Sashe 78
Kalbima Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Nidai Mamuh nace duk wadda ke son a buga gayun sallan bana da ita da 'yayanta to tazo gurin UMMU_MAHNOOR LUXURIES tai siyayyar sallanta harma zuwa gaba dan nasan zakuji dadi da fahimtar abinda nake fada akan kayanta💯💯
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;
Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes
Numbers
08034469681
08135142610
Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries
*****************
Fiddausi na ganin shigowar motar harabar gidan ta fito da sauri tana nufar motar hannuwanta har rawa sukeyi ta bude motar.
Ko tsayuwa falaq din bata iya yi sosai sbd gabalaita ga ruwa tanason tasha dan haka da sauri Fiddausi hankali tashe tai ciki da ita a lokacin jannah itama ta fito cikin damuwa da key dinta a hannu zataje da kanta ta dubo sbd tin dazun takeson zuwa ana hanata.
Ganin Fiddausi da falaq din wadda idanuwanta sukai ciki sosai ya sakata qarasowa gurinsu da sauri tana kamo falaq din jikinta zatai magana falaq ta fasa kuka mara sauti tana cewa
"A kira mata daddynta"
Fiddausi na jin hakan ta sake shiga tashin hankali tanajin itama gidan takeson bari su koma gida.
Jannah da Anny kuwa cikin tsananin kulawa suka nufi dining da ita suka zaunar Fiddausi na zuba mata brown spaghetti da aka dafa dasu carrots da Naman kaza ba tareda qashi ba taje ta kawo mata ruwa masu dumi jannah ta karba tana bata da kanta tana shafa bayanta tana cewa
"Am so sorry Falaq ban dauka zaa kai wannan time din baa daukoki ba"
Ruwan falaq tasha kafin ta fara cin abincin da Fiddausi ke tsananin son ganin tashi.
Taci abincin sosai kafin ta miqe suka nufi daki ta cire uniform tai wanka tai sallolin dake kanta wanda koda ta gamasu sosai zazzabi ya rufeta.
Cikin tsananin damuwa jannah ta kira Anny ta dubata ta bata magani baccin wahala ya dauketa.
Fiddausi gaba daya jikinta sanyi yayi gashi mama tanata kira tanason magana da Falaq din amma sai karya take mata akan sun fita da Jannah.
Daddynta ma so uku yana kira Jannah bata iya daukaba sedai Fiddausi ce take dauka ta sanar dashi bacci takeyi.
Na biyu daya sake kira cewa tai tana toilet
Na ukun tana ganin kiran zuciyarta ta ringa tsalle da fargaba.
Har dare suna jinyarta da tarairayanta tayi sallah ta sake cin abinci a lokacin ta dauki wayarta ta kira Daddynta da kanta
Yana dauka hawaye ne na tsananin kewansa da mama suka gangaro mata da muryan da karamin kuka ke zuwar mata tace
"I am missing you Daddy pls ka dawo"
Shiru yayi yana karantar yanayin muryanta tsawon seconds kafin ya bude baki a natse yace
"Meya sameki?
Shiru tai tana share hawayenta kafin tace
"Ba komai i just miss you Besty"
Sayd dayake gabansa ya kalla take sayd ya fidda wayarsa ya saka kiran Fiddausi.
Fiddausi na dakinta kiran Sayd y shigo wayar.
Numfashi ta sauke ahankali tareda daukan wayar tana fara gaidasa cikeda girmamawa.
Amsawa yayi yana cewa
"Me yake damun Falaq Aziz?
Akwai abinda yake faruwa ne?
Sun mata riqon da baya iya musu karya hardai akan Falaq dan haka a natse ta sanar dashi abinda ya faru.
Dayake handsfree take komai akan kunnen AZIZ ya sauka kuma har lokacin bai aje wayan dayake da Falaq dinba dan haka numfashi ya sauke batareda yace komaiba.
Rarrashin falaq din yayi ya nuna mata zai dawo ta samu tai bacci ya wayar na aiki.
