← Book details Kalbima Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 33 OF 120

Sashe 33

Kalbima Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

"Mama" ya furta cikin tsananin mamaki da sanyi yana cewa

"Mama kuna lafiya?
Lafiya kuwa?
Meyake faruwa ne wayoyinku basa tafiya?
Ummitah ta haihu dinne mama???

Maganganunsa kashe mama sukeyi kukanta na tsananta ta kasa cewa komai

Jin ya kasa jeho tarin tambayoyin dake kasheta cikin kuka mai ratsa zuciya da kashe jiki tace

"ABDULAZIZ kana buqatan dawowa,
Muna tsananin buqatanka a gida.....

Rintse idanuwansa yayi abinda yake ji yana fara fin karfinsa daga lokacinda take kukan daurewa kawai yakeyi dan haka cikin tsananin karfin hali da dauriya ya bude baki yace

"Mama zan aje duk abinda nake na dawo,
Ina Ummitah?zanyi magana da ita"

Sayyid na jin hakan ya juya yabar gurin rungume da babyn wadda tayi shiru a jikinsa tana sauke numfashin bacci da zata koma.

Mama shiru tayi ta kasa basa amsa kukanta na komawa sbd tsoron abinda batasan me zata fada masa ba.

Ajiyar zuciya me sanyi ya sauke ahankali cikin sake nutsar da kansa yace

"Mama nace insha Allah duk abinda nake nabarsa zan dawo,
A kiramun Ummitah,
Kuma baki ban amsan haihuwan ba,
Ummitan na lafiya?yaya babyn itama lafiyanta kalau?
Ko akwai matsala ne mama??

A cikin wani azababben ciwon daya taso ya danne zuciyarta da sabon kukan data kasa riqewa tace

"ABDULAZIZ MUNYI MUMMUNAN RASHIN DA HAR ABADA BAZAMU WARKEBA DAGA GARESA"

#MAMUH
#AZIZ AY LIMBA
#JANNAH ZAADEN
#ZAADENS
#SAYYEED

ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
26
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki

*************
Shiru yayi yana gama sauroron bayaninta da bai gane inda ya nufa kafin ya sauke ajiyar zuciya ahankali ya bude baki da nutsuwa sautinsa na sanyaya yace

"Mama meya faru?
Me yake faruwa?

Kukan dayafi na baya ratsa zuciya takeyi sosai tana kasa bude idanuwanta kaman yana gabanta tana breaking tace

"Mun rasata gurin haihuwa......

Wani irin Numfashin daya saka maman kasa qarasawa ya sauke da wani irin sauti me tsananin nutsuwar son fahimtar abinda ya kasa fahimta yace

"Ita Ummitan???

Kasa amsawa tayi sbd kukan dayaci karfinta mara sauti.

Dif taji yaji kashe wayar batareda yace komaiba.

Wani mummunan jiri ne ya dibesa kafafunsa suka sare da karfi gwiwowinsa suka daki qasa da karfi wayar hannunsa na faduwa qasa.

Rawa hannuwansa suka dauka ya miqasu da sauri yana lalubar wayar hannunsa data fadi sbd ganinsa dayake kokarin daukewa da jinsa dab dif yake jin.

Yanda hannuwansa ke rawa sosai yasaka ya kasa samun inda wayar take duk da tana gabansa sam baya gani.

Kokarin kasa bugawa zuciyarsa keyi amma ya kasa barin hakan,

Hannuwansa ya saka ya murza idanuwansa da karfin daya kusan raunana kansa kafin ganinsa kadan ya dawo ya duba wayar da sauri ya dauka hannuwansa na tsananta rawar datake kokarin hana wayar tsayawa hannunsa.

Daqyar ya iya gano sunan Alh saad sbd rashin ganin da yake sake rufe idanuwansa kwata kwata.

Ringing din da wayar keyi duk daya tafiya yake da numfashinsa dayake fara sarkewa yana suffocating.

Alh saad cikin nutsuwa ya dauki wayar tareda sallama cikin mutuwar jiki sbd duk lokacinda Ko sunan ABDULAZIZ din yagani jikinsa ke mutuwa.

"Ummitah ta haihu??
Meya sameta?
Tana ina?
Inason magana da ita,No i want to See her on a Videocall,
Meyake faruwa,
Why are you quite?
Meyasa mama ke kuka?
Ina Ummitah.
Say something..........

Alh Saad bai zubarda hawaye a rasuwar Ummitah ba amma take yaji idanuwansa na kokarin cikowa da hawayen dake girgiza jarumtarsa da manyancinsa sbd yanda Yana jiyo wani irin mummunan breaking da ABDULAZIZ ke kokarin a muryansa,
Gabaki daya tamboyinsa baya hayyacinsa yake jehosu babu abinda yakeson ji bayan amsa daya.

