiyota taci gaba da wayarta sbd tasan shirme ne kawai ko karar Fiddausi zata kawo.
Tana shigowa dakin ta haye kafafun maman tama cewa
"Mama dan Allah zani gurin Jan"
Mama dake waya aje wayar tayi tana kallanta tace
"Ke haryanzu dai Allah bai kawo miki nutsuwa da sanin kin girma ba ko fatima?
Yanzu ki dubi girmanki kizo ki haye kafafuna ko tausayin tsufana bakyaji ko?
Sake gyara zamanta yayi akai duk tama kere maman daga zaunen tana sake bayyanarda shagwabanta tace
"Mama ai kece kika koyamun hawa kafafunki ko bayan na girma ai kina dorani idan zaki rarrasheni to yanzu ma ki rarrasheni Daddyna ya tafi ya barni"
Hannu mama ta daga zata zuba mata duka a baya tai saurin tashi tana cewa
"Me zakiyi mama?
Dukarwa the great AZIZ AY LIMBA 'ya?
Dan Allah mama wai yaushe zaki dena dukana ne,
Nafa fara zama yan mata"
Ajiye wayar hannunta mama tai gefenta tana cewa
"Sai ranar da kikai hankalin fara zama yan matan tukun zan dena"
Dawowa tai ta zauna gefen maman tana cewa
"mama pls zanje na dubo my Jan kinji"
Itama kanta maman ya kamata ta dubota tinda dai yayi tafiyarsa baice komaiba dan haka dole taje tayi gyaran zance dan idan aka biyesa haka zai bari auren ya gantale dan haka ta kalli falaq din tace
"Bari zuwa anjima zamu tafi tare nima zanje godiyar 'ya da suka bamu aure sbd jibi idan Alh Alhassan idan zaije gaisuwa wata rasuwa gida tare zamuje nima zan dubo dangi shekaru da yawa"
Cikin mamaki tace
"Mama nidai to bazanje ba gurin jan zan koma saikin dawo"
Ko kallanta mama bataiba tace
"Jan din daya kamata mu dauko bamu daukonba sai kuma kije ki zauna mata?"
"Eh nidai mama gurinta zan zauna gaskia kafin ki dawo,
Ga Fiddausi nan zata tayani zaman can din bazan dameta da komaiba tinda Daddy bayanan nidai ki bari dan Allah naje can din pls mama"
Magiya taci gaba dayi amma maman bata tankata ba saima anty maryam data daga wayarta ta kira akan atampopi masu kyau da tsada datake son a kawo mata taje dasu ganin gidan ta rabawa mutane.
Falaq kuwa barin palon tayi ta nufi dakinta ta dauki wayarta ta kira jannah wadda wayarta take kashe har lokacin.
Wurgi tai da wayarta tana jin ba dadin rashin samun jannah din.
Cikin ruwan Daddy mahmoud ne da jannah suka shiga ruwan lokaci daya suna girgizasa tareda kiran sunansa cikin tsananin kulawa da son ganin idanuwansa sun bude.
Qara gudun ruwan Dad yayi sosai Maheer na sake riqesa da kyau.
A cikin qanqanin lokaci gabaki dayansu suke neman zarewa da tashin hankali da firgici sbd Idan aka cire son ran da sukai masa wannan karan to kaf familyn bayan jannah babu wanda ake tsananin so irin Ammar din sbd jinin Zeynab ne da basu hadata a duniyarsu da komaiba,
Su kansu a yanzu sun rasa gane wace kaddarar ce takaisu ga wannan lamarin wanda basusan Abinda Allah ya boyeba a cikinsa sai kuma Allah ya kaddara jannah din saita fara auren wani wanda ba Ammar ba.
Koda Dr ya iso Ammar din bude idanuwansa daqyar jajir wainda bama ya ganin komai dishi dishi yake gani hakama sama sama kunnuwansa kejin sautin sunansa dasuke ta ihun kira.
Akan jannah ya tsayar idanuwansa baya ganinta sosai amma yanajin sautin kukanta da yanda take kiran sunansa.
Sake rufewa idanuwansa sukai aka cirosa Maheer ne ya sauya masa kaya bayan kowa ya fice ya kwantar dashi a gadonsa da Jannah ta gyara da sauri hannuwanta na rawa tukuna dr yafara dubasa.
Palonsa suka koma suna jiran fitowan likita da Maheer dayake ciki shika suna jin kaman su tattaro likitocin abujan kaf suzo su dubasa.
Dr ya dade sosai a ciki kafin komai ya daidaita ya fito yana musu bayanin yanda zaa kula da kiyaye Ammar din kafin ya wuce.