Wayar ya kashe Sayd na kallansa yai tinanin zaadens din zai kira sai yaga bai kirasu ba.
A zuciyarsa yaso kiran Dzad ya sanar dashi kaf zadeens babu me amfani amma kuma saiya fasa sbd 'yarsa suka taba,sanyin idaniyarsa da zuciyarsa dan haka zasuji yanda yaji.
Karfe 4 da mintina kiransa ya shigo wayar Falaq wadda take bacci sosai sbd rashin karfin jikin data kwana dashi.
Jannah ce kiran ya tada wadda ta dade batai bacci ba tana kulawa da falaq din.
Kaman bazata dauka ba saita tina maganar daya caba mata jiyan akan rejecting kiran dan haka ta tashi zaune ahankali ta miqa hannu ta dauki kiran tareda dora akan kunnenta da sanyin murya tace
"Asslm Alaikm"
A zuciyarsa ya karba sallaman yana bude nasa bakin yana hadiyewa bacin ran daya kwana a cikinsa yace
"Akwai mutum daya a Zadeens dayakeda tinanin daya kamata?
Wane irin tinani ne kuke dashi daya banbanta dana sauran mutane?
Kunsan bazaku iya kulawa da falaq ba kika saka mama ta bar miki ita?
Are you guys for real?
Kunsan waye falaq Aziz kuwa?
Tafi duka Zaadens da abinda suka mallaka idan kanku bai baku ku kula da ita sbd mahaifinta ba ai zaku kula da ita sbd nacin kaunarta akanki,
Kasheta kukai niyan yi kome?
Bakwajin komai a gurin kisan mutum ne or wat?
Hawayen dake ta tsiyayowa jannah suka ta fara fidda sautin sheshekan kuka ahankali can qasa wanda ya sakasa sakin qaramin tsoki yana kashe wayar yana jin sabon takaici da bacin rai na rufesa.
Ita kuwa gudu hawayenta suka qara sosai tana jin kirjinta na nauyi da maganganunsa da suke kai tsaye zagi da qarshen wulaqantawa gashi ko magana bata samun yi yake kashe wayarsa koyaushe.
Ajiye wayar tayi tana rufe fuskanta da tafukan hannunta biyu tana girgiza kai alaman bazata iyaba,
Bazata iya da aurensa ba,
Bazata iya daukan wannan baqin cikin da qarshen wulaqancinba har karshen rayuwarta,
Tana tsananin sonsa da kaunar 'yarsa amma bazata iya rayuwa dasu ba ta hakura dan Allah a raba auren nan.
Sallah ta sauko gadon taje tayo alwala tayi ta jima tana rokon Allah zabin Alkhairi a cikinsu,
Idan Ammar ne Alkhairi a gareta Allah yayi gaggawar kawo mata mutuwar wannan auren da batama san ya sunansa ba.
Tana gama adduarta gurin falaq ta nufa ta tadata cikin kulawa tai sallah ta koma ta kwanta bayan ta bata warm milk tasha sbd ba maganar zuwa school yau.
Bayan falaq ta tashi guraren 10 tai wanka a daki aka kawo mata breakfast dinta taci wanda jannah din ce take aikin.
Wuni tai tana kulawa da ita duk da falaq din ta warwarewanta daman yar wahala ce da bata saba da itaba ta tabata dan haka ta sakewanta sosai.
Washe gari tinda safe Jannah ta tashi ta nufi kitchen da ita Fiddausi ta hada mata breakfast da komai na zuwa school sbd ko ayau da asuban saida ya fada mata maganganun da suka sakata tashi cikin damuwa akan yarsa dan hakanne ta tashi aikin da bata taba sabawa dashiba.
Saida falaq ta gama komai itace ta kaita school din ta dawo.
A gajiye take jinta dan haka ta kwanta ko baccin isashe bata wani samu ba lokacin tashi saura mintina 40 ta nufi school din itada Fiddausi suka jira aka tashi ta dawo dasu gida.
