Sashe 49
Kalbima Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Horonsa ne yana sanye da Fararen kaya da fcap zaune a kujera da qaramin table gefensa Asalin kyansa da kwarjininsa me tsanani a bayyane suke ko a hoton da alama gurin golf ne yake sbd kayan dayake jikiksa ya nuna hakan.
Maheer kallo daya yayi masa ya karanto izzar data sakasa rejecting Zadeens dan haka ko bayanin komai bai tsaya karantawa ba yace da kansa zai gansa.
Dad kuwa kallo daya yayi masa ya dauke kai sbd maheer zaiji da komai sedai yana hango zafin kai a tattarda da aura dinsa.
Ammar ne ya zubawa AY din idanuwansa yana kallansa...
Wani irin yanayi na qi da makamancinsa yaji yana shigarsa akansa,
Dauke idanuwansa yayi akai yana sake qaramin tsokin inda AY din ya samu guts na rejecting dinsu.
Jannah kuwa bisa ga rashin sani idanuwanta suka sauka akan fuskansa wani irin sanyi taji yana sauka jikinta tana zuba masa idanuwa zuciyar na harbawa ahankali cikin sanyi da nutsuwa.
"AZIZ LIMBA" sunan ya sake shiga kanta ahankali tana sauke numfashi tareda dauke idanuwanta daga fuskansa tana maidawa kan Ammar ta zuba masa ido tana kalla jikinta na mutuwa.
Jin idanuwansa akanta suna magana dasu dad ya sanyashi kallanta
Murmushi me sanyi da kyau ta sakar masa tana bude bakinta batareda sautiba ta motsasu da cewa
"My love"
Murmushi ya sakar mata zuciyarsa na wankewa daga duka takaicin Limban daya cikesa.
Basu fito breakfast ba sai bayan kusan mintina suka nufi dining room tana gefen Dad ammar na gefen Mimi Anny kuwa tana gefen mijinta tana tinanin inda ta taba ganin fuskan AZIZ AY LIMBA dinnan dasuka gani yanzu,
Tabbas ta taba ganinsa ko wani me kama dashi duk da kamannin suna bace mata amma dai tasan ta taba gani sedai kuma ta manta kokuma kila shi dinne ta taba ganin hotonsa a media ko tv.
Makeken dining me kujeru da yawa an cikesa da abinci kusan kala hudu sbd kowa da abinda yafi buqatan breakfast dashi.
Maheer sun rigasa zama sbd saida yayi waya da PA dinsa akan yanason bayanin komai akan AZIZ AY LIMBA kuma yana son shi da shi su hadu akan business din Zadeens.
Angama yace masa yana fara abinda aka sakasa,
Shi kuma Maheer wayar ya kashe yana zaunawa dining sbd tabbas yanason haduwa da AZIZ LIMBA sbd yaga iya power din dayake dashi dan su sune power din da kansu.
************
Sayd sai karfe goma da mintina ya farka daga baccinsa kansa yayi masa tsananin nauyi ya bude idanuwansa yana tashi zaune kansa na sake masa nauyi sosai.
Time ya kalla ya sauke ajiyar zuciya tareda miqa hannunsa ya dauki wayarsa yaga misscalls da yawa dan haka ya miqe da sauri duk da AY bazai fita aiki ba hutu yake amma shi akwai abubuwa da yawa dazai handling ciki harda top qwararrun cardiologist da aka hado zai gabatarwa AZIZ din.
Ipad dinsa ya dauka dan duba sakon da Fahad ya turo akan binciken..
Kunnawa yayi tareda shiga sakon kai tsaye..
Hoton DR ABRAHAM SMITH ne abu na farko daya fara bayyana akan screen din tareda sunansa da manyan baqi tareda bayaninsa da qwarewansa.........
Kansa da bai gama warwarewa bane yaji yayi masa dum kafafunsa suka kasa daukansa ya zube qasa a gurfane yana riqe ipad din datake kokarin subuce masa yana qura idanuwansa da suka bude gaba daya baccin cikinsu na fita sbd Shin babban Likitan da yayi aikin Ummitah dan bazai manta fuskansa ba abada dashi da sauran likitocin biyu daya dr Nicolas dayan dr ismail.....
