Sashe 14
Kalbima Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dakin ba tarkace sosai dan haka suka zauna anan suka dawo da zancen komai baya suka tattauna kafin mama tai masa nasihar riqe gaskia da kaucewa haram komai kankantarta idan ya tafi can.
Ummitah tinda suka taho tana jikinsa ta lafe tanajin anfara maganar tafiyarsa tafara hawaye tana qanqamesa.
Jajir idanuwansa sukai shima sbd tinda aka haifeta baitaba rabuwa da ita ba sai yanzu.
Rarrashinta aka fara amma sai hakan yafara tayar mata da hankali tafara rikice musu tana fasa kuka me karfi tana sake riqesa da karfi.
Kasa banbareta daga jikinsa yayi yana kokarin dago fararen idanuwansa da sukai jajir ya zuba mata yana zuciyarsa na nauyi.
Rikicewa tayi gabaki daya tana musu ihu da kukan daya saka duk jamaar gidan fitowa cikin mamaki da tsoro sbd basu saba ganin hakan ba.
Mama sakina ganin yanda Ummitan ta haukace gaba daya ta fice hayyacinta take ya sakata fara kukan itama,
Inna ma kukan ta fara hakama duk yan gidan da suka shigo bangaren sanyi jikinsu yayi sbd kallo daya zakai musu ka tabbatarda wata irin kaune ce tsagwaronta babu sarki.
Rungumeta yayi qam a jikinsa tsawon mintina yana tofa masa addoin samun nutsuwa dana kariya daga sharrin duk wani sharri kafin ya zareta jikinsa da karfi yasakata jikin mama sakina data qanqameta da karfi.
Kudi ya ajiye musu mara wani yawa ya juya ya fice idanuwansa a qasa sbd jan da sukai ya fice gidan.
Se dare ya iso gida ya zauna wasu hawaye masu zafi da radadi sika gangaro masa ya rintse idanuwansa yana adduar Allah ya tsare masa Ummitah daga sharrin komai dayake duniyarnan har lokacinda zai karbeta ta dawo hannunsa.
Tinda dare ya tsala yake zaune akan abin sallah yanawa rayuwar Ummitah da tasa tareda iyayensa wanda mama sakinana ciki addua har asuba.
Wanka ya fara yi kafin yayi alwala yafice masallaci sallah sbd a lolacin aka tada.
A masallaci yana fitowa ya hade da kawunninsa biyu wanda suka kallesa amma sam baima dagoba bare ya kallesu sbd Allah ya haliccesa da wata irin kafiya akan abinda yake qi koya tsana hakama kafiya akan abinda yake tsananin so da kauna dan haka idan ya tsani abu to har abada bayajin zai taba kaunarsa.
Su kansu sunsan yanada kafiya da taurin zuciyar da bazai taba ko kallansu ba.
Yana isa gidan daman ya hada komai nasa dan haka jakarsa daya siya ya saka yan kayansa daya siya ya dauka ya goya a bayansa ya tattara komai nasu ya ajiyegefe ya fito ya rufe dakin ya saka padlock ya rufe ya juya ya fice gidan.
Yana fita ya hau keken wani abokin aikinsa daya hadu dashi a hanya ya kaisa har hanyar mota daga can ya hau mashin zuwa tasha.
Yana isa ba jimawa motarsu ta cika suka daga zuwa abuja inda acan zaibi motar lagos.
Sai dare suka isa abuja dan haka baima bari gidansu Alh Saad suka san yana abuja ba yakwana a tasha karfe dayan dare motarsu ta tashi zuwa lagos.
#MAMUH
#LIMBAS
#AZIZ LIMBA
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
11
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki
*********
********
A lagos kai tsaye Alh saad yai masa registration daman hardana hostel da komai tini daman aka basa takardun komai suna hannunsa dan haka yana isa wanda Alh saad ya basa numbernsa ya kira suka hade yakaisa har hostel har cikin dakinsa.
Shima students ne wanda aka hadasa dashi dan haka washe gari shiya zo ya jasa suka qarasa sauran registration dinda baa qarasaba da sauran abubuwan.
Kwanaki ya dauka Muhammed yana nuna masa komai na makarantar da yanda zai muamalanci mutane da Guraren lectures da da komai seda ya dan fahimta tukuna Muhammed ya kyalesa duk da kusan kullum suna haduwa.
Karatu da rayuwa a cikik kabila da kuma mutanen da bama ka saba ganin irinsuba abu me tsananin azaba da wuyar gaske tareda gajiyawa musamman dayake akwai kabilanci sosai da banbancin rayuwa sai abin yaso yai masa nauyi,
Amma kasancewansa wanda ya taso gwagwarmaya da tsananin rayuwa tareda rashin sabawa da muaamala da mutane sosai sai hakan bai dade yana wahalar dashiba ya bada himma kawai gurin karatu da dan aikin daya fita da kansa ya nemowa kansa a wani shagon hada lalatattun computers wanda yake samun dama biyu ana biyansa kuma yana koyan computer tareda saninta sosai.
