Sashe 76
Kalbima Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da yamma driver ya daukesu ya kaisu zaadens wanda suna isa cikeda girmamawa da kulawa aka tarbesu har ita Mimin bata nuna komaiba sbd bata iya wulaqanta mutane ba hakama ta riga ta samu kusanci da mama da bazata iya iya nuna mata tsanar dataiwa auren 'yarta da 'danta ba,
Dayan babban dalilin kuma shine duk tsanani Zaadens basa barin wani yasan matsalar data shafi iya sirrinsu na familyn dan haka bazata taba barin mama tasan ansamu cin amana a cikin ahalin nasuba na cutar Ammar da akai.
Da farin ciki ta tarbeta tana jan Falaq a jikinta datake cikeda murna tana cewa ina jan dinta.
Gaisawa kawai tai da Mimin tabar palon Fiddausi na biye da ita ta nufi dakin jan tana kwala sunanta da My Jan.
Jin muryan Falaq a gidan ya saka jannah dake kwance tashi tana daidaita yanayinta cikin nutsuwa ta sauko gadonta tana nufar kofa daidai suna shigowa Falaq ta fada jikinta tana cewa
"My Jan wayanki a kashe duk na damu sbd tin jiya naketa jiran zuwanki shiru"
Cikin kulawa da kauka fuskanta a sake sosai tace
"Duk ki aje wannan nima nai missing Baby falaq Aziz"
Dariya falaq din tai suna qarasowa ciki suka zauna Fiddausi na gaidata cikin girmamawa da sakewa itama tace
"Tin kiya kam munata jiranki
Mutuniyar ma daqyar tai bacci"
Dariya falaq tai tana cewa
"Na dena damuwa sbd Daddy yana dawowa zata koma can shikenan"
Labarin yanda sukai bikinsu acan LIMBAs tafara bata tana nuna mata hotina harda na daurin aure data saka fahad ya tura mata duka.
Akan fuskan AZIZ dayake zaune sanye da manyan kaya a lokacinda ake daura auren masu hoto suka ringa daukansa ta xubawa idanuwanta tana kalla.
Ganin yanda take kallan hoton jikinta na mutuwa tausayin kanta na rufeta na gangancin dataiwa kanta na barin son datake wa wannna bawan Allahn ya fito fili gashinan ta qare da aurensa bayan bata ga alamar zata taba daraja a hannunsa ba,
Falaq ta sauya hoton da nemo wani hoton dayafi fitowa sosai yayi wani irin kyau a cikin kayan daurin auren nasa duk da black ne ya saka amma hakan yayi masa kyanda zaka dauka auren farin ciki ne.
Numfashi me sanyi a boye jannah ta sauke tana dauke idanuwanta akai tana jan hannun falaq din da akaiwa lalle simpe me kyau da Anty maryam ta kawo me lalle tai mata tace
"Falaq da henna"
Kallan hannun tai tana cewa
"My first time and i like it"
Saleem ne ya shigo dakin falaq ta gaidasa a sake sbd shima yana tsananin kaunarta dan haka mutuminta ne a familyn shi da Anny amma sam bata yin Ammar ko kadan.
Fira sukeyi sosai har seda Dad ya dawo gida suka fito suka gaidasa Yana nunawa falaq din kulawa da kauna sosai
Mama ma sun gaisa tai godia tareda sakawa auren albarka ta kuka basu hakurin tafiyar gaggawa ce ta kamasa yana dawowa zaa aiko daukan Jannah insha Allah.
Shiru dukkaninsu sukai sbd jin lamarin wani iri shi kuwa dad din cewa kawai yayi Allah yakaimu sbd daman baba alhassan ya kirasa ya sanar dashi hakan tareda basu hakuri shida Daddy mahmoud.
Lamarin ya mugun sosa ransu sbd kamarsu ace an aure Macen datafi kowace mace daraja da matsayi a familyn kaf ace anbarsu da ita gabansu tsabar wulaqantawa ko kiransu bai samu yi ba bare ita jannah din wadda sai yanxu suke ganin ma kamar baigama noticing nataba.
Mimi nauyi kirjinta ya qara akan abinda akaiwa Ammar amma daurewa tai ta nuna itama ai ba komai tinda duk harkan gida ce.