Rawa hannuwansa suka fara yana kasa riqe Ipad din ya lalubo wayarsa ya saka kiran Fahad.
Yana dauka ya jefa masa tambayar
"DR ABRAHAM SMITH likitan zuciya ne kokuwa gynecologist?????
"Babban likitan Zuciya ne kuma kwararre shine top a list dinmu,
Yayi aiki a Nigeria tsawon lokaci kafin ya koma Greece,bai taba zama gynecologist ba akwai dansa Dr Nico yana cikin list din shima cardiologist ne kwararre so......
Datse wayar Sayd yayi wayar na subuce masa daga hannu kansa na juyawa hakama zuciyarsa bugawa takeyi kaman zata faso kirjinsa ta fito......
Fuskan Dr Abraham ya qurawa idanuwansa da ganinsu ke ragewa yana fara ganin dishi dishi harya dena ganin komai ya zube a gurin.
#MAMUH
#THE ZAADENS
#THE LIMBA
#BILLIONAIRESWAR/REVENGE
#CRAZYLOVE
#HEARTACHE
#AZIZ LIMBA
#JANNAH ZAD
#AMMAR ZAD
#FALAQ
#LOVE AND HATRED
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
39
*KALPANAH COLLECTION*
08105064494
Shin ke daliba ce ko kuma uwa wadda har yanzu bata daina rokon urgent 2k a wurin yan uwa da kawaye ba,tou nesa tazo kusa domin kuwa na kawo miki maganin matsalarki,domin kuwa *Kalphanah Collection* ta shirya tsaf domin taimaka wa duk wani dan kasuwa ko kuma wanda yake son fara kasuwanci.A *Kalphanah Collection* muna saida kaya kama daga Jaka,Takalmi,Atamfa,Laces,Kayan yara da kuma kayan kitchen.Wani abun mamakin ma muna saida kayan mu ga masu siyen daya ko kuma sari,ga waenda basuda jari ma mun tanadar masu hanyoyi daban daban da zasu fara neman na kansu.Hajiya kina gida kwace zaki dinga jin saukar kudi a asusun bankin ki.Ga musu fuskantar qalubale a kasuwancin su kuma an kawo muku sauqi domin kuwa an bude muku group dinku da zaku dinga tattauna matsalolin ku.
https://chat.whatsapp.com/IyDlSVdw1rDIlCNNQMel68
Kedai idan kin shirya ki dannan link din nan na kasa domin shiga group dinmu ki ganewa idonki kunsan ance gani ya kore JI
Karki yadda ki wuce bakiyi joining group din nan ba domin kuwa yanzu sallah tana qaratowa ko bakiyi kasuwanci ba zaki siya domin amfanin ki na yau da kullun kuma ko baku buqata yanzu nan gaba zaku iya neman ta.
Siyen na gari maida kudi gida.
08105064494
***************
Neman toshewa kirjinsa yakeyi yana jin numfashinsa na neman yankewa idanuwansa sukai jajir ya daga hannunsa daqyar baya gani sosai ya kamo wayarsa dake yashe a qasa ya saka kiran fahad sedai kafin fahad din ya dauka numfashinsa ya sarke a gurin.
Fahad na dauka cikin girmmawa ya fara magana yaji shiru.
Cire wayar yayi daga kunnensa ya duba yaga kiran na tafiya ya sake dorawa kan kunnensa yana ambatar sunansa da girmamawa.
Jin shiru saiya kashe ya saka kiransa tafara ringing harta katse baa dagaba
Sake saka kiran yayi yana kallan time kafin ya juya kan motarsa kawai zuwa LIMBAs din batareda ya dena kiran wayar ba.
Koda ya iso Babu wanda ya fito gidan tsit hakama baa zuwa bangaren AY sbd a ciki yake sosai bare yaje yafara kai masa gaisuwa dan haka Fiddausi da masu aiki ne sukai masa barka da zuwa dayake shima kowa a gidan ya sansa tinda duka yaran Limban ne.