Acan bangaren cikin sautin daya tabbatarwa da Alh saad jikin ABDULAZIZ din yai tsananin sanyi da wata qasqantacciyar murya yace

"Ta haihu?
Is she okay?
I really want to talk to her,
Am coming back tomorrow amma i cant without hearing from her,
Please,
Please......a cikin wani irin mummunan sauti me tsananin sanyi da rashin kuzari ko kadan ya ringa maimaita pls dinsa data saka Alh saad karasa karyewa ya sunkuyar da kansa yana shanye hawayensa ya bude baki shima a sanyaye cikin tsananin rashin kuzari yace

"ABDULAZIZ karka manta Duk mai zai dandana mutuwa,
Ka rasa iyayenka ka samu dangana a yanzu ma zaka dangana ne sbd Allah ya riga ya karbeta sbd lokacinta ne yayi,
Abinda ta haifa tananan Lafiya kalau ita kam sedai Mu bita da Add.....

Dif yaji wayar batareda ya qarasa maganar dayake ba,

Daga wayar yayi ya kalla yaga tabbas ta yanke,

Saka kiransa yayi da sauri yana miqewa daga zaunen dayake.

Ringing wayar takeyi harta yanke baa dagaba
Sake saka kiran yayi yana fatan ya dauka sedai harta kuma yankewa baa dagaba.

Cigaba yayi da kiran kaman mahaukaci shima yana fatar a daga amma baa daga dinba karshe ma shiru ta dena shiga kwata kwata.

Damuwa yaji duk ta cikasa sbd baisan irin damuwar da ABDULAZIZ din zai shigaba gashi bai tsaya sauraransaba bare ya kwantar masa da hankali duk da yasan babu abinda zai kwantar masa hankali a yanzu idan ba addua zasu duqufa yi masa ba.

Gaba daya zuciyarsa kasa nutsuwa tayi yaji hankalinsa yana kasa kwanciya dan haka ya dauki wayarsa ya kira Sayyid Wanda aka siyawa sabuwar babbar waya dal yana dauka Yace

"Sayyid Kunyi magana ne da ABDULAZIZ?

Numfashi Sayyid ya sauke ahankali kafin yace

"Yayi magana da mama dazu sedai basu gamaba ya kashe tace"

Numfashi Alh saad ya dauke yana sake shiga damuwa yace

"Inata kiransa baa dauka,
Waye ya sanar dashi??

Cikowa idanuwan Sayyid sukai da hawaye masu zafi yana kallan Babyn datake rungume jikinsa tayi bacci a sanyaye yace

"Babyn Ummitansa ce ta sanar dashi da kanta ta iso duniya...... qarasa maganar yayi hawayensa na sauka akan gefen fuskanta har saida ta dan motsa kadan.

Shiru Alh Saad yayi yana sake shiga damuwa da rashin nutsuwar zuciya yace

"Kukanta ya sanar dashi an haihu kenan??

Kasa magana Sayyid yayi sai daga baya yace "Eh"

"Sayyid kuyita kiransa a samu wani yayi magana dashi pls kaji"

"Ok insha Allah" Sayyid ya fada a sanyaye.

Kashe wayar Alh saad yayi take Sayyid din ya saka kiransa sedai ma ko tafiya batayi yana saka kiran kiran yake yankewa da kansa.

Ringa saka kiran yayi ba kakkautawa amma babu alamar ma kiran zai tafi.

Fitowa yayi ya bawa Fiddausi babyn ta goyata shi kuma ya fita yanata sake kiran Hamman zuciyarsa na tsananin jin son magana dashi sbd tinda Akai rasuwar haryanzu bakinsa da nasa bai haduba bayan yana buqatan jin muryan Hamman ko zai samu Sassaucin rashin Jinin Hamman da yayi.

Mama ya dawo ya sanarwa Baa samun ABDULAZIZ din dan haka itama ta dauko wayarta kowannensu yanata kira amma ba saa.

Har dare suna kiransa akai akai amma sam babu sauyi.

Da daddare mama da kanta ta shirya babyn a cikin kayan sanyi masu tsada da kyau ta kwantar da ita gefenta tareda Zuba mata idanuwanta tana tina ranar farkon haduwarta da Fatima Asalin mahaifiyarsu ABDULAZIZ din wanda tin daga lokacin kauna me karfi da tsafta a tsakaninsu.

Fatima ta tafi tabarta,
Inna ma ta tafi tabarta,
Ummitah ta tafi tabarsu itama tabar musu 'ya kaman yanda Fatima ta tafi tabar musu Ummitan tana qarama,

A yanzu batasan yaya zatai da ABDULAZIZ datasan duniyarsa ta rushe gabaki dayanta,
Yaushe zai samu farin Zamowa ahali daya daya rage a zuriar fatima,
A yanzuma zai sadaukar rayuwarsa ne gurin kulawa da tattali tareda ingata rayuwar 'yar da Ummitah tabar masa,
Yaushe zai samu rayuwar farin ciki da walwala kaman kowa??

A yanzu basusan halinda yake cikiba a can qasar dayake daya samu wannan mummunan labarin.

Hawaye ne sike gangaro mata ahankali ta gefen ido suna sauka akan pillon da kanta yake kai batareda ta dauke kallanta daga kan babyn wanda itama Sunan Fatimar ne sunanta sbd Shine Sunan da ABDULAZIZ yakeso fiyeda kowane suna kuma shine sunan dayace zaa sakawa Babyn daman idan an haifeta sbd Ummansa Fatima ce hakama Ummitansa Fatima ce dan haka a yanzu ma ga wata fatimar ya samu wadda tasan zai iya bada rayuwarsa akanta itama.
Chapter 33 · 0% Book details