Sashe 21
Kalbima Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Acan Bedroom dinta kuwa toilet ta nufa ta tube ta shiga ruwan zafi dan gasa jikinta dayayi mata nauyin kwanciyar kwanaki.
Ta jima a toilet din kafin ta fito daure da brown towel babba kanta na tsiyayar ruwan data wankesa sbd kwana biyun ba gyara duk ya dameta.
Ko data fito Tea da snacks kusan kala hudu ne aka shigo dasu aka ajiye akan lafiyayyar table dake tsakiyar makeken Bedroom din nata.
Ac ta dauki remote ta kashe gaba daya tana zaunawa tareda kunna hand dryer dake gefen dresser dinta tana son busar da kanta amma sai taji tanajin gajiya sosai irin wadda bata saba ji ba dan haka ta ajiye ahankali tareda danna bell dake gefen gadonta na kiran Nan.
Ba bata lokaci akai knocking dakin tareda shigowa ta juyo kadan ta kalli Nan din tin kafin tai magana Amah ta lura da Abinda take so taqaraso tana daukan dryer din tana kunnawa ta fara busar mata da kan tana cewa
"Sorry"
Thank you tace da muryanta me sanyi tana tambayar Aman kwananta nawa a asibiti.
Fada mata Amah tayi tana sake mata sannu batareda ta sanar da ita qarin komai ba sbd suma basusan menene yake damunta ba dan kuwa ciwon nata bayan familyn da doctors dinsu babu wanda yasan menene ya sameta.
Ana gama busar mata da kan ta miqe ta shirya cikin oversize Cardigan din balenciaga da dogon wandon balenciaga din shima wanda yakeda fadi sosai tai sallah tana idarwa ta sha tea din da aka kawo da cake kadan take taji ta sake gajia dan haka ta nufi gadonta ta kwanta take bacci ya dauketa na gajia.
Kaf familyn gidan babu wanda ya fito sai yamma sosai suka fara fitowa kowannensu yayi wanka da sallah sun saiyo kayan jikinsu.
Asalin limited edition designers suke duka a gidan wanda ake zuba ba qananun kudi ba ana siya,
A rayuwarsu kaf basusan wani abun ba bayan asalin designers na amfani dashi,
Takarman takawarsu kadai kudadensu wani budget dinne na rayuwar wasu ta shekaru bare watches nasu dasu sakawa na manyan dollars da basusan zafinsu ba,
Sutura kuwa baa magana sbd ajinsu ma kadai ya isa ya nuna menene a jikinsu dan haka gaba daya ZAADENs babu wanda closet dinsa kudinta vazata budewa mutane da dama sabuwar rayuwar da shima zai budewa wasu da daman ba.
Jannah zaaden kanta datake qaramarsu babu abinda ba designer ne a kayantaba ko abin amfaninta dan ko lipsticks dasu liner da cosmetics nata designers ne,su skin products nata ma kansu basuma san akwai wainda ba designers dinba dan haka koda ta taso batasan komai ba bayan luxuries kawai.
Itace tafara saukowa tana kokarin nufar dakin Mimi saiga Mimin ta sauko daga bangaren dad tareda dad din yana ganinta ya miqa mata hannu ta qaraso ta kama hannunsa tace
"Dad You look tired"
Murmushin karfin hali yayi yana cewa
"And you look pale Jannah Zad"
Murmushi tayi itama tana kallan Mimi dake murmushi itama.
Qamshim Maheer Zad ne ya sakata juyawa tana kallan hanyar fitowarsa sai gashi ta riga ganin Ammar daya fara fitowa qamshinsa na gaurayewa dana Maheer din yayi wani irin fresh na dan hutu da nutsuwan daya samu na yau din.
Kallanta yayi da fararen idanuwansa yana sake mata wani Murmushin daya sakata sakin dad dinta ta dawo gurinsa tana masa murmushi itama tana cewa
"My AmZad looking calm"
Murmushi me sauti ya sake yana cewa
"Yaya kikeji??