Sallah da abinci kadai sukaci ta sake ficewa kaita islamiyya sbd malaminta bayanan yayi tafiya dan haka makarantar ake kaita kafin ya dawo.
Ganin bazata iya dawowa gida ta komaba zaunawa tai a makarantar har aka tadasu sika dawo gida.
Wannan karan itace mugun zazzabin wahalar da bata sababa ya kama
Idanuwanta sunyi wani irin laushi gwananin tausayi amma ta daure ta hana su Dad ganewa bare suyi magana.
Washe gari ma haka ta qare a cikin wahalar dare nayi zazzabi yansake rufeta daqyar ta iya tashi sallan asuba.
A cikin kwanaki kadan ta koma abar tausayi ko Fiddausi tsananin tausayinta takeji gashi umarni ne daga AZIZ din itace zata kula da falaq tinda itace ta saka aka kawota.
Ita kanta falaq tsananin tausayin Jannah din wadda ta fara rama a kwanakin take sbd tsananin wahalar da bata sababa ta fara yimata yawa gashi taqi denawa.
Duk inda damuwa da qunci suke sun cike Familyn zaadens sbd sunaji suna gani Jannah din take wannan wahalar sunyi sunyi ta dena ta kasa denawa,
Har sabuwar mota takanas dad ya siyawa falaq tareda drivers dan a ringa kaita Jannah ta huta amma sam AZIZ LIMBA yace baya wasa security din 'yarsa sbd baisan drivers dinba adai bari Jannah din taci gaba kafin ya dawo.
Maganar dawowansa ma jin Dad yayi hankalinsa ya tashi ya shiga damuwa sosai akan tarewanta sbd tsoron irin wannan wahalar zataje kawai tasha dan haka sukaji auren yafara fita ransu tin baa tareba.
Mimi ma datake yawan video call da ita ganin yanda taga Jannah din ta koma sai taji kuma ta shiga damuwa sosai da tausayinta.
Duk familyn zaadens babu wanda yake jin dadin ganin halinda jannah take ciki gashi sam taqi nuna damuwa ko gajiyawa duk da yanayinta ya nuna hakan sbd duk dare da zazzabin wahala take kwana.
Ammar ma tinda yaga jannah so daya yaji hankalinsa ya tashi da son dawowa dan haka suka tattaro suka dawo batareda sun sanar ba.
Da yamma su Mimin suka dawo lokacin jannah na kitchen tana tareda Fiddausi suna aikin cake da falaq tace zataje school dashi.
Yau tasha wuya sosai sbd tinda ta tashi da asuba bata komaba tana kan yawo da aiki.
Ko abincin kirki bata ciba gashi Class party ne zaayi a school din.
Jin ana murnan dawowansu Mimi ta goge hannunta da qaramin towel ta fito tana nufo babban palonsu.
Ammar dayake sako kai a palon akanta idanuwansa suka fara sauka zuciyarsa tai wani irin daukewa wani irin nauyi me sanyi yana danne kirjinsa batareda ya dauke idanuwansa akantaba yana kallo.
Itama shi din idanuwanta suka fara sauka akansa ta zuba masa ido
Yayi kyan gani ya samu nutsuwa ba kamar yanda yabar gida ba.
Numfashi me sanyi ta sauke tana dauke idanuwanta akansa tana maidawa kan Mimi tareda sake murmushin farin cikin ganinsu ta nufi Mimin da gudu ta rungumeta tanajin zuciyarta tana karyewa tace
"Mimi nayi kewanku dan Allah kada ku sake tafiya ku barni"
Mimi da bataji dadin ganinta a yanda ta ganta ba murmushin karfin hali ta sake tana rungumeta tace
"Ina zamu dake kina matar wani"
Basar da zancen jannah tai tana dawo da kallanta kan Ammar da har lokacin ita yake kalla tace
"Barka da dawowa Ammar Zad"
Murmushi me kyau ya sake mata yana cewa
"Thank you Jannah Zad"
Maheer ne ya qaraso ya rungume Ammar din yana cewa
"Welcome back Bro"
Abubuwan da zaki samu a gurinta with the best quality na wayayyun mata masu aji yan gayu sune;
Atampopi
Laces
Shadda
Materials
Shoes
Bags
Veils
Trolleys
Jewellerys
Oil perfumes
Numbers
08034469681
08135142610
Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries
*****************
Fiddausi na ganin shigowar motar harabar gidan ta fito da sauri tana nufar motar hannuwanta har rawa sukeyi ta bude motar.
