Sashe 83
Kalbima Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Falaq dataso jiran dawowan Daddynta bacci dauketa yayi a palon ba yanda Fiddausi bataiba akan taje daki taqi dan haka dole itama a palon ta tsaya tayata jiran.
Lokacinda ya shigo palon akanta idanuwansa suka fara sauka ya kalli Fiddausi datake tsananin jin bacci amma bazata iya yiba sbd tsaron falaq din.
Tana ganinsa miqewa tayi ahankali cikeda girmamawa tana masa barka da dawowa.
Bai kalletaba Falaq din yake kalla yana ganin farin cikin dayake bayyane a fuskanta duk da tana bacci.
Tausayinta yaji ya cike zuciyarsa sbd tana tsananin kaunar macen da zuciyar mahaifiyarta take kirjinta batareda tasan bugun zuciyar mamanta ne take jiba wanda kila hakan ne ya sakata tsananin so da kaunar Jannah din haka sosai,
A rayuwarta shi kadaine wanda sonsa yafi mata komai na duniya sai yanxu dayake ganin tanawa jannah wannan son wanda yake sakata farin ciki da walwala sosai.
Qarasawa yayi gurinta ya durqusa ahankali ya shafa fuskanta ahankali kafin ya dauketa gaba dayanta ya nufi dakinta Fiddausi na biye dashi, Sayd kuwa juyawa yayi ya nufi hanyar palonsa da bedroom dinsa yana kashe wayoyinsa duk da yakamata yayi aiki yau da dare amma zai bari zuwa da safe.
Kwantar da ita yayi ya rufeta yana mata addua a natse yana gamawa ya sake gyara mata rufa ya rage mata ac.
Fiddausi ce ta kashe komai suka fice daga dakin ya wuce ta kofar dakin da jannah take ciki kwance idanuwanta rufe damuwa da sanyin jiki cike fal da kirjinta.
Fiddausi ma dakinta ta wuce tanajin gajiya sosai ta sauya kayanta zuwa na bacci ta goge fuskanta da wipes ta kwanta tana addua take bacci ya dauketa sbd a tsananin gajiye take.
Washe gari tinda falaq ta gama asuba take son zuwa dakin jannah amma tana fasawa sbd tina fadan mama dataita maimaita mata karta ringa zuwar mata da asuba koda daddare sosai sbd kada ta takura musu itada Daddynta.
Har gari ya fara haske tana son zuwa amma jin ba motsin kowa dole ta koma gadonta ta kwanta ta koma bacci.
Jannah dayake bata samu baccin daren ba saida tai sallar asuba baccin yazo mata bayan tayi waya da Mimi da Dad dinta yace mata komai lafiya tukuna ta kwanta bacci me karfi ya dauketa.
Dayake kowa hutu yakeson samu a gidan sbd yar hayaniyar da akai jiyan ta tarewan baquwansu shiyasa babu wanda ya fito da wuri tsit sai masu aiki dake kaida kawon aikinsu cikin rashin hayaniya suka gyare koina fes koina sai kamshin luxuries yake da Sanyin Ac ba hayaniya.
Ita kanta Fiddausi bata fito da wuri ba sbd ita kaman ta zama family duk da mai aikince amma aikinta na musamman ne kuma duka masu aikin gidan a karkashinta suke dan haka bata fitoba sai kusan karfe goma tana isa kitchen aikin breakfast din mutan gidan ta fara cikin tsari da yanda tasan kowa na son komai nasa ya kasance.
Tana gamawa tafara jere komai a dining din sai alokacin suka fara fitowa.
Mama ce tafara fitowa tana waya cikin riga da zani na wani lallausan lace mara nauyi da hayaniya sai tsada kunnuwanta kuwa daman gwal ne a jikinsu tintini tasaka normal gwal ta saka English duk wanda taga dama sakwa takeyi sbd bata son masu nauyi dan haka idan kagani ma bazaka dauka gwal bane sbd yanda suke simple da rashin ado sosai.