Amsawa kawai yayi ya nufi bangaren Sayd
yana isa so daya yayi knocking kafin ya bude kofar bedroom din nasa.
Abinda ransa ya basa na cewan ba lafiya ba ne yaci karo dashi sbd a kwance Sayd din yake a qasa yana kokarin samun attack sbd numfashinsa dake kokarin yankewa sbd shock.
Da saurin gaske Fahad yayi kansa yana ambatar sunansa tareda basa taimakon gaggawa sbd kada numfashin nasa ya yanke sedai kaman hakan bazaiyiba dan haka da sauri ya kamasa ya maidasa kan lafiyayyan gadonsa dake dakin ya daga wayarsa da sauri yana kiran dr.
Yana samun likita da sauri ya sanar dashi suna buqatan taimakon gaggawa a gidan.
Yana kashe wayar kansa ya koma yana kokarin taimaka masa gurin saisaituwan numfashin yana miqewa da sauri ya dauko abu yana fifita masa sbd ya samu iskan shaqar sbd kamanma suffocating yake.
Andauki mintina sosai kafin dr Raheem ya iso gidan wanda zuwansa ne yasa mutan gidan suka san abinda yake faruwa dan haka cikin tashin hankali mama da Fiddausi sukayo dakin bayan maman ta kira wayar AZIZ ta sanar dashi Sayd ba lafiya.
Kansa dr Raheem yayi da sauri yana kallansa yasan attack ne ya samu...
AZIZ dinne shima ya iso dakin a natse babu walwala a fuskansa Kallansa mama tayi cikin kulawa da damuwa tace
"Kaima kaman bakada lafiyar AZIZ,
Lafiya kuwa?
Jamaa meyake faruwa?
Baice komaiba ya nufi Sayd din wanda Dr Raheem ke dubawa yana ambatar sunansa cikeda kulawa.
Gefe Fahad ya matsa cikeda girmamawa yana masa barka da fitowa.
Amsawa yayi yana kallan Sayd din ya jefawa Fahad tambayar
"Me faru?
Meya samesa?"
Dagowa Fahad yayi yana kasa kallan AZIZ din dika yace
"Bansaniba,mungama waya dashi akan reports da profiles na Doctors da aka buqata ne dana turo masa,
Sai kuma daga baya ya sake kira ya tambayeni qarin bayani akan daya daga cikinsu na fada masa abinda na sani akai wanda it seems like ya sansa kokuma makamancin hakan sai kuka gashi ya sake kirana banaji koda na iso na samesa ya samu attack so i called Dr Raheem"
Shiru AZIZ din yai yana sake maida idanuwansa akan Sayd da idanuwansa sukai jajir numfashinsa ya fara daidaituwa sedai yaqi dago kansa ya kalli AZIZ din wanda yake nazartan yanayinsa sbd kaf duniya a yanzu bayajin akwai abinda zai saka Sayd din samun attack yanda zuciyarsa ta kangare ya zama wani irin me tsananin karfin hali dan haka koma menene akwai abinda ya sakasa samun attack din lokaci daya.
Kan Dr Raheem ya maida idanuwansa dake juyawa ahankali ya bude baki a natse yace
"Yaya?All good,right Dr?
Juyowa Dr Yayi ya kalli AZIZ din yana dan sauke numfashi yace
"Yes attack ne due to shock kawai ba komaiba amma yanzu insha Allah zai daidaita tinda numfashinsa ya dawo daidai"
Numfashi me sanyi da nutsuwa ya sauke yana kallan Sayd din yace
"Ka kashe wayoyinka ka huta dakyau coz lafiyanka na gaban komai ka kula,Allah ya tsare gaba"
Gyada kai sayd yayi yana kasa dagowa sbd sam baya iya ko hada ido da AZIZ din sbd tsoro ma yakejin yana rufesa da wata irin tashin hankali na fargaban abinda zai iya biyowa baya idan abinda yake gani yana shirin zama gaskia
Juyawa sukai kowa ya fice daga dakin dan barinsa ya huta ko zai sake warwarewa.