Just tired amma lafiya kalau.
Dining suka nufa wanda yake cike abinci da snacks da teas kala kala da fresh juices da cutlerys masu tsada da kyau.
Zaunawa sukai bayan Dad ya zauna Amah ce kadai takeda damar zuwa idan suna cin abinci dan cikin kaf masu aikin dan haka tana tsaye a gefe koda suka zauna ta matso tafara serving nasu a natse kuma tasan abinda kowannensu yake ci da yawan yanda yakeci.
Cikin nutsuwa sukaci abincin suna gamawa suka wuce Sallah.
Suna dawowa sallah a palon Dad suka zauna dukansu suna fira kaman yanda suka saba sunata kokarin hana Jannah sanin menene yake damunta har ta fara jin bacci sosai Saleem ne ya rakata har dakinta kafin ya wuce nasa dakin daga can.
Washe gari Maheer yafara fita office hakama saleem ya koma school Ammar kuwa a gida ya wuni bai futa koina ba yana tareda jannah da Mimi da dad.
Sai da akai kwana biyu dad ma ya warware ya koma Dzad dinsa ya fara fita office Ammar kuwa saida ya share sati biyu kafin yabi flight ya kom makaranta.
Jannah ta koma school itama sedai ranar datai sati biyu da komawa a school ta fara samun matsalar shortness of breath daya ringa sakata collapsing.
So biyu tana samun hakan sai school suka bata hutu sedai tana samun hutun sai gashi bata sake samun matsalar ba sai aka lallaba taci gaba da zuwa school.
Ko wasu kwanakin masu yawa bata sake ba ta samu attack daya saka zuciyarta kasa dauka ta yanke jiki a school din a rikice akai asibiti da ita sedai su Dad suka sameta a asibiti kaman yanda take wancan karon haka ta share kwanaki a kwance da oxygen kafin kafin Allah yasa ta farfado.
Hankalinsu bai qara tashi ba suka shiga asalin damuwa da tsoro da firgici saida ta ringa samun collapse a school wanda ta saka akan dole tasan Asalin menene yake damunta tayita kuka sbd ganin mutuwa zatai tabar iyayenta da yan uwanta.
Kuka da halinda ta shiga ya saka ciwonta tasowa sosai wanda ya sakata kwanciyar kusan sati biyu bata san wanda yake kanta ba.
A wannan lokacin ne Dad yasan dukiyarsa ba komai bace hakama shi din ba kowa bane a gaban ikom ubangijinsa dan haka ya rufe kansa a daki ya ringa rokon Allah ya rabasa da duk abinda ya mallaka ya bar masa Jannah din.
Mimi ma tayi kuka ta fadawa Allah daga karshe ta dangana ta barwa Allah ikonsa sbd ganin duk mazan gidan babu wanda yakeda jarumtar halinda Jannah din ke ciki sai ita ta koma tafisu karfin hali da mamakin irin yanda Allah ya jarabcesu da yiwa jannah so mafi girma akan komai banda ita datake jin ma ko acikin yayanta tafi kaunar Ammar dan haka ta koma tafi su karfin hali da jarumta akan ciwon na jannah sbd ta saddakar tasan jannah bame tsawon rai bace.
Jannah a cikin qanqanin lokaci Allah ya maidata abar tausayi babu abinda dukiya da gatanta zasuyi mata sai yanda Allah yaso yi da ita.
Kallansu dr Abraham yayi a karo na ba adadin zaman sharawa dasu ya fara koro musu bayanin,
"Yawan collapse datake samu yana qara tsananta raunin zuciyarta dake failing wanda kaman kwanakinta na raguwa ne sa sauri,
Ya kamata a kiyaye sosai tareda nesantata da doguwar hayaniyar da zata ringa ma sakata tinane tinanen dasuka fi karfin kwakwalwanta datake bawa zuciyarta stress"
Cikin sanyi Ammar ya kalli dr Abraham din ba kuzari a muryansa yace
"Wat happens wen the heart fails???