Dukkaninsu kaman masu zaman makoki haka suka koma tareda manta hidimar bikin da ake gashi dare ma yayi baqi duka sun watse batareda anma tina da maganar kai amarya ba hakama ta bangaren AZIZ din babu wanda yai maganar zuwa daukan Amaryan.
Sallan magrib suka fice yi aka bar Ammar din ya huta sbd yanzu baccin nutsuwa ya samu.
Mimi ma sai lokacin ta koma dakinta tayi wanka da ruwan zafi sosai jikinta ya sake tai sallah tukuna aka kawo mata abinci da tea me zafi wanda tea din kawai tasha.
Jannah ma bedroom dinta ta koma ta kwabe kayan jikinta tai wanka ta sauya kayan zuwa riga da wando masu fadi sosai da kauri tai sallah ta zauna tana adduar Allah ya kawo musu sassaucin wannan kadaddarorin dasuke afko musu daya bayan daya ya maidasu rayuwarsu ta baya.
Kowama bayan dawowa sallah wanka sukai suka sauya kaya zuwa na shan iska basu fitoba sai lokacin ishai suna dawowa sallan angyara dining amma basu wani ci abinci ba kowa yawanci tea da snacks yaci sai Saleem ne ma sai Anny sukaci abinci me nauyi.
A lokacin ne Ammar ya tashi
Mimi da jannah ne sukai feeding dinsa abincin da bai wani ciba amma dai yasha tea sosai shima.
Sallah Mimi ta taimaka masa yayi kafin ta basa magani yasha ta zaunar dashi tana kulawa dashi tana rarrashinsa tareda masa adduoi.
Jannah ma sosai take basa kulawan duk da baicewa kowa komaiba kwata kwata yaqi bude baki yayi magana sbd har lokacin bai gama dawowa hayyacinsa ba kawai dai ragewa yanayin nasa tayi.
Su Dad ma duka sunzo sun dubasa da rarrashinsa har kusan 10 kowa na dakin kafin kowa ya fice Mimi saida taga ya samu bacci ta bar dakin ta koma dakinta tareda jannah wadda itama duk ta damu.
Haka suka kwana cikin yar damuwa sbd ga jannah dinma LIMBA yaqi cewa komai akanta amma tinda ba sauri sukeba suma sai basu masa magana ba dan su basuqi yabar musu ita din anan ba tai zamanta dan haka basuma yi tinanin masa maganaba.
Washe gari koda Ammar ya tashi ya dawo hayyacinsa Amma zuciyarsa ke tsananin ciwo da zafi dan haka ko fitowa baiyiba hakama rife kansa yayi a daki bayason kowa ya shigo bayan Mimi da jannah babu wanda yakeson gani.
Baa takurasa ba Mimin ce kadai sai jannah din ke shiga.
*****acan gidan kuwa Falaq ta damu da zuwan Jannah gidan mama ma da bata samu ganinsa ba tin jiyan sai yau kallansa tayi lokacinda ya fito daga hanyar bangarensa a shirye cikin brown Armanis da wayoyinsa a hannu da ipad sai qaramar jakar laptop dinsa
Sayd ya qarasa ya karba yana ficewa dasu zuwa mota tace
"AZIZ badai tafiya zakaiba??
Fararen idanuwansa ya saukar yana cewa
"Mama barka da safiya"
Amsawa tai tana sake jefe masa tambayarta cikeda mamaki
Yace
"Wani aiki ne me mahimmanci da dole saina isa gurin amma insha Allah kwana biyu ne ba jimawa zaayiba"
Sake shiga mamaki mama tai tana cewa
"To Jannah dinfa?
Tin jiya mukaita jiran maganar daukota da yan kawo amarya amma shiru harsu maryam suka gaji suka tafi
Yanzu kana maganar tafiya batareda ankawota ba idan ka tafi waye zai kawota to?
Falaq datake fitowa dakinta da sauri sanye da kayan bacci tayo gurinsa jin ana maganar tafiya tace
"Daddy tafiya zakai?
Nidai to a kawo jan kafin ka tafi"
Kallanta yayi itada maman kafin ya bude baki a natse dan bayason maimaita zance yace
"Idan na dawo zata taho amma yanzu zata zauna acan saina na dawo ayi maganar komai okay?
Bata fuska falaq tayi amma kuma ta gyada kai tana cewa
"Okay,Amma Besty karka dade kaji?
Shima gyada mata kai yayi yana shafa fuskanta yana cewa
"Banda yawo da gudu or tsalle tsalle"
Mama ma rasa abin fada tai sbd tasan tinda ya fada dole saiya dawon tinda baa shirya komaiba harna inda Jannah din zata zauna dan haka zata bari ya dawo amma idan ya wuce lokacinda ya kamata da kanta zata ta dauko jannah din sedai ya dawo ya taddata gidan nan.