Fahad kadai aka bari wanda Sayd ya dago jajayen idanuwansa ya kalla yana sauke wani nannauyan numfashi mara karfi sbd karfinsa da yayi kasa sbd attack din.
Maheer kallo daya yayi masa ya karanto izzar data sakasa rejecting Zadeens dan haka ko bayanin komai bai tsaya karantawa ba yace da kansa zai gansa.
Dad kuwa kallo daya yayi masa ya dauke kai sbd maheer zaiji da komai sedai yana hango zafin kai a tattarda da aura dinsa.
Ammar ne ya zubawa AY din idanuwansa yana kallansa...
Wani irin yanayi na qi da makamancinsa yaji yana shigarsa akansa,
Dauke idanuwansa yayi akai yana sake qaramin tsokin inda AY din ya samu guts na rejecting dinsu.
Jannah kuwa bisa ga rashin sani idanuwanta suka sauka akan fuskansa wani irin sanyi taji yana sauka jikinta tana zuba masa idanuwa zuciyar na harbawa ahankali cikin sanyi da nutsuwa.
"AZIZ LIMBA" sunan ya sake shiga kanta ahankali tana sauke numfashi tareda dauke idanuwanta daga fuskansa tana maidawa kan Ammar ta zuba masa ido tana kalla jikinta na mutuwa.
Jin idanuwansa akanta suna magana dasu dad ya sanyashi kallanta
Murmushi me sanyi da kyau ta sakar masa tana bude bakinta batareda sautiba ta motsasu da cewa
"My love"
Murmushi ya sakar mata zuciyarsa na wankewa daga duka takaicin Limban daya cikesa.
Basu fito breakfast ba sai bayan kusan mintina suka nufi dining room tana gefen Dad ammar na gefen Mimi Anny kuwa tana gefen mijinta tana tinanin inda ta taba ganin fuskan AZIZ AY LIMBA dinnan dasuka gani yanzu,
Tabbas ta taba ganinsa ko wani me kama dashi duk da kamannin suna bace mata amma dai tasan ta taba gani sedai kuma ta manta kokuma kila shi dinne ta taba ganin hotonsa a media ko tv.
Makeken dining me kujeru da yawa an cikesa da abinci kusan kala hudu sbd kowa da abinda yafi buqatan breakfast dashi.
Maheer sun rigasa zama sbd saida yayi waya da PA dinsa akan yanason bayanin komai akan AZIZ AY LIMBA kuma yana son shi da shi su hadu akan business din Zadeens.
Angama yace masa yana fara abinda aka sakasa,
Shi kuma Maheer wayar ya kashe yana zaunawa dining sbd tabbas yanason haduwa da AZIZ LIMBA sbd yaga iya power din dayake dashi dan su sune power din da kansu.
************
Sayd sai karfe goma da mintina ya farka daga baccinsa kansa yayi masa tsananin nauyi ya bude idanuwansa yana tashi zaune kansa na sake masa nauyi sosai.
Time ya kalla ya sauke ajiyar zuciya tareda miqa hannunsa ya dauki wayarsa yaga misscalls da yawa dan haka ya miqe da sauri duk da AY bazai fita aiki ba hutu yake amma shi akwai abubuwa da yawa dazai handling ciki harda top qwararrun cardiologist da aka hado zai gabatarwa AZIZ din.
Ipad dinsa ya dauka dan duba sakon da Fahad ya turo akan binciken..
Kunnawa yayi tareda shiga sakon kai tsaye..
Hoton DR ABRAHAM SMITH ne abu na farko daya fara bayyana akan screen din tareda sunansa da manyan baqi tareda bayaninsa da qwarewansa.........
Kansa da bai gama warwarewa bane yaji yayi masa dum kafafunsa suka kasa daukansa ya zube qasa a gurfane yana riqe ipad din datake kokarin subuce masa yana qura idanuwansa da suka bude gaba daya baccin cikinsu na fita sbd Shin babban Likitan da yayi aikin Ummitah dan bazai manta fuskansa ba abada dashi da sauran likitocin biyu daya dr Nicolas dayan dr ismail.....