Da sauri dukkaninsu suka kallesa banda Mimi data ita likitan ta kalla wanda yayi shiri kafin ya sauke ajiyar zuciya da numfashi me sanyi yace
"Bama fatan hakan Mr Ammar Zad,....
Kallan dr yayi da idanuwansa da sukai jajir ya sake bude baki yace
"Ina tambaya ne sbd we cant lose her,
She has to liv,i cant lose someone again sbd zuciyar da ake buqata,
Meyasa bazaa saka mata zuciyar duk wanda aka samu ba....
Mimi ce tayi saurin riqesa tana kallansa cikeda mamaki da fargaba tace
"Ammar,me kake fada?idan ana samun hakan da zayneb tana tareda mu yanzu
Zuciyar mutum ake magana ba qaramin abu ba,
Samunta abu ne me wuyarda sedai mu dauki dangana mu barwa Allah zabi mu gode da lokacin da suka rage mata a duniyar muyi Appreciating hakan.....
Ta qarasa zancen idanuwanta na cikowa da hawayen da batasan su gani.
Dad ne ya dago ya kalleta tana fadar abinda yakejin shima kaman bazai iyaba,
Ammar kuwa dr Abraham ya kalla cikin rashin ja da baya yace
"Heart transplant shine kadai abinda take buqata ta rayu right Dr??
Gyada kai dr Abraham yayi yana rarraba ido a tsakaninsu ganin dukkaninsu sun sauke jajayen idanuwansu akansa suna jiran amsarsa.
Maheer ne ya matso shima cikin karfin zuciya da kasa yadda da zasu iya kallo har zuciyarta tayi failing gaba daya ta rasa ranta yace
"Wat are the chances??
"with the right matching donor,90 percent"
Da sabon mamaki da wani irin shock din samun qwarin gwiwa me karfin gaske na zancensa suka kallesa Maheer na maimaita 90 percent din cikin farin ciki.
Dad ma dagowa yayi ya sake kallan dr Abraham din yana neman qarin bayani.
Dr Abraham ya jinjina musu kai yana cewa
"Idan aka samu donor datai matching zata rayu insha Allah cikin aminci kaman kowa,
Sedai samun donor na zuciya abu ne me wuyar gaske sbd candidates are placed on a national waiting list so kafin ma ta samu time dinta zai iya cikawa
Hakama donors na wuyan samune sbd yawanci masu donating sai wainda suke fama da brain injuries ko wainda ke gabanin mutuwa."
Katsesa Dad yayi da cewa
"Zuciyan da zaa dasa mata kawai ake buqata right?
Yes but se wanda zaiyi matching"
Maheer ne da Ammar suke hada baki gurin cewa
"Zata samu zuciyar da zaa dasa mata kuwa kota yayane koda hakan na nufin zasu rasa komai.
Mimi saurin kallansu tayi sedai Dad baima bari tai magana ba yace saleem ya tafi da ita kawai.
Dad numfashi me sanyi ya sauke sbd a yanzu kam baisan komaiba bayan neman zuciyar da zataiwa 'yarsa kota waye yana so a shirye yake barar da dukiyarsa gurin nema.
Maheer ma a nasa bangaren ajiyar zuciya ya sauke sbd a yanzu bayajin sunada buqatan sake bude wani kamfanin bayan na asibitin da zasu nemarwa kansu zuciyar da suke buqata.
Ammar ma jin yayi wani sanyi yana mamayesa dan kuwa koda zai karar da komai nasa ne saiya nemowa Jannah matching din da zatai mata sedai kuma sbd yanda yake da natsi da son sanin komai akan matsalar Mahaifiyarsa data rasu da jannah yana buqatan neman ilimi akan ciwon dan sanin komai da kansa baya buqatan kowa nai masa bayanin komai da kansa yakeson sanin komai.