Anan suka qara kaiwa dare kafin suka koma gida bayan jannah ta daure cikin jin nauyin maman tace dan Allah abar mata falaq kafin maman ta dawo,
Maman tana kaunar jannah amma batai saurin yadda ba saida Mimi ta saka baki dan haka ta amince sbd daman batason zuwa da falaq din kauye dan bazata iya ko kwana daya acan ba kila hakama tana zuwa ita falaq zata san ba AZIZ ne mahaifinta ba Sayd ne dan haka tafi samun nutsuwar barinta anan tinda dai yanxu Jannah kaman Mum dintace.
Farin ciki agun falaq baa magana dan haka washe gari koda su mama ke shirin tafiya tini itama Fiddausi ta shirya mata nata kayan a tsadaddiyar luggage dan haka ko daddynta bata fadawa ba da sukai waya.
Washe gari tin karfe goma na safe driver ya iso daga zaadens daukanta ta fito itada Fiddausi suka wuce bayan sunwa su mama fatan sauka lafiya.
Suna wucewa da mintina suma su maman suka fito da sabuwar me aikinsu da baba alhassan Latif ya kama hanya dasu a cikin wata lafiyayyar tsadaddiyar beymach.
Su falaq koda suka isa zaadens a lokacin Ammar da Mimi suka fito a shirye zasu nufi airport suma tafiyar sati biyu zasuyi daga shi sai Mimi sbd ya warware ya dawo mata Ammar dinta su dawo dan tai masa alkawarin dawo masa da jannah hannunsa dan hakan ne ma ya samu ya nutsu zasuyi tafiyar sbd ya dawa a Ammar dinsa ya dawo da jannah hannunsa kota halin yaya koda hakan na nufin kowama ya mutu.
Jannah tashiga damuwar tafiyar tasu mimi amma zuwan falaq ya sakata jin ta dawo daidai dan haka suka koma ciki cikeda farin ciki.
Da daddare ta gaji sosai da surutu da yawo cikin gidan Fiddausi ce ta kawo musu abincinsu a daki sukaci sukai wanka kowannensu ya shirya cikin kayan bacci.
A gefen jannah dake kan sofa zaune tana video call da Mimi falaq ta zauna tana kwantar da kanta kan cinyarta tana kallan Mimi datake nunawa jannah kauna.
A karo na farko dataji wani iri akan rashin uwa,
Kwata kwata batajin damuwa ko kewa ta uwa sbd mahaifinta ya cike mata wannan gurbin bai taba barinta shiga damuwa ta rashin uwaba,
Dashi da uncle da mama da Fiddausi sun tabbatarda bata samu damuwar rashin uwa ba ko kadan.
Kewan Daddynta taji ya ciketa dan haka ipad dinta ta tashi ta dauko ta dawo ta sake kwantawa jikin jannah din wadda ta gama wayarta ta ajiye gefe tana kama gashinta na qananun kitson dayake kanta na kusan 3 cuku tanason daurewa dan suna damunta sosai sbd tsayin gashin.
Muryansa kwatsam taji a kunnenta cikin wani irin lafiyayyan sauti na mai aji da burgewa yace
"Hey Besty"
Kallan inda muryan ta fito ta kalla tana sake kitsanta data kama suna dawowa zube.
A cikin idon juna idanuwansu suka sauka batareda sanin tana tareda jannah ba hakama itama bata dauka da gasken muryansa tajiba.
janye nasa idon yayi batareda ya nuna alamar yama ga mutum a tareda falaq din ba yace
"Kina ina??
Daga ipad din tayi kai tsaye batareda tsammaninsu duka ba ta karawa Jannah wadda rigar baccinta mara hannu tana cewa
"Ina gurin My Jan,ni banbi inna inda zata tafiba gurin jan nakeso shine na taho tareda Fiddausi"
Janyewa jannah tayi daga jikin Falaq din tana barin gurin gabaki daya zuciyarta na dan rawa,
Shikuwa kashe kiran yayi gabaki daya yana jefar da ipad dinsa gefen gadonsa dayake sanye da fararen kayan bacci masu santsi da tsadan gaske yana jin bacin ran zuwan falaq zaadens zama harda kwana.
#MAMUH#
KUYI HKR DA POSTING DA NAKE LATTI UXURI NE AMMA INSHA ALLAH DAGA YAU NA GAMA ZAMU KOMA KAMAN YANDA MUKE DA WURI#
*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
62
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?
Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,
Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;
Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes
Numbers
08034469681
08135142610
Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries
*****************
Kallan ipad din hannunta falaq tai tana cewa
"Daddy hang up"
Tayi mamaki sbd bai taba hakanba yawanci ma shine yake cewa sai tayi bacci ya kashe.