Rawa hannuwansa suka fara yana kasa riqe Ipad din ya lalubo wayarsa ya saka kiran Fahad.
Yana dauka ya jefa masa tambayar
"DR ABRAHAM SMITH likitan zuciya ne kokuwa gynecologist?????
"Babban likitan Zuciya ne kuma kwararre shine top a list dinmu,
Yayi aiki a Nigeria tsawon lokaci kafin ya koma Greece,bai taba zama gynecologist ba akwai dansa Dr Nico yana cikin list din shima cardiologist ne kwararre so......
Datse wayar Sayd yayi wayar na subuce masa daga hannu kansa na juyawa hakama zuciyarsa bugawa takeyi kaman zata faso kirjinsa ta fito......
Fuskan Dr Abraham ya qurawa idanuwansa da ganinsu ke ragewa yana fara ganin dishi dishi harya dena ganin komai ya zube a gurin.
#MAMUH
#THE ZAADENS
#THE LIMBA
#BILLIONAIRESWAR/REVENGE
#CRAZYLOVE
#HEARTACHE
#AZIZ LIMBA
#JANNAH ZAD
#AMMAR ZAD
#FALAQ
#LOVE AND HATRED
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
39
*KALPANAH COLLECTION*
08105064494
Shin ke daliba ce ko kuma uwa wadda har yanzu bata daina rokon urgent 2k a wurin yan uwa da kawaye ba,tou nesa tazo kusa domin kuwa na kawo miki maganin matsalarki,domin kuwa *Kalphanah Collection* ta shirya tsaf domin taimaka wa duk wani dan kasuwa ko kuma wanda yake son fara kasuwanci.A *Kalphanah Collection* muna saida kaya kama daga Jaka,Takalmi,Atamfa,Laces,Kayan yara da kuma kayan kitchen.Wani abun mamakin ma muna saida kayan mu ga masu siyen daya ko kuma sari,ga waenda basuda jari ma mun tanadar masu hanyoyi daban daban da zasu fara neman na kansu.Hajiya kina gida kwace zaki dinga jin saukar kudi a asusun bankin ki.Ga musu fuskantar qalubale a kasuwancin su kuma an kawo muku sauqi domin kuwa an bude muku group dinku da zaku dinga tattauna matsalolin ku.
https://chat.whatsapp.com/IyDlSVdw1rDIlCNNQMel68
Kedai idan kin shirya ki dannan link din nan na kasa domin shiga group dinmu ki ganewa idonki kunsan ance gani ya kore JI
Karki yadda ki wuce bakiyi joining group din nan ba domin kuwa yanzu sallah tana qaratowa ko bakiyi kasuwanci ba zaki siya domin amfanin ki na yau da kullun kuma ko baku buqata yanzu nan gaba zaku iya neman ta.
Siyen na gari maida kudi gida.
08105064494
***************
Neman toshewa kirjinsa yakeyi yana jin numfashinsa na neman yankewa idanuwansa sukai jajir ya daga hannunsa daqyar baya gani sosai ya kamo wayarsa dake yashe a qasa ya saka kiran fahad sedai kafin fahad din ya dauka numfashinsa ya sarke a gurin.
Fahad na dauka cikin girmmawa ya fara magana yaji shiru.
Cire wayar yayi daga kunnensa ya duba yaga kiran na tafiya ya sake dorawa kan kunnensa yana ambatar sunansa da girmamawa.
Jin shiru saiya kashe ya saka kiransa tafara ringing harta katse baa dagaba
Sake saka kiran yayi yana kallan time kafin ya juya kan motarsa kawai zuwa LIMBAs din batareda ya dena kiran wayar ba.
Koda ya iso Babu wanda ya fito gidan tsit hakama baa zuwa bangaren AY sbd a ciki yake sosai bare yaje yafara kai masa gaisuwa dan haka Fiddausi da masu aiki ne sukai masa barka da zuwa dayake shima kowa a gidan ya sansa tinda duka yaran Limban ne.
Amsawa kawai yayi ya nufi bangaren Sayd
yana isa so daya yayi knocking kafin ya bude kofar bedroom din nasa.