#MAMUH
#ZADEENS
#LIMBAS
ZAFAFA BIYAR
Ta jima a toilet din kafin ta fito daure da brown towel babba kanta na tsiyayar ruwan data wankesa sbd kwana biyun ba gyara duk ya dameta.
Ko data fito Tea da snacks kusan kala hudu ne aka shigo dasu aka ajiye akan lafiyayyar table dake tsakiyar makeken Bedroom din nata.
Ac ta dauki remote ta kashe gaba daya tana zaunawa tareda kunna hand dryer dake gefen dresser dinta tana son busar da kanta amma sai taji tanajin gajiya sosai irin wadda bata saba ji ba dan haka ta ajiye ahankali tareda danna bell dake gefen gadonta na kiran Nan.
Ba bata lokaci akai knocking dakin tareda shigowa ta juyo kadan ta kalli Nan din tin kafin tai magana Amah ta lura da Abinda take so taqaraso tana daukan dryer din tana kunnawa ta fara busar mata da kan tana cewa
"Sorry"
Thank you tace da muryanta me sanyi tana tambayar Aman kwananta nawa a asibiti.
Fada mata Amah tayi tana sake mata sannu batareda ta sanar da ita qarin komai ba sbd suma basusan menene yake damunta ba dan kuwa ciwon nata bayan familyn da doctors dinsu babu wanda yasan menene ya sameta.
Ana gama busar mata da kan ta miqe ta shirya cikin oversize Cardigan din balenciaga da dogon wandon balenciaga din shima wanda yakeda fadi sosai tai sallah tana idarwa ta sha tea din da aka kawo da cake kadan take taji ta sake gajia dan haka ta nufi gadonta ta kwanta take bacci ya dauketa na gajia.
Kaf familyn gidan babu wanda ya fito sai yamma sosai suka fara fitowa kowannensu yayi wanka da sallah sun saiyo kayan jikinsu.
Asalin limited edition designers suke duka a gidan wanda ake zuba ba qananun kudi ba ana siya,
A rayuwarsu kaf basusan wani abun ba bayan asalin designers na amfani dashi,
Takarman takawarsu kadai kudadensu wani budget dinne na rayuwar wasu ta shekaru bare watches nasu dasu sakawa na manyan dollars da basusan zafinsu ba,
Sutura kuwa baa magana sbd ajinsu ma kadai ya isa ya nuna menene a jikinsu dan haka gaba daya ZAADENs babu wanda closet dinsa kudinta vazata budewa mutane da dama sabuwar rayuwar da shima zai budewa wasu da daman ba.
Jannah zaaden kanta datake qaramarsu babu abinda ba designer ne a kayantaba ko abin amfaninta dan ko lipsticks dasu liner da cosmetics nata designers ne,su skin products nata ma kansu basuma san akwai wainda ba designers dinba dan haka koda ta taso batasan komai ba bayan luxuries kawai.
Itace tafara saukowa tana kokarin nufar dakin Mimi saiga Mimin ta sauko daga bangaren dad tareda dad din yana ganinta ya miqa mata hannu ta qaraso ta kama hannunsa tace
"Dad You look tired"
Murmushin karfin hali yayi yana cewa
"And you look pale Jannah Zad"
Murmushi tayi itama tana kallan Mimi dake murmushi itama.
Qamshim Maheer Zad ne ya sakata juyawa tana kallan hanyar fitowarsa sai gashi ta riga ganin Ammar daya fara fitowa qamshinsa na gaurayewa dana Maheer din yayi wani irin fresh na dan hutu da nutsuwan daya samu na yau din.
Kallanta yayi da fararen idanuwansa yana sake mata wani Murmushin daya sakata sakin dad dinta ta dawo gurinsa tana masa murmushi itama tana cewa
"My AmZad looking calm"
Murmushi me sauti ya sake yana cewa
"Yaya kikeji??
Just tired amma lafiya kalau.