Zaunawa take kokarin yi falaq ta fito daga dakin jannah tareda jannah din datake sanye da Riga da skirt na lace mara nauyi ko kadan itama se tsada navy blue kala daya kwanta a jikinta ya fidda lafiyayyan shape dinta.
Qaramar veil ce akanta wanda iya kacinta wuyanta dan bata iya saka babbar gyaleba batama taba sakasa ba rayuwarta dan haka qaramar veil din data tsaya wuyanta duka sauran jikinta a bayyane yake duk da bawai kamata kayanta yayiba amma daidai jikinta ne.
Falaq ma dakinta ta koma ta sauyo kayanta zuwa irin na jannah din sbd kusan duka kayansu sunada iri dayane sbd duk abinda zata dinka guda biyu take dinka musu itada falaq sbd falaq na son kayan hausa sosai tinda bata taso tana sakasu ba shiyasa take kaunarsu sosai.
Gurin mama jannah din ta qaraso cikin nutsuwa da girmamawa ta gaidata tana dan kokarin korar da damuwan datake fuskanta wadda ta kwana a cikinta.
Cikeda kauna da kulawa batareda damuwa da qaramin mayafin dayake wuyan jannah dinba mama ta miqa hannu ta kama na jannah din ta zaunar da ita gefenta tana amsawa da cewa
"Jannah yaya baqunta?
Karki saka damuwa sosai a ranki nan din gidanki ne,
Kece matar gida ki sakewanki zakiji dadi zama damu sosai sbd muna muna kaunarki kamansu Mimi,
Banason ki takura kanki ko kadan kinji,
Shi kansa AZIZ din rayuwa dashi itace best rayuwar da zakiyi alfahari da ita,
Badan ina mahaifiyarsa ba nake yabansa tabbas Zakiji dadin rayuwar aurenki a Limbas,
Allah yayi muku albarka ya sakawa aurenku albarka da kwanciyar hankali har tsufa da jikoki insha Allah kuna tare."
Amin" falaq take cewa tana qarasowa gurin kafin ta zauna ta juya tayi hanyar palon Daddynta.
Sake juyowa tayi zatai magana Mama tace
"Zo ku tafi da Jannah ku gaida Bestyn naku tinda kince yanzu keda ita kuke dashi,ni danake uwarsa na tashi a banza kenan bana cikin lissafi"
Dawowa tayi da sauri tana kama hannun jannah din wadda gabanta ya fadi jin abinda mama ta fada ta dago fararen idanuwanta ta kalli hannun falaq dayake kama nata ta kasa kallan mama datake jin kunyar tace mata aa batason zuwa.
Fiddausi kuwa dariya tayi tana cewa
"Mama ke ai tini 'yarsa ta rabaki da naki dan tinda tintini tace ita kadai take dashi sai yanzu da akai arziki ta yadda itada Anty Jannah take dashi"
Cikin sakewa mama tace
"Iyi ai kibar yar Albarkar yarinya dan bazance jaira ba duk ta gama zama jairar dan haka gwara mu koma cewa yar albarka din tayita samun albarkar"
Kallan jannah data kasa motsawa maman tai tana cewa
"Kuje ku gaidasa kun fito tare cin abinci"
Rikitaccen numfashi ta sauke a boye me zafi tana miqewa kafafunta na sanyi falaq na sake riqeta suka nufi inda falaq din ke dosa dasu bugun zuciyarta na tsananta.
Suna barin gurin mama tabi bayanta da kallo tana jin kaunarta ta sake shigarta Allah ya cika mata burinta na shekaru yau ta wayi gari a gida daya da matar AZIZ saura jikokinta suma tana fatan Allah ya nuna mata ta wayi gari hayaniyarsu ta cika mata gidan.
Sanyi jikinta yayi sbd Allah beyi fatima ce zata ga hakan ba itace take ganar mata duk da kaman yanda AZIZ bai cire rai daga mahaifiyarsa ba koyaushe bincikensa akan inda take bai taba tsayawaba tinda ya tsayu da kafafunsa yana fatan wata rana ace an samo masa inda take itama hakane bata taba cire rai da sake ganin fatima wadda suke fatan duk inda take ta kasance tana cikin Aminci da kariyar ubangiji.