Kallan Jannah data isa gado ta haye ta kwanta tana rufe jikinta yayi tayi tana cewa
"Jan baki gaisa da daddy ba harya kashe wayan meyasa kika tashi?
Kallanta jannah tayi da idanuwanta tana kasa cewa komai kafin ta dan bude bakin tace
"Zo ki kwanta sbd kinsan gobe Monday akwai school"
Tahowa tayi tana hawowa gadon ta shige abin rufar itama tana cewa
"Jan banason school sam"
Murmushi me sauti Jannah tai tana cewa
"Did your Daddy know that??
"No" tace tana karanta adduarta ta bacci tana rufe idanuwanta.
Babu bata lokaci bacci ya dauke falaq din hankali kwance.
Ajiyar zuciya Jannah ta sauke ahankali tareda tashi zaune tana zubawa fuskan falaq idanuwanta dake cikeda azabtacciyar soyayyar da batada amfani gareta,
Tamkar copy dinsa ne akan fuskan falaq har mamakin kamanninsu takeyi,
A duk lokacinda take kallan fuskan Falaq shi zuciyarta take gani,
Sake sauke numfashi tai tareda miqa hannuwanta ta gyarawa falaq din rufa tana gyara mata hulan baccin daya zame daga kanta ta sake mata addua tana jin kaman zuciyarta zata bude sbd tsananin kaunar datakewa Falaq din da mahaifinta,
Ayau da zata fara kwana guri daya da falaq jin tai kaman baccin ya qaurace daga idanuwanta so take kawai taita kallanta har ta cika zuciyarta.
Zamewa tai ta kwanta ahankali tana facing Fuskan falaq din wadda take bacci hankali kwance,
Kallanta take a natse tana jin nutsuwarta na dawowa da jin farin ciki na mamaye zuciyarta ahankali
Ahaka bacci me dadi da nutsuwa ya dauketa.
Dayan babban dalilin kuma shine duk tsanani Zaadens basa barin wani yasan matsalar data shafi iya sirrinsu na familyn dan haka bazata taba barin mama tasan ansamu cin amana a cikin ahalin nasuba na cutar Ammar da akai.
Da farin ciki ta tarbeta tana jan Falaq a jikinta datake cikeda murna tana cewa ina jan dinta.
Gaisawa kawai tai da Mimin tabar palon Fiddausi na biye da ita ta nufi dakin jan tana kwala sunanta da My Jan.
Jin muryan Falaq a gidan ya saka jannah dake kwance tashi tana daidaita yanayinta cikin nutsuwa ta sauko gadonta tana nufar kofa daidai suna shigowa Falaq ta fada jikinta tana cewa
"My Jan wayanki a kashe duk na damu sbd tin jiya naketa jiran zuwanki shiru"
Cikin kulawa da kauka fuskanta a sake sosai tace
"Duk ki aje wannan nima nai missing Baby falaq Aziz"
Dariya falaq din tai suna qarasowa ciki suka zauna Fiddausi na gaidata cikin girmamawa da sakewa itama tace
"Tin kiya kam munata jiranki
Mutuniyar ma daqyar tai bacci"
Dariya falaq tai tana cewa
"Na dena damuwa sbd Daddy yana dawowa zata koma can shikenan"
Labarin yanda sukai bikinsu acan LIMBAs tafara bata tana nuna mata hotina harda na daurin aure data saka fahad ya tura mata duka.
Akan fuskan AZIZ dayake zaune sanye da manyan kaya a lokacinda ake daura auren masu hoto suka ringa daukansa ta xubawa idanuwanta tana kalla.
Ganin yanda take kallan hoton jikinta na mutuwa tausayin kanta na rufeta na gangancin dataiwa kanta na barin son datake wa wannna bawan Allahn ya fito fili gashinan ta qare da aurensa bayan bata ga alamar zata taba daraja a hannunsa ba,
Falaq ta sauya hoton da nemo wani hoton dayafi fitowa sosai yayi wani irin kyau a cikin kayan daurin auren nasa duk da black ne ya saka amma hakan yayi masa kyanda zaka dauka auren farin ciki ne.