******karatunsa yayi nisa ahankali kaman yanda aikinsa yayi nisa sbd acikin qanqanin lokaci ya zama dan gari ya samu zama babban me kulawa da office din computer din hakama karatunsa sosai yake tafiya yanda yakeso duk da akwai wahala amma ya dage sbd AERONAUTICAL ENGINEERING ne yake karanta wanda karatune dayayi focusing akan development da production of aircraft.
Aiki yake sosai da business tareda karatu wanda ya sakasa sauyawa a kankanin lokaci sbd rufin asiri dayake cikinsa sosai.
Shekara guda ya share cur bai tafi gida ba sbd yanayin aikinsa dayake shine yake kulawa da komai gashi yana karatun sosai harma dana addini dan haka waya kawai yakeyi sosai dasu Ummitah wadda tafara zamowa yan mata.
Koda zai taho ganin gida siyayyar da yayi musu saika dauka shagon sayarda kaya zai bude musu a kauyen dan ko takarman sakawan Ummitah da maman zasu kai kala goma goma koma fiye hakama kayan sakawan ummita da panties ma kadai dozen uku ya siya mata sai singlet da small small hijabs da kayan shafa da turaruka,
Akwati ma guda biyu ya siyo musu manya na saka kayan,
A taqaice kaman wanda zaiyi aure haka ya hado musu lafiyayyan lefen kaya ya biyo hanya,
Saida ya sauka a local government ya siya abinci shima kaman hauka ya dauki mota guda da kayan ya nufi gidan.
Ummitah na islamiya ya iso dan haka da gudu akaje aka sanar mata
Kallan wadda ta fada mata tayi da kyau da fararen idanuwanta masu shegen kyau da haske wanda suke kama sak da nasa tace
"HAMMAN UMMITAH ne kin tabbata ya dawo?
Idan bashine ba kikasa na tafi fada zamuyi"
Da sauri yarinyar tace
"Eh shine da kaya sosai da mota yazo"
Shiru tayi tana shiga bugawar zuciyar sbd Hamman Ummitah kaman yanda take kiransa yanzu ne to ko sunansa aka fada bugawa zuciyarta takeyi sbd tsananin farin ciki shiyasa ake tsokanarta da cewa yazo.
Allonta dayake hannunta ta ajiye gefenta ta miqe bata tsaya komaiba ta falfala da mugun gudu tabar makarantar.
Tin daga nesa ya hangota a guje tana zuwa daman shima tin dazu ana sauke kayan idanuwansa n hanyar makarantar kaman zuciyarsa zata bude sbd tsananin buqatan ganin hasken idaniyarsa farin cikinsa bugun zuciyarsa kuma.
Dan haka yana hangota idanuwansa sukai wani irin sanyi zuciyarsa na karba itama hakama gangar jikinsa da duminta kawai yake buqata a jikinsa ko zai samu karfin mutuwar da jikinsa yayi na rashin ganinta.
Daidai lokacin mama sakina ta fito daga gida da sauri itama cikin tsananin farin cikinda batasan yaushe ta fara hawayen ganinsa ba.
Hannuwansa ya warewa Ummitah yana tafiya zuwa gareta daidai tana isowa da gudun gaske ta fada kansa yayi sama da ita ya rungume da tsananin karfi yana sauke ajiyar zuciyar dayayi shekara nawa bai saukeba idanuwansa na kadawa zuwa ja.
Itama qanqamesa tayi tana fasa kukan farin ciki tana jin kaman ta bude cikinsa ta shige sbd tsananin kewa da kaunar datake tsakaninsu.
Sun jima a hakan anata kallansu wasu na mamakin irin tsananin so da kaunar dake tsakaninsu wasu kuma na tausaya musu wasu kuma na gulman yanda ya rungumeta.
Kasa sauketa yayi duk da tafara girma ahaka suka juya zuwa cikin gidan bayan angama shigar da kayan mama sakina ma hawayen takeyi ya kama hannunta sukai ciki.
Inna ma duk da idanuwanta basa gani tayi farin ciki da dawowansa sbd kunnuwanta zasu huta da rigimar Ummitah idan taso rashin arzkinta kuka take zaunawa ta ringa musu akan saiya dawo.
Yan gidan ganin tarin kayan arzikin da akazo dasu ya saka suka ringa shigowa yi masa barka da zuwa harda masu kawo lafiyayyar fura dataji madara me tsafta.
Godia yayi musu mama sakina ce ta karba ta ajiye sbd bataga alamar zai iya sha ba sbd ya sauya musu gaba daya ya koma wani ABDULAZIZ din daban.