#MAMUH
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899
*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
68
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?
Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,
Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;
Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes
Numbers
08034469681
08135142610
Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries
******************
Duk taku daya da suke qarawa na zuwa palon nasa tsananta bugun zuciyarta yake dan haka kafafunta suka qara sanyi kaman bazata iya qarasawa ba takeji sedai kuka mama na palo tana jiran zuwan nasu hakama falaq na maqale da hannunta tana jin kaman suyi gudu su isa da wuri.
Rikitaccen numfashi me zafi mara sauti ko kadan ta sauke a lokacinda falaq ta bude kofar palon kai tsaye wani irin sanyi dayake cikeda qamshinsa tako ina ya bigo a fuskanta yana shiga hancinta tareda qarasa yamutsa bugun zuciyarta gabaki daya.
Bude idanuwanta tayi ahankali cikin nutsuwa tana kallan cikin palon da babu kowa ta sake sauke boyayyar ajiyan zuciyan farin cikin baya nan.
Zaunar da ita falaq tai tana juyawa da sauri zata tinkari bedroom dinsa jannah din tai saurin riqe hannunta tana kallanta sbd ta fahimci ina zata ta bude baki a natse tace
"Ina zakije?
"Zanje na dubosa ne a bedroom dinsa"
Sake kallanta jannah din tai dakyau tana mamakin rashin wayonta sam,
A hakan yake iya bude baki yace tarbiyan gidansa tafi ta wasu.
Dawo da falaq din tai gefenta ta zaunar cikin nutsuwa ta kalleta tace
"Bakisan kinyi girman da bai kamata kina shiga dakin Daddynki kai tsaye ba?
Kin girma kin zama yan mata ke kina buqatan privacy a daidai wannan shekarun naki dan haka shima daddyn yana buqatan privacy...."
Katseta falaq tai da cewa
"Ai babu me shiga duniya idan bani ba ni kadaice nake shiga bedroom dinsa nima sbd ina yarsa ne"
Girgiza mata kai jannah tai tana kama hannunta cikin kulawa tace
Lokacinda ya shigo palon akanta idanuwansa suka fara sauka ya kalli Fiddausi datake tsananin jin bacci amma bazata iya yiba sbd tsaron falaq din.
Tana ganinsa miqewa tayi ahankali cikeda girmamawa tana masa barka da dawowa.
Bai kalletaba Falaq din yake kalla yana ganin farin cikin dayake bayyane a fuskanta duk da tana bacci.
Tausayinta yaji ya cike zuciyarsa sbd tana tsananin kaunar macen da zuciyar mahaifiyarta take kirjinta batareda tasan bugun zuciyar mamanta ne take jiba wanda kila hakan ne ya sakata tsananin so da kaunar Jannah din haka sosai,
A rayuwarta shi kadaine wanda sonsa yafi mata komai na duniya sai yanxu dayake ganin tanawa jannah wannan son wanda yake sakata farin ciki da walwala sosai.
Qarasawa yayi gurinta ya durqusa ahankali ya shafa fuskanta ahankali kafin ya dauketa gaba dayanta ya nufi dakinta Fiddausi na biye dashi, Sayd kuwa juyawa yayi ya nufi hanyar palonsa da bedroom dinsa yana kashe wayoyinsa duk da yakamata yayi aiki yau da dare amma zai bari zuwa da safe.
Kwantar da ita yayi ya rufeta yana mata addua a natse yana gamawa ya sake gyara mata rufa ya rage mata ac.
Fiddausi ce ta kashe komai suka fice daga dakin ya wuce ta kofar dakin da jannah take ciki kwance idanuwanta rufe damuwa da sanyin jiki cike fal da kirjinta.
Fiddausi ma dakinta ta wuce tanajin gajiya sosai ta sauya kayanta zuwa na bacci ta goge fuskanta da wipes ta kwanta tana addua take bacci ya dauketa sbd a tsananin gajiye take.