Ko tsayuwa falaq din bata iya yi sosai sbd gabalaita ga ruwa tanason tasha dan haka da sauri Fiddausi hankali tashe tai ciki da ita a lokacin jannah itama ta fito cikin damuwa da key dinta a hannu zataje da kanta ta dubo sbd tin dazun takeson zuwa ana hanata.
Ganin Fiddausi da falaq din wadda idanuwanta sukai ciki sosai ya sakata qarasowa gurinsu da sauri tana kamo falaq din jikinta zatai magana falaq ta fasa kuka mara sauti tana cewa
"A kira mata daddynta"
Fiddausi na jin hakan ta sake shiga tashin hankali tanajin itama gidan takeson bari su koma gida.
Jannah da Anny kuwa cikin tsananin kulawa suka nufi dining da ita suka zaunar Fiddausi na zuba mata brown spaghetti da aka dafa dasu carrots da Naman kaza ba tareda qashi ba taje ta kawo mata ruwa masu dumi jannah ta karba tana bata da kanta tana shafa bayanta tana cewa
"Am so sorry Falaq ban dauka zaa kai wannan time din baa daukoki ba"
Ruwan falaq tasha kafin ta fara cin abincin da Fiddausi ke tsananin son ganin tashi.
Taci abincin sosai kafin ta miqe suka nufi daki ta cire uniform tai wanka tai sallolin dake kanta wanda koda ta gamasu sosai zazzabi ya rufeta.
Cikin tsananin damuwa jannah ta kira Anny ta dubata ta bata magani baccin wahala ya dauketa.
Fiddausi gaba daya jikinta sanyi yayi gashi mama tanata kira tanason magana da Falaq din amma sai karya take mata akan sun fita da Jannah.
Daddynta ma so uku yana kira Jannah bata iya daukaba sedai Fiddausi ce take dauka ta sanar dashi bacci takeyi.
Na biyu daya sake kira cewa tai tana toilet
Na ukun tana ganin kiran zuciyarta ta ringa tsalle da fargaba.
Har dare suna jinyarta da tarairayanta tayi sallah ta sake cin abinci a lokacin ta dauki wayarta ta kira Daddynta da kanta
Yana dauka hawaye ne na tsananin kewansa da mama suka gangaro mata da muryan da karamin kuka ke zuwar mata tace
"I am missing you Daddy pls ka dawo"
Shiru yayi yana karantar yanayin muryanta tsawon seconds kafin ya bude baki a natse yace
"Meya sameki?
Shiru tai tana share hawayenta kafin tace
"Ba komai i just miss you Besty"
Sayd dayake gabansa ya kalla take sayd ya fidda wayarsa ya saka kiran Fiddausi.
Fiddausi na dakinta kiran Sayd y shigo wayar.
Numfashi ta sauke ahankali tareda daukan wayar tana fara gaidasa cikeda girmamawa.
Amsawa yayi yana cewa
"Me yake damun Falaq Aziz?
Akwai abinda yake faruwa ne?
Sun mata riqon da baya iya musu karya hardai akan Falaq dan haka a natse ta sanar dashi abinda ya faru.
Dayake handsfree take komai akan kunnen AZIZ ya sauka kuma har lokacin bai aje wayan dayake da Falaq dinba dan haka numfashi ya sauke batareda yace komaiba.
Rarrashin falaq din yayi ya nuna mata zai dawo ta samu tai bacci ya wayar na aiki.