Ummitah tinda suka taho tana jikinsa ta lafe tanajin anfara maganar tafiyarsa tafara hawaye tana qanqamesa.
Jajir idanuwansa sukai shima sbd tinda aka haifeta baitaba rabuwa da ita ba sai yanzu.
Rarrashinta aka fara amma sai hakan yafara tayar mata da hankali tafara rikice musu tana fasa kuka me karfi tana sake riqesa da karfi.
Kasa banbareta daga jikinsa yayi yana kokarin dago fararen idanuwansa da sukai jajir ya zuba mata yana zuciyarsa na nauyi.
Rikicewa tayi gabaki daya tana musu ihu da kukan daya saka duk jamaar gidan fitowa cikin mamaki da tsoro sbd basu saba ganin hakan ba.
Mama sakina ganin yanda Ummitan ta haukace gaba daya ta fice hayyacinta take ya sakata fara kukan itama,
Inna ma kukan ta fara hakama duk yan gidan da suka shigo bangaren sanyi jikinsu yayi sbd kallo daya zakai musu ka tabbatarda wata irin kaune ce tsagwaronta babu sarki.
Rungumeta yayi qam a jikinsa tsawon mintina yana tofa masa addoin samun nutsuwa dana kariya daga sharrin duk wani sharri kafin ya zareta jikinsa da karfi yasakata jikin mama sakina data qanqameta da karfi.
Kudi ya ajiye musu mara wani yawa ya juya ya fice idanuwansa a qasa sbd jan da sukai ya fice gidan.
Se dare ya iso gida ya zauna wasu hawaye masu zafi da radadi sika gangaro masa ya rintse idanuwansa yana adduar Allah ya tsare masa Ummitah daga sharrin komai dayake duniyarnan har lokacinda zai karbeta ta dawo hannunsa.
Tinda dare ya tsala yake zaune akan abin sallah yanawa rayuwar Ummitah da tasa tareda iyayensa wanda mama sakinana ciki addua har asuba.
Wanka ya fara yi kafin yayi alwala yafice masallaci sallah sbd a lolacin aka tada.
A masallaci yana fitowa ya hade da kawunninsa biyu wanda suka kallesa amma sam baima dagoba bare ya kallesu sbd Allah ya haliccesa da wata irin kafiya akan abinda yake qi koya tsana hakama kafiya akan abinda yake tsananin so da kauna dan haka idan ya tsani abu to har abada bayajin zai taba kaunarsa.
Su kansu sunsan yanada kafiya da taurin zuciyar da bazai taba ko kallansu ba.
Yana isa gidan daman ya hada komai nasa dan haka jakarsa daya siya ya saka yan kayansa daya siya ya dauka ya goya a bayansa ya tattara komai nasu ya ajiyegefe ya fito ya rufe dakin ya saka padlock ya rufe ya juya ya fice gidan.
Yana fita ya hau keken wani abokin aikinsa daya hadu dashi a hanya ya kaisa har hanyar mota daga can ya hau mashin zuwa tasha.
Yana isa ba jimawa motarsu ta cika suka daga zuwa abuja inda acan zaibi motar lagos.
Sai dare suka isa abuja dan haka baima bari gidansu Alh Saad suka san yana abuja ba yakwana a tasha karfe dayan dare motarsu ta tashi zuwa lagos.
#MAMUH
#LIMBAS
#AZIZ LIMBA
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
11
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1k🥭 Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 3800
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Infection ruwan tsarki 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki
*********
********
A lagos kai tsaye Alh saad yai masa registration daman hardana hostel da komai tini daman aka basa takardun komai suna hannunsa dan haka yana isa wanda Alh saad ya basa numbernsa ya kira suka hade yakaisa har hostel har cikin dakinsa.
Shima students ne wanda aka hadasa dashi dan haka washe gari shiya zo ya jasa suka qarasa sauran registration dinda baa qarasaba da sauran abubuwan.
Kwanaki ya dauka Muhammed yana nuna masa komai na makarantar da yanda zai muamalanci mutane da Guraren lectures da da komai seda ya dan fahimta tukuna Muhammed ya kyalesa duk da kusan kullum suna haduwa.
Karatu da rayuwa a cikik kabila da kuma mutanen da bama ka saba ganin irinsuba abu me tsananin azaba da wuyar gaske tareda gajiyawa musamman dayake akwai kabilanci sosai da banbancin rayuwa sai abin yaso yai masa nauyi,
Amma kasancewansa wanda ya taso gwagwarmaya da tsananin rayuwa tareda rashin sabawa da muaamala da mutane sosai sai hakan bai dade yana wahalar dashiba ya bada himma kawai gurin karatu da dan aikin daya fita da kansa ya nemowa kansa a wani shagon hada lalatattun computers wanda yake samun dama biyu ana biyansa kuma yana koyan computer tareda saninta sosai.