Dining suka nufa wanda yake cike abinci da snacks da teas kala kala da fresh juices da cutlerys masu tsada da kyau.
Zaunawa sukai bayan Dad ya zauna Amah ce kadai takeda damar zuwa idan suna cin abinci dan cikin kaf masu aikin dan haka tana tsaye a gefe koda suka zauna ta matso tafara serving nasu a natse kuma tasan abinda kowannensu yake ci da yawan yanda yakeci.
Cikin nutsuwa sukaci abincin suna gamawa suka wuce Sallah.
Suna dawowa sallah a palon Dad suka zauna dukansu suna fira kaman yanda suka saba sunata kokarin hana Jannah sanin menene yake damunta har ta fara jin bacci sosai Saleem ne ya rakata har dakinta kafin ya wuce nasa dakin daga can.
Washe gari Maheer yafara fita office hakama saleem ya koma school Ammar kuwa a gida ya wuni bai futa koina ba yana tareda jannah da Mimi da dad.
Sai da akai kwana biyu dad ma ya warware ya koma Dzad dinsa ya fara fita office Ammar kuwa saida ya share sati biyu kafin yabi flight ya kom makaranta.
Jannah ta koma school itama sedai ranar datai sati biyu da komawa a school ta fara samun matsalar shortness of breath daya ringa sakata collapsing.
So biyu tana samun hakan sai school suka bata hutu sedai tana samun hutun sai gashi bata sake samun matsalar ba sai aka lallaba taci gaba da zuwa school.
Ko wasu kwanakin masu yawa bata sake ba ta samu attack daya saka zuciyarta kasa dauka ta yanke jiki a school din a rikice akai asibiti da ita sedai su Dad suka sameta a asibiti kaman yanda take wancan karon haka ta share kwanaki a kwance da oxygen kafin kafin Allah yasa ta farfado.
Hankalinsu bai qara tashi ba suka shiga asalin damuwa da tsoro da firgici saida ta ringa samun collapse a school wanda ta saka akan dole tasan Asalin menene yake damunta tayita kuka sbd ganin mutuwa zatai tabar iyayenta da yan uwanta.
Kuka da halinda ta shiga ya saka ciwonta tasowa sosai wanda ya sakata kwanciyar kusan sati biyu bata san wanda yake kanta ba.
A wannan lokacin ne Dad yasan dukiyarsa ba komai bace hakama shi din ba kowa bane a gaban ikom ubangijinsa dan haka ya rufe kansa a daki ya ringa rokon Allah ya rabasa da duk abinda ya mallaka ya bar masa Jannah din.
Mimi ma tayi kuka ta fadawa Allah daga karshe ta dangana ta barwa Allah ikonsa sbd ganin duk mazan gidan babu wanda yakeda jarumtar halinda Jannah din ke ciki sai ita ta koma tafisu karfin hali da mamakin irin yanda Allah ya jarabcesu da yiwa jannah so mafi girma akan komai banda ita datake jin ma ko acikin yayanta tafi kaunar Ammar dan haka ta koma tafi su karfin hali da jarumta akan ciwon na jannah sbd ta saddakar tasan jannah bame tsawon rai bace.
Jannah a cikin qanqanin lokaci Allah ya maidata abar tausayi babu abinda dukiya da gatanta zasuyi mata sai yanda Allah yaso yi da ita.
Kallansu dr Abraham yayi a karo na ba adadin zaman sharawa dasu ya fara koro musu bayanin,
"Yawan collapse datake samu yana qara tsananta raunin zuciyarta dake failing wanda kaman kwanakinta na raguwa ne sa sauri,
Ya kamata a kiyaye sosai tareda nesantata da doguwar hayaniyar da zata ringa ma sakata tinane tinanen dasuka fi karfin kwakwalwanta datake bawa zuciyarta stress"
Cikin sanyi Ammar ya kalli dr Abraham din ba kuzari a muryansa yace
"Wat happens wen the heart fails???