Wayar ya kashe Sayd na kallansa yai tinanin zaadens din zai kira sai yaga bai kirasu ba.
A zuciyarsa yaso kiran Dzad ya sanar dashi kaf zadeens babu me amfani amma kuma saiya fasa sbd 'yarsa suka taba,sanyin idaniyarsa da zuciyarsa dan haka zasuji yanda yaji.
Karfe 4 da mintina kiransa ya shigo wayar Falaq wadda take bacci sosai sbd rashin karfin jikin data kwana dashi.
Jannah ce kiran ya tada wadda ta dade batai bacci ba tana kulawa da falaq din.
Kaman bazata dauka ba saita tina maganar daya caba mata jiyan akan rejecting kiran dan haka ta tashi zaune ahankali ta miqa hannu ta dauki kiran tareda dora akan kunnenta da sanyin murya tace
"Asslm Alaikm"
A zuciyarsa ya karba sallaman yana bude nasa bakin yana hadiyewa bacin ran daya kwana a cikinsa yace
"Akwai mutum daya a Zadeens dayakeda tinanin daya kamata?
Wane irin tinani ne kuke dashi daya banbanta dana sauran mutane?
Kunsan bazaku iya kulawa da falaq ba kika saka mama ta bar miki ita?
Are you guys for real?
Kunsan waye falaq Aziz kuwa?
Tafi duka Zaadens da abinda suka mallaka idan kanku bai baku ku kula da ita sbd mahaifinta ba ai zaku kula da ita sbd nacin kaunarta akanki,
Kasheta kukai niyan yi kome?
Bakwajin komai a gurin kisan mutum ne or wat?
Hawayen dake ta tsiyayowa jannah suka ta fara fidda sautin sheshekan kuka ahankali can qasa wanda ya sakasa sakin qaramin tsoki yana kashe wayar yana jin sabon takaici da bacin rai na rufesa.
Ita kuwa gudu hawayenta suka qara sosai tana jin kirjinta na nauyi da maganganunsa da suke kai tsaye zagi da qarshen wulaqantawa gashi ko magana bata samun yi yake kashe wayarsa koyaushe.
Ajiye wayar tayi tana rufe fuskanta da tafukan hannunta biyu tana girgiza kai alaman bazata iyaba,
Bazata iya da aurensa ba,
Bazata iya daukan wannan baqin cikin da qarshen wulaqancinba har karshen rayuwarta,
Tana tsananin sonsa da kaunar 'yarsa amma bazata iya rayuwa dasu ba ta hakura dan Allah a raba auren nan.
Sallah ta sauko gadon taje tayo alwala tayi ta jima tana rokon Allah zabin Alkhairi a cikinsu,
Idan Ammar ne Alkhairi a gareta Allah yayi gaggawar kawo mata mutuwar wannan auren da batama san ya sunansa ba.
Tana gama adduarta gurin falaq ta nufa ta tadata cikin kulawa tai sallah ta koma ta kwanta bayan ta bata warm milk tasha sbd ba maganar zuwa school yau.
Bayan falaq ta tashi guraren 10 tai wanka a daki aka kawo mata breakfast dinta taci wanda jannah din ce take aikin.
Wuni tai tana kulawa da ita duk da falaq din ta warwarewanta daman yar wahala ce da bata saba da itaba ta tabata dan haka ta sakewanta sosai.
Washe gari tinda safe Jannah ta tashi ta nufi kitchen da ita Fiddausi ta hada mata breakfast da komai na zuwa school sbd ko ayau da asuban saida ya fada mata maganganun da suka sakata tashi cikin damuwa akan yarsa dan hakanne ta tashi aikin da bata taba sabawa dashiba.
Saida falaq ta gama komai itace ta kaita school din ta dawo.
A gajiye take jinta dan haka ta kwanta ko baccin isashe bata wani samu ba lokacin tashi saura mintina 40 ta nufi school din itada Fiddausi suka jira aka tashi ta dawo dasu gida.