#MAMUH
#BESTLOVE
#CRAZY LOVE
#FAMILY
#AZIZ AYOUB LIMBA
#JANNAH ZAD
#AMMAR ZAD
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899
*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
61
Har mota Falaq ta rakasa tana jikinsa lafe idanuwanta na son narkewa sbd batason ya dade.
Sayd daya bawa latif luggage din AY din set biyu na akwatin LV babba da qarama kallan falaq din yayi yana cewa
"Keda kikeda wata bestyn meyene zakiyi kukan bakyason ya tafi"
Tura baki tai tana kallan Daddynta tace
"Daddy kaga Uncle ko?
Zagayota yayi da hannunsa a gefensa datake cikeda tsananin kulawa da kauna yace
"Kyalesa zai fuskanci aikin da babu hutu idan bai denaba,
Waya ce maka tanada bestyn daya wuce Daddynta?"
Dadi taji tana murmushi tace
"Karka basa aiki me yawa Daddy amma idan ya sake zance ka basa,
Kuma banda Besty bayan daddy
Jan da kake cewa ba my besty na bace she is my Jan,my Mummy"
Kallanta Sayd yayi yana dariya cikeda kauna da kulawa.
Daddyn nata kuwa baice komaiba motan da aka bude masa ya shiga tareda kissing hannunta tukuna ya saki yana sake cewa ta kula.
Mota Sayd ya shiga Latif yaja suka bar gidan ta juya ta koma ciki tana tsallen zaadens zata daman jira kawai take ya tafi din taje taga Jan.
Tana shigowa gurin mama tai tana kwala mata kira tin a palo.
Mama dake daki tana waya tana jiyota taci gaba da wayarta sbd tasan shirme ne kawai ko karar Fiddausi zata kawo.
Tana shigowa dakin ta haye kafafun maman tama cewa
"Mama dan Allah zani gurin Jan"
Mama dake waya aje wayar tayi tana kallanta tace
"Ke haryanzu dai Allah bai kawo miki nutsuwa da sanin kin girma ba ko fatima?
Yanzu ki dubi girmanki kizo ki haye kafafuna ko tausayin tsufana bakyaji ko?
Sake gyara zamanta yayi akai duk tama kere maman daga zaunen tana sake bayyanarda shagwabanta tace
"Mama ai kece kika koyamun hawa kafafunki ko bayan na girma ai kina dorani idan zaki rarrasheni to yanzu ma ki rarrasheni Daddyna ya tafi ya barni"
Hannu mama ta daga zata zuba mata duka a baya tai saurin tashi tana cewa
"Me zakiyi mama?
Dukarwa the great AZIZ AY LIMBA 'ya?
Dan Allah mama wai yaushe zaki dena dukana ne,
Nafa fara zama yan mata"
Ajiye wayar hannunta mama tai gefenta tana cewa
"Sai ranar da kikai hankalin fara zama yan matan tukun zan dena"
Dawowa tai ta zauna gefen maman tana cewa
"mama pls zanje na dubo my Jan kinji"
Itama kanta maman ya kamata ta dubota tinda dai yayi tafiyarsa baice komaiba dan haka dole taje tayi gyaran zance dan idan aka biyesa haka zai bari auren ya gantale dan haka ta kalli falaq din tace
"Bari zuwa anjima zamu tafi tare nima zanje godiyar 'ya da suka bamu aure sbd jibi idan Alh Alhassan idan zaije gaisuwa wata rasuwa gida tare zamuje nima zan dubo dangi shekaru da yawa"
Cikin mamaki tace
"Mama nidai to bazanje ba gurin jan zan koma saikin dawo"
Ko kallanta mama bataiba tace
"Jan din daya kamata mu dauko bamu daukonba sai kuma kije ki zauna mata?"
"Eh nidai mama gurinta zan zauna gaskia kafin ki dawo,
Ga Fiddausi nan zata tayani zaman can din bazan dameta da komaiba tinda Daddy bayanan nidai ki bari dan Allah naje can din pls mama"
Magiya taci gaba dayi amma maman bata tankata ba saima anty maryam data daga wayarta ta kira akan atampopi masu kyau da tsada datake son a kawo mata taje dasu ganin gidan ta rabawa mutane.
Falaq kuwa barin palon tayi ta nufi dakinta ta dauki wayarta ta kira jannah wadda wayarta take kashe har lokacin.
Wurgi tai da wayarta tana jin ba dadin rashin samun jannah din.