Washe gari tinda falaq ta gama asuba take son zuwa dakin jannah amma tana fasawa sbd tina fadan mama dataita maimaita mata karta ringa zuwar mata da asuba koda daddare sosai sbd kada ta takura musu itada Daddynta.
Har gari ya fara haske tana son zuwa amma jin ba motsin kowa dole ta koma gadonta ta kwanta ta koma bacci.
Jannah dayake bata samu baccin daren ba saida tai sallar asuba baccin yazo mata bayan tayi waya da Mimi da Dad dinta yace mata komai lafiya tukuna ta kwanta bacci me karfi ya dauketa.
Dayake kowa hutu yakeson samu a gidan sbd yar hayaniyar da akai jiyan ta tarewan baquwansu shiyasa babu wanda ya fito da wuri tsit sai masu aiki dake kaida kawon aikinsu cikin rashin hayaniya suka gyare koina fes koina sai kamshin luxuries yake da Sanyin Ac ba hayaniya.
Ita kanta Fiddausi bata fito da wuri ba sbd ita kaman ta zama family duk da mai aikince amma aikinta na musamman ne kuma duka masu aikin gidan a karkashinta suke dan haka bata fitoba sai kusan karfe goma tana isa kitchen aikin breakfast din mutan gidan ta fara cikin tsari da yanda tasan kowa na son komai nasa ya kasance.
Tana gamawa tafara jere komai a dining din sai alokacin suka fara fitowa.
Mama ce tafara fitowa tana waya cikin riga da zani na wani lallausan lace mara nauyi da hayaniya sai tsada kunnuwanta kuwa daman gwal ne a jikinsu tintini tasaka normal gwal ta saka English duk wanda taga dama sakwa takeyi sbd bata son masu nauyi dan haka idan kagani ma bazaka dauka gwal bane sbd yanda suke simple da rashin ado sosai.
Zaunawa take kokarin yi falaq ta fito daga dakin jannah tareda jannah din datake sanye da Riga da skirt na lace mara nauyi ko kadan itama se tsada navy blue kala daya kwanta a jikinta ya fidda lafiyayyan shape dinta.
Qaramar veil ce akanta wanda iya kacinta wuyanta dan bata iya saka babbar gyaleba batama taba sakasa ba rayuwarta dan haka qaramar veil din data tsaya wuyanta duka sauran jikinta a bayyane yake duk da bawai kamata kayanta yayiba amma daidai jikinta ne.
Falaq ma dakinta ta koma ta sauyo kayanta zuwa irin na jannah din sbd kusan duka kayansu sunada iri dayane sbd duk abinda zata dinka guda biyu take dinka musu itada falaq sbd falaq na son kayan hausa sosai tinda bata taso tana sakasu ba shiyasa take kaunarsu sosai.
Gurin mama jannah din ta qaraso cikin nutsuwa da girmamawa ta gaidata tana dan kokarin korar da damuwan datake fuskanta wadda ta kwana a cikinta.
Cikeda kauna da kulawa batareda damuwa da qaramin mayafin dayake wuyan jannah dinba mama ta miqa hannu ta kama na jannah din ta zaunar da ita gefenta tana amsawa da cewa
"Jannah yaya baqunta?
Karki saka damuwa sosai a ranki nan din gidanki ne,
Kece matar gida ki sakewanki zakiji dadi zama damu sosai sbd muna muna kaunarki kamansu Mimi,
Banason ki takura kanki ko kadan kinji,
Shi kansa AZIZ din rayuwa dashi itace best rayuwar da zakiyi alfahari da ita,
Badan ina mahaifiyarsa ba nake yabansa tabbas Zakiji dadin rayuwar aurenki a Limbas,
Allah yayi muku albarka ya sakawa aurenku albarka da kwanciyar hankali har tsufa da jikoki insha Allah kuna tare."
Amin" falaq take cewa tana qarasowa gurin kafin ta zauna ta juya tayi hanyar palon Daddynta.