Sallah da abinci kadai sukaci ta sake ficewa kaita islamiyya sbd malaminta bayanan yayi tafiya dan haka makarantar ake kaita kafin ya dawo.
Ganin bazata iya dawowa gida ta komaba zaunawa tai a makarantar har aka tadasu sika dawo gida.
Wannan karan itace mugun zazzabin wahalar da bata sababa ya kama
Idanuwanta sunyi wani irin laushi gwananin tausayi amma ta daure ta hana su Dad ganewa bare suyi magana.
Washe gari ma haka ta qare a cikin wahalar dare nayi zazzabi yansake rufeta daqyar ta iya tashi sallan asuba.
A cikin kwanaki kadan ta koma abar tausayi ko Fiddausi tsananin tausayinta takeji gashi umarni ne daga AZIZ din itace zata kula da falaq tinda itace ta saka aka kawota.
Ita kanta falaq tsananin tausayin Jannah din wadda ta fara rama a kwanakin take sbd tsananin wahalar da bata sababa ta fara yimata yawa gashi taqi denawa.
Duk inda damuwa da qunci suke sun cike Familyn zaadens sbd sunaji suna gani Jannah din take wannan wahalar sunyi sunyi ta dena ta kasa denawa,
Har sabuwar mota takanas dad ya siyawa falaq tareda drivers dan a ringa kaita Jannah ta huta amma sam AZIZ LIMBA yace baya wasa security din 'yarsa sbd baisan drivers dinba adai bari Jannah din taci gaba kafin ya dawo.
Maganar dawowansa ma jin Dad yayi hankalinsa ya tashi ya shiga damuwa sosai akan tarewanta sbd tsoron irin wannan wahalar zataje kawai tasha dan haka sukaji auren yafara fita ransu tin baa tareba.
Mimi ma datake yawan video call da ita ganin yanda taga Jannah din ta koma sai taji kuma ta shiga damuwa sosai da tausayinta.
Duk familyn zaadens babu wanda yake jin dadin ganin halinda jannah take ciki gashi sam taqi nuna damuwa ko gajiyawa duk da yanayinta ya nuna hakan sbd duk dare da zazzabin wahala take kwana.
Ammar ma tinda yaga jannah so daya yaji hankalinsa ya tashi da son dawowa dan haka suka tattaro suka dawo batareda sun sanar ba.
Da yamma su Mimin suka dawo lokacin jannah na kitchen tana tareda Fiddausi suna aikin cake da falaq tace zataje school dashi.
Yau tasha wuya sosai sbd tinda ta tashi da asuba bata komaba tana kan yawo da aiki.
Ko abincin kirki bata ciba gashi Class party ne zaayi a school din.
Jin ana murnan dawowansu Mimi ta goge hannunta da qaramin towel ta fito tana nufo babban palonsu.
Ammar dayake sako kai a palon akanta idanuwansa suka fara sauka zuciyarsa tai wani irin daukewa wani irin nauyi me sanyi yana danne kirjinsa batareda ya dauke idanuwansa akantaba yana kallo.
Itama shi din idanuwanta suka fara sauka akansa ta zuba masa ido
Yayi kyan gani ya samu nutsuwa ba kamar yanda yabar gida ba.
Numfashi me sanyi ta sauke tana dauke idanuwanta akansa tana maidawa kan Mimi tareda sake murmushin farin cikin ganinsu ta nufi Mimin da gudu ta rungumeta tanajin zuciyarta tana karyewa tace
"Mimi nayi kewanku dan Allah kada ku sake tafiya ku barni"
Mimi da bataji dadin ganinta a yanda ta ganta ba murmushin karfin hali ta sake tana rungumeta tace
"Ina zamu dake kina matar wani"
Basar da zancen jannah tai tana dawo da kallanta kan Ammar da har lokacin ita yake kalla tace
"Barka da dawowa Ammar Zad"
Murmushi me kyau ya sake mata yana cewa
"Thank you Jannah Zad"
Maheer ne ya qaraso ya rungume Ammar din yana cewa
"Welcome back Bro"