Numfashi me sanyi a boye jannah ta sauke tana dauke idanuwanta akai tana jan hannun falaq din da akaiwa lalle simpe me kyau da Anty maryam ta kawo me lalle tai mata tace
"Falaq da henna"
Kallan hannun tai tana cewa
"My first time and i like it"
Saleem ne ya shigo dakin falaq ta gaidasa a sake sbd shima yana tsananin kaunarta dan haka mutuminta ne a familyn shi da Anny amma sam bata yin Ammar ko kadan.
Fira sukeyi sosai har seda Dad ya dawo gida suka fito suka gaidasa Yana nunawa falaq din kulawa da kauna sosai
Mama ma sun gaisa tai godia tareda sakawa auren albarka ta kuka basu hakurin tafiyar gaggawa ce ta kamasa yana dawowa zaa aiko daukan Jannah insha Allah.
Shiru dukkaninsu sukai sbd jin lamarin wani iri shi kuwa dad din cewa kawai yayi Allah yakaimu sbd daman baba alhassan ya kirasa ya sanar dashi hakan tareda basu hakuri shida Daddy mahmoud.
Lamarin ya mugun sosa ransu sbd kamarsu ace an aure Macen datafi kowace mace daraja da matsayi a familyn kaf ace anbarsu da ita gabansu tsabar wulaqantawa ko kiransu bai samu yi ba bare ita jannah din wadda sai yanxu suke ganin ma kamar baigama noticing nataba.
Mimi nauyi kirjinta ya qara akan abinda akaiwa Ammar amma daurewa tai ta nuna itama ai ba komai tinda duk harkan gida ce.
Anan suka qara kaiwa dare kafin suka koma gida bayan jannah ta daure cikin jin nauyin maman tace dan Allah abar mata falaq kafin maman ta dawo,
Maman tana kaunar jannah amma batai saurin yadda ba saida Mimi ta saka baki dan haka ta amince sbd daman batason zuwa da falaq din kauye dan bazata iya ko kwana daya acan ba kila hakama tana zuwa ita falaq zata san ba AZIZ ne mahaifinta ba Sayd ne dan haka tafi samun nutsuwar barinta anan tinda dai yanxu Jannah kaman Mum dintace.
Farin ciki agun falaq baa magana dan haka washe gari koda su mama ke shirin tafiya tini itama Fiddausi ta shirya mata nata kayan a tsadaddiyar luggage dan haka ko daddynta bata fadawa ba da sukai waya.
Washe gari tin karfe goma na safe driver ya iso daga zaadens daukanta ta fito itada Fiddausi suka wuce bayan sunwa su mama fatan sauka lafiya.
Suna wucewa da mintina suma su maman suka fito da sabuwar me aikinsu da baba alhassan Latif ya kama hanya dasu a cikin wata lafiyayyar tsadaddiyar beymach.
Su falaq koda suka isa zaadens a lokacin Ammar da Mimi suka fito a shirye zasu nufi airport suma tafiyar sati biyu zasuyi daga shi sai Mimi sbd ya warware ya dawo mata Ammar dinta su dawo dan tai masa alkawarin dawo masa da jannah hannunsa dan hakan ne ma ya samu ya nutsu zasuyi tafiyar sbd ya dawa a Ammar dinsa ya dawo da jannah hannunsa kota halin yaya koda hakan na nufin kowama ya mutu.
Jannah tashiga damuwar tafiyar tasu mimi amma zuwan falaq ya sakata jin ta dawo daidai dan haka suka koma ciki cikeda farin ciki.
Da daddare ta gaji sosai da surutu da yawo cikin gidan Fiddausi ce ta kawo musu abincinsu a daki sukaci sukai wanka kowannensu ya shirya cikin kayan bacci.
A gefen jannah dake kan sofa zaune tana video call da Mimi falaq ta zauna tana kwantar da kanta kan cinyarta tana kallan Mimi datake nunawa jannah kauna.
A karo na farko dataji wani iri akan rashin uwa,
Kwata kwata batajin damuwa ko kewa ta uwa sbd mahaifinta ya cike mata wannan gurbin bai taba barinta shiga damuwa ta rashin uwaba,
Dashi da uncle da mama da Fiddausi sun tabbatarda bata samu damuwar rashin uwa ba ko kadan.
Kewan Daddynta taji ya ciketa dan haka ipad dinta ta tashi ta dauko ta dawo ta sake kwantawa jikin jannah din wadda ta gama wayarta ta ajiye gefe tana kama gashinta na qananun kitson dayake kanta na kusan 3 cuku tanason daurewa dan suna damunta sosai sbd tsayin gashin.