Sake juyowa tayi zatai magana Mama tace
"Zo ku tafi da Jannah ku gaida Bestyn naku tinda kince yanzu keda ita kuke dashi,ni danake uwarsa na tashi a banza kenan bana cikin lissafi"
Dawowa tayi da sauri tana kama hannun jannah din wadda gabanta ya fadi jin abinda mama ta fada ta dago fararen idanuwanta ta kalli hannun falaq dayake kama nata ta kasa kallan mama datake jin kunyar tace mata aa batason zuwa.
Fiddausi kuwa dariya tayi tana cewa
"Mama ke ai tini 'yarsa ta rabaki da naki dan tinda tintini tace ita kadai take dashi sai yanzu da akai arziki ta yadda itada Anty Jannah take dashi"
Cikin sakewa mama tace
"Iyi ai kibar yar Albarkar yarinya dan bazance jaira ba duk ta gama zama jairar dan haka gwara mu koma cewa yar albarka din tayita samun albarkar"
Kallan jannah data kasa motsawa maman tai tana cewa
"Kuje ku gaidasa kun fito tare cin abinci"
Rikitaccen numfashi ta sauke a boye me zafi tana miqewa kafafunta na sanyi falaq na sake riqeta suka nufi inda falaq din ke dosa dasu bugun zuciyarta na tsananta.
Suna barin gurin mama tabi bayanta da kallo tana jin kaunarta ta sake shigarta Allah ya cika mata burinta na shekaru yau ta wayi gari a gida daya da matar AZIZ saura jikokinta suma tana fatan Allah ya nuna mata ta wayi gari hayaniyarsu ta cika mata gidan.
Sanyi jikinta yayi sbd Allah beyi fatima ce zata ga hakan ba itace take ganar mata duk da kaman yanda AZIZ bai cire rai daga mahaifiyarsa ba koyaushe bincikensa akan inda take bai taba tsayawaba tinda ya tsayu da kafafunsa yana fatan wata rana ace an samo masa inda take itama hakane bata taba cire rai da sake ganin fatima wadda suke fatan duk inda take ta kasance tana cikin Aminci da kariyar ubangiji.
#MAMUH
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899
*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
68
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?
Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,
Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;
Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes
Numbers
08034469681
08135142610
Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries
******************
Duk taku daya da suke qarawa na zuwa palon nasa tsananta bugun zuciyarta yake dan haka kafafunta suka qara sanyi kaman bazata iya qarasawa ba takeji sedai kuka mama na palo tana jiran zuwan nasu hakama falaq na maqale da hannunta tana jin kaman suyi gudu su isa da wuri.
Rikitaccen numfashi me zafi mara sauti ko kadan ta sauke a lokacinda falaq ta bude kofar palon kai tsaye wani irin sanyi dayake cikeda qamshinsa tako ina ya bigo a fuskanta yana shiga hancinta tareda qarasa yamutsa bugun zuciyarta gabaki daya.
Bude idanuwanta tayi ahankali cikin nutsuwa tana kallan cikin palon da babu kowa ta sake sauke boyayyar ajiyan zuciyan farin cikin baya nan.
Zaunar da ita falaq tai tana juyawa da sauri zata tinkari bedroom dinsa jannah din tai saurin riqe hannunta tana kallanta sbd ta fahimci ina zata ta bude baki a natse tace
"Ina zakije?
"Zanje na dubosa ne a bedroom dinsa"
Sake kallanta jannah din tai dakyau tana mamakin rashin wayonta sam,
A hakan yake iya bude baki yace tarbiyan gidansa tafi ta wasu.
Dawo da falaq din tai gefenta ta zaunar cikin nutsuwa ta kalleta tace
"Bakisan kinyi girman da bai kamata kina shiga dakin Daddynki kai tsaye ba?
Kin girma kin zama yan mata ke kina buqatan privacy a daidai wannan shekarun naki dan haka shima daddyn yana buqatan privacy...."
Katseta falaq tai da cewa
"Ai babu me shiga duniya idan bani ba ni kadaice nake shiga bedroom dinsa nima sbd ina yarsa ne"
Girgiza mata kai jannah tai tana kama hannunta cikin kulawa tace