Da sauri dukkaninsu suka kallesa banda Mimi data ita likitan ta kalla wanda yayi shiri kafin ya sauke ajiyar zuciya da numfashi me sanyi yace
"Bama fatan hakan Mr Ammar Zad,....
Kallan dr yayi da idanuwansa da sukai jajir ya sake bude baki yace
"Ina tambaya ne sbd we cant lose her,
She has to liv,i cant lose someone again sbd zuciyar da ake buqata,
Meyasa bazaa saka mata zuciyar duk wanda aka samu ba....
Mimi ce tayi saurin riqesa tana kallansa cikeda mamaki da fargaba tace
"Ammar,me kake fada?idan ana samun hakan da zayneb tana tareda mu yanzu
Zuciyar mutum ake magana ba qaramin abu ba,
Samunta abu ne me wuyarda sedai mu dauki dangana mu barwa Allah zabi mu gode da lokacin da suka rage mata a duniyar muyi Appreciating hakan.....
Ta qarasa zancen idanuwanta na cikowa da hawayen da batasan su gani.
Dad ne ya dago ya kalleta tana fadar abinda yakejin shima kaman bazai iyaba,
Ammar kuwa dr Abraham ya kalla cikin rashin ja da baya yace
"Heart transplant shine kadai abinda take buqata ta rayu right Dr??
Gyada kai dr Abraham yayi yana rarraba ido a tsakaninsu ganin dukkaninsu sun sauke jajayen idanuwansu akansa suna jiran amsarsa.
Maheer ne ya matso shima cikin karfin zuciya da kasa yadda da zasu iya kallo har zuciyarta tayi failing gaba daya ta rasa ranta yace
"Wat are the chances??
"with the right matching donor,90 percent"
Da sabon mamaki da wani irin shock din samun qwarin gwiwa me karfin gaske na zancensa suka kallesa Maheer na maimaita 90 percent din cikin farin ciki.
Dad ma dagowa yayi ya sake kallan dr Abraham din yana neman qarin bayani.
Dr Abraham ya jinjina musu kai yana cewa
"Idan aka samu donor datai matching zata rayu insha Allah cikin aminci kaman kowa,
Sedai samun donor na zuciya abu ne me wuyar gaske sbd candidates are placed on a national waiting list so kafin ma ta samu time dinta zai iya cikawa
Hakama donors na wuyan samune sbd yawanci masu donating sai wainda suke fama da brain injuries ko wainda ke gabanin mutuwa."
Katsesa Dad yayi da cewa
"Zuciyan da zaa dasa mata kawai ake buqata right?
Yes but se wanda zaiyi matching"
Maheer ne da Ammar suke hada baki gurin cewa
"Zata samu zuciyar da zaa dasa mata kuwa kota yayane koda hakan na nufin zasu rasa komai.
Mimi saurin kallansu tayi sedai Dad baima bari tai magana ba yace saleem ya tafi da ita kawai.
Dad numfashi me sanyi ya sauke sbd a yanzu kam baisan komaiba bayan neman zuciyar da zataiwa 'yarsa kota waye yana so a shirye yake barar da dukiyarsa gurin nema.
Maheer ma a nasa bangaren ajiyar zuciya ya sauke sbd a yanzu bayajin sunada buqatan sake bude wani kamfanin bayan na asibitin da zasu nemarwa kansu zuciyar da suke buqata.
Ammar ma jin yayi wani sanyi yana mamayesa dan kuwa koda zai karar da komai nasa ne saiya nemowa Jannah matching din da zatai mata sedai kuma sbd yanda yake da natsi da son sanin komai akan matsalar Mahaifiyarsa data rasu da jannah yana buqatan neman ilimi akan ciwon dan sanin komai da kansa baya buqatan kowa nai masa bayanin komai da kansa yakeson sanin komai.
#MAMUH
#ZADEENS
#LIMBAS
ZAFAFA BIYAR