Muryansa kwatsam taji a kunnenta cikin wani irin lafiyayyan sauti na mai aji da burgewa yace
"Hey Besty"
Kallan inda muryan ta fito ta kalla tana sake kitsanta data kama suna dawowa zube.
A cikin idon juna idanuwansu suka sauka batareda sanin tana tareda jannah ba hakama itama bata dauka da gasken muryansa tajiba.
janye nasa idon yayi batareda ya nuna alamar yama ga mutum a tareda falaq din ba yace
"Kina ina??
Daga ipad din tayi kai tsaye batareda tsammaninsu duka ba ta karawa Jannah wadda rigar baccinta mara hannu tana cewa
"Ina gurin My Jan,ni banbi inna inda zata tafiba gurin jan nakeso shine na taho tareda Fiddausi"
Janyewa jannah tayi daga jikin Falaq din tana barin gurin gabaki daya zuciyarta na dan rawa,
Shikuwa kashe kiran yayi gabaki daya yana jefar da ipad dinsa gefen gadonsa dayake sanye da fararen kayan bacci masu santsi da tsadan gaske yana jin bacin ran zuwan falaq zaadens zama harda kwana.
#MAMUH#
KUYI HKR DA POSTING DA NAKE LATTI UXURI NE AMMA INSHA ALLAH DAGA YAU NA GAMA ZAMU KOMA KAMAN YANDA MUKE DA WURI#
*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
62
*UMMU_MAHNOOR LUXURIES*
(Best luxuries shop)
08034469681
08135142610
Aslm Alaikm ina kuke masu neman luxuries na kayan alfarmar kece raini?
Ina masu son su saka sitirar alfarma ta zamani ta manyan mata masu aji da zaa kalleki kallo daya asan sitirar alfarma e kika saka?
Shin kunsan me ake nufi sa kayan asalin yan gayu da nuna gayu?
Sitirar Alfarma kikeson sakawa?
Sitirar da kike ganin manyan mata da ita?
Sitirarda zakiyi gayun sallah dake da yaranki a dauka waje kikaje da kanki kika siyota?
To kizo ga damarki ta sameki sbd UMMU_MAHNOOR LUXURIES ta kawo miki sauki har gida,
Karkice se masu kudi ke iya siya har kema me yar dama zaki samu naki da saukin kudi kuma best quality da kalar zamani data yan gayu,
Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;
Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes
Numbers
08034469681
08135142610
Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries
*****************
Kallan ipad din hannunta falaq tai tana cewa
"Daddy hang up"
Tayi mamaki sbd bai taba hakanba yawanci ma shine yake cewa sai tayi bacci ya kashe.
Kallan Jannah data isa gado ta haye ta kwanta tana rufe jikinta yayi tayi tana cewa
"Jan baki gaisa da daddy ba harya kashe wayan meyasa kika tashi?
Kallanta jannah tayi da idanuwanta tana kasa cewa komai kafin ta dan bude bakin tace
"Zo ki kwanta sbd kinsan gobe Monday akwai school"
Tahowa tayi tana hawowa gadon ta shige abin rufar itama tana cewa
"Jan banason school sam"
Murmushi me sauti Jannah tai tana cewa
"Did your Daddy know that??
"No" tace tana karanta adduarta ta bacci tana rufe idanuwanta.
Babu bata lokaci bacci ya dauke falaq din hankali kwance.
Ajiyar zuciya Jannah ta sauke ahankali tareda tashi zaune tana zubawa fuskan falaq idanuwanta dake cikeda azabtacciyar soyayyar da batada amfani gareta,
Tamkar copy dinsa ne akan fuskan falaq har mamakin kamanninsu takeyi,
A duk lokacinda take kallan fuskan Falaq shi zuciyarta take gani,
Sake sauke numfashi tai tareda miqa hannuwanta ta gyarawa falaq din rufa tana gyara mata hulan baccin daya zame daga kanta ta sake mata addua tana jin kaman zuciyarta zata bude sbd tsananin kaunar datakewa Falaq din da mahaifinta,
Ayau da zata fara kwana guri daya da falaq jin tai kaman baccin ya qaurace daga idanuwanta so take kawai taita kallanta har ta cika zuciyarta.
Zamewa tai ta kwanta ahankali tana facing Fuskan falaq din wadda take bacci hankali kwance,
Kallanta take a natse tana jin nutsuwarta na dawowa da jin farin ciki na mamaye zuciyarta ahankali
Ahaka bacci me dadi da nutsuwa ya dauketa.