******karatunsa yayi nisa ahankali kaman yanda aikinsa yayi nisa sbd acikin qanqanin lokaci ya zama dan gari ya samu zama babban me kulawa da office din computer din hakama karatunsa sosai yake tafiya yanda yakeso duk da akwai wahala amma ya dage sbd AERONAUTICAL ENGINEERING ne yake karanta wanda karatune dayayi focusing akan development da production of aircraft.
Aiki yake sosai da business tareda karatu wanda ya sakasa sauyawa a kankanin lokaci sbd rufin asiri dayake cikinsa sosai.
Shekara guda ya share cur bai tafi gida ba sbd yanayin aikinsa dayake shine yake kulawa da komai gashi yana karatun sosai harma dana addini dan haka waya kawai yakeyi sosai dasu Ummitah wadda tafara zamowa yan mata.
Koda zai taho ganin gida siyayyar da yayi musu saika dauka shagon sayarda kaya zai bude musu a kauyen dan ko takarman sakawan Ummitah da maman zasu kai kala goma goma koma fiye hakama kayan sakawan ummita da panties ma kadai dozen uku ya siya mata sai singlet da small small hijabs da kayan shafa da turaruka,
Akwati ma guda biyu ya siyo musu manya na saka kayan,
A taqaice kaman wanda zaiyi aure haka ya hado musu lafiyayyan lefen kaya ya biyo hanya,
Saida ya sauka a local government ya siya abinci shima kaman hauka ya dauki mota guda da kayan ya nufi gidan.
Ummitah na islamiya ya iso dan haka da gudu akaje aka sanar mata
Kallan wadda ta fada mata tayi da kyau da fararen idanuwanta masu shegen kyau da haske wanda suke kama sak da nasa tace
"HAMMAN UMMITAH ne kin tabbata ya dawo?
Idan bashine ba kikasa na tafi fada zamuyi"
Da sauri yarinyar tace
"Eh shine da kaya sosai da mota yazo"
Shiru tayi tana shiga bugawar zuciyar sbd Hamman Ummitah kaman yanda take kiransa yanzu ne to ko sunansa aka fada bugawa zuciyarta takeyi sbd tsananin farin ciki shiyasa ake tsokanarta da cewa yazo.
Allonta dayake hannunta ta ajiye gefenta ta miqe bata tsaya komaiba ta falfala da mugun gudu tabar makarantar.
Tin daga nesa ya hangota a guje tana zuwa daman shima tin dazu ana sauke kayan idanuwansa n hanyar makarantar kaman zuciyarsa zata bude sbd tsananin buqatan ganin hasken idaniyarsa farin cikinsa bugun zuciyarsa kuma.
Dan haka yana hangota idanuwansa sukai wani irin sanyi zuciyarsa na karba itama hakama gangar jikinsa da duminta kawai yake buqata a jikinsa ko zai samu karfin mutuwar da jikinsa yayi na rashin ganinta.
Daidai lokacin mama sakina ta fito daga gida da sauri itama cikin tsananin farin cikinda batasan yaushe ta fara hawayen ganinsa ba.
Hannuwansa ya warewa Ummitah yana tafiya zuwa gareta daidai tana isowa da gudun gaske ta fada kansa yayi sama da ita ya rungume da tsananin karfi yana sauke ajiyar zuciyar dayayi shekara nawa bai saukeba idanuwansa na kadawa zuwa ja.
Itama qanqamesa tayi tana fasa kukan farin ciki tana jin kaman ta bude cikinsa ta shige sbd tsananin kewa da kaunar datake tsakaninsu.
Sun jima a hakan anata kallansu wasu na mamakin irin tsananin so da kaunar dake tsakaninsu wasu kuma na tausaya musu wasu kuma na gulman yanda ya rungumeta.
Kasa sauketa yayi duk da tafara girma ahaka suka juya zuwa cikin gidan bayan angama shigar da kayan mama sakina ma hawayen takeyi ya kama hannunta sukai ciki.
Inna ma duk da idanuwanta basa gani tayi farin ciki da dawowansa sbd kunnuwanta zasu huta da rigimar Ummitah idan taso rashin arzkinta kuka take zaunawa ta ringa musu akan saiya dawo.
Yan gidan ganin tarin kayan arzikin da akazo dasu ya saka suka ringa shigowa yi masa barka da zuwa harda masu kawo lafiyayyar fura dataji madara me tsafta.
Godia yayi musu mama sakina ce ta karba ta ajiye sbd bataga alamar zai iya sha ba sbd ya sauya musu gaba daya ya koma wani ABDULAZIZ din daban.