Abinda ransa ya basa na cewan ba lafiya ba ne yaci karo dashi sbd a kwance Sayd din yake a qasa yana kokarin samun attack sbd numfashinsa dake kokarin yankewa sbd shock.
Da saurin gaske Fahad yayi kansa yana ambatar sunansa tareda basa taimakon gaggawa sbd kada numfashin nasa ya yanke sedai kaman hakan bazaiyiba dan haka da sauri ya kamasa ya maidasa kan lafiyayyan gadonsa dake dakin ya daga wayarsa da sauri yana kiran dr.
Yana samun likita da sauri ya sanar dashi suna buqatan taimakon gaggawa a gidan.
Yana kashe wayar kansa ya koma yana kokarin taimaka masa gurin saisaituwan numfashin yana miqewa da sauri ya dauko abu yana fifita masa sbd ya samu iskan shaqar sbd kamanma suffocating yake.
Andauki mintina sosai kafin dr Raheem ya iso gidan wanda zuwansa ne yasa mutan gidan suka san abinda yake faruwa dan haka cikin tashin hankali mama da Fiddausi sukayo dakin bayan maman ta kira wayar AZIZ ta sanar dashi Sayd ba lafiya.
Kansa dr Raheem yayi da sauri yana kallansa yasan attack ne ya samu...
AZIZ dinne shima ya iso dakin a natse babu walwala a fuskansa Kallansa mama tayi cikin kulawa da damuwa tace
"Kaima kaman bakada lafiyar AZIZ,
Lafiya kuwa?
Jamaa meyake faruwa?
Baice komaiba ya nufi Sayd din wanda Dr Raheem ke dubawa yana ambatar sunansa cikeda kulawa.
Gefe Fahad ya matsa cikeda girmamawa yana masa barka da fitowa.
Amsawa yayi yana kallan Sayd din ya jefawa Fahad tambayar
"Me faru?
Meya samesa?"
Dagowa Fahad yayi yana kasa kallan AZIZ din dika yace
"Bansaniba,mungama waya dashi akan reports da profiles na Doctors da aka buqata ne dana turo masa,
Sai kuma daga baya ya sake kira ya tambayeni qarin bayani akan daya daga cikinsu na fada masa abinda na sani akai wanda it seems like ya sansa kokuma makamancin hakan sai kuka gashi ya sake kirana banaji koda na iso na samesa ya samu attack so i called Dr Raheem"
Shiru AZIZ din yai yana sake maida idanuwansa akan Sayd da idanuwansa sukai jajir numfashinsa ya fara daidaituwa sedai yaqi dago kansa ya kalli AZIZ din wanda yake nazartan yanayinsa sbd kaf duniya a yanzu bayajin akwai abinda zai saka Sayd din samun attack yanda zuciyarsa ta kangare ya zama wani irin me tsananin karfin hali dan haka koma menene akwai abinda ya sakasa samun attack din lokaci daya.
Kan Dr Raheem ya maida idanuwansa dake juyawa ahankali ya bude baki a natse yace
"Yaya?All good,right Dr?
Juyowa Dr Yayi ya kalli AZIZ din yana dan sauke numfashi yace
"Yes attack ne due to shock kawai ba komaiba amma yanzu insha Allah zai daidaita tinda numfashinsa ya dawo daidai"
Numfashi me sanyi da nutsuwa ya sauke yana kallan Sayd din yace
"Ka kashe wayoyinka ka huta dakyau coz lafiyanka na gaban komai ka kula,Allah ya tsare gaba"
Gyada kai sayd yayi yana kasa dagowa sbd sam baya iya ko hada ido da AZIZ din sbd tsoro ma yakejin yana rufesa da wata irin tashin hankali na fargaban abinda zai iya biyowa baya idan abinda yake gani yana shirin zama gaskia
Juyawa sukai kowa ya fice daga dakin dan barinsa ya huta ko zai sake warwarewa.
Fahad kadai aka bari wanda Sayd ya dago jajayen idanuwansa ya kalla yana sauke wani nannauyan numfashi mara karfi sbd karfinsa da yayi kasa sbd attack din.