Sashe 57
Duk Karfin Izzata Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
a hankali Aunty farida ta sauƙe kan diyana daga kan chin yar ta ta kwantar da ita a kan tabar man ta mike itama tabi su Ammi binchike suka shiga yi a ɗakin bappa,su duba nan su duba chan, sun bin chika ko ina amma basuga key ɗin ba Ammi tace "muje kawai tun da babu key ɗin dan ajiye a kwatin a hannu na dan nasan abu mai mahim man chine Ahmadu yasaka a chikin wannan a kwatin,domin a kwatin asali na baban mu ne abubu masu muhimmanci ake ajiyewa a chiki tana kai karshen maganar tanufi waje, suka bi bayan ta har sum fita hiyana ta dawo da gudu ta ɗauki wata jakar bappa mai ɗan girma jakar chike take da Qur'ani da hadisan, ta karkaɗe kuran dake jikin jakar ta ɗaki tsumma da goge jakar tas san nan ta ɗauka ta nufi wajen, kuɗi Ammi ta ɗauko a jakar ta ta kirga 50k ta mikawa inna, sai washe baki inna take tana hannu ta amsa a zuchiyar ta, tana faɗin kuɗin zuwa wajen malam sun samu Ammi ta dubi Aunty farida tace "feeda ki tashi diyana mutafi Koh kinga rana nayi'fa, kuma mai martaba yace kar muwuche karfe 2 "a'a Ammi dan Allah kar a tasheta kingafa wahalar da yarinyar nan tasha hiyana kije ki kiramin Aryan ko prince ɗayansu yazo ya ɗauke'ta Aunty farida ta karisa maganar tana kallon hiyana, jiki ba kwari hiyana ta juya tanufi wajen a zuchiyarta tana tuno abun da DON yamata jiya, a tsorache ta karisa wajen motar nasu, zaune suke a chiki,sunyi shiru DON na latsa waya, Aryan na jingine da jikin kujerar mota idon sa a lunshe kamar mai barchi, jikinta har kerma yake ta karisa wajen su ta duka har kasa chikin sanyin murya da tsoro tace " yaya prince Aunty farida tace na kira ɗaya daga chikin ku, kamar basuji me tace ba, bawan da ya ɗago barema tasa ran zai mata magana, tsorone yasake kamata tashiga tunani, in tashi in tafine ko dai basu ji bane nasake mai mai tawa, chike da fargaban abun da zai biyo baya ta kuma chewa "yaya prin...bata kai karshen maganar ba Aryan yayi saurin che mata "kije ina zuwa dan yasan in ya bari ta karisa maganar DON zai daka mata tsawa ya firgitata,da sauri ta mike har tana kokarin faɗuwa takoma chikin gida,
Slowly ya buɗe idonsa tare da ɗagowa daga jingina da yayi da jikin kujerar, a nitse a zuro kafarsa waje kafin yafito daga motan gaba ɗaya, sai daya fito ya juyo ya kalli DON yace "bari naje naji menene yasa Aunty babba ke kiran mu, batare daya jira yaji me DON zai che ba ya nufi chikin gidan, dan yasan DON ba tan kashi zai yiba, da Sallama ya shiga chikin gida daga ɗan baya ya tsaya yana faɗin "Aunty babba lfy kike neman mu, "lfy diyana zaka ɗauka ka kai min ita mota tayi barchine kuma bansan a tashe'ta dan kukan da ta sha yaka mata ta huta "shiru ya ɗanyi yana kallan face ɗin diyana yadda jinin ke zuba kaɗan kaɗan ga wajen ya kunbura sosai, nan take yaji wani ɓachin rai jiyake zuchiyar sa na tafasa sosai tunani yake anya idan nabar wan chan kazamin yaran haka bai chucheta dayawa ba kuwa, "Aryan lfy kuwa Aunty farida ta tambaya tana kallon fiskar'sa ɗauke kai yayi daga kallon diyana ya dawo da idan sa kan Aunty farida "ba komai Aunty babba ya bata amsa tare da nufar inda diyana ke kwanche hannu yasa a aljihun'sa ya chiro hanky ya duƙa a hankali yafara goge nata jinin, mamakine yakama su Ammi musamman Zahra shiru sukayi suna kallon ikon god, Aunty farida kam sai murmushi take tana adduar Allah yasa Aryan ya kamu da sin diyana dan ita har cikin zuchiyar ta tana kaunar diyana sosai
ganin diyana na ɗan motsi tana kokarin farkawa yasa Aryan chire hanky ɗin daga kan goshinta,ya zuba mata ido sosai yana kallon ɗan tsagun dake kan gerarta ta raba gerar gida biyu, bakaramin kyau gerar ta masa ba wani dogon numfashi yaja kafin ya miƙe ya tsaɓeta a kafaɗarsa yanufi waje da ita
gaba É—ayansu suka rufa masa baya Ammi tana faÉ—in "to habiba mun tafi idan da rabo sake haÉ—u Allah ya haÉ—a fuskokin mu idan kuma babu to Allah yabamu dachewa tana kai karshen maganar tayi waje, ita dai Inna ko ajikin ta sae murna take tasamu kuÉ—in zuwa wajen malam
Chikin mota Aryan ya kai diyana ya kwantar san nan ya dubi Zahra da hiyana dake tsaye a bayan sa yache "ku koma É—ayan motar chan ku barta a nan ita kaÉ—ai tun da barchi take, hannun hiyana Zahra ta kama suka nufi É—ayan motar, shi kuma ya juya ya nufi motar'su yadda ya bar DON haka ya dawo ya same'sa sai latse latsen waya yake, zama yayi a gefen sa ya kwantar da kansa a jikin kujerar motar yana kallon sama slowly ya lumshe manya manyan ash eyes nashi nan
"Ke zahra'u ina zaku je baga motar ku chan ba Ammi ta tambaya tana kallon su Zahra dake kokarin buɗe motar da yaya Aryan yace su dawo chikin ta tace "yaya Aryan yace mu dawo nan mu kyale diyana a chan tun da barchi take "ok to bari mu shiga gidan su bello, jin an ambachi sunan bello yasa Aryan ɗagowa tare da waro ido asukwa'ne, ɗaure fuska yayi sosai yafara magana "Ammi ki bari dai a kira bello yazo nan ya sameki ban yar da kuje gidan ba, sai lokachin DON ya ɗago green eyes nashi dan jin yadda Aryan yayi magana yasan ranshi a ɓache, zai yi magana sai ya jiyo Ammi na faɗin "aa Aryan ni ina mutunta mutanen garin mu dan na Aure jinin sarauta ba shi'zaisa na wulakanta mutane ba, innar bello ta girmeni sosai ita zanje zanje in gaisar, sai muyi magana da bello san nan ga bappa bello shima zan gai dashi, tana kai karshe maganar ta wuche tanufi gidan su bello da sauri Aunty Farida ta bi bayan'ta, Aryan kuwa kamar zai yi kuka saboda bakin chiki sai huchi yake,
wani iska mai zafi DON ya furzar daga bakinsa tare da juyo da green eyes nashi yana kallon Aryan calmly ya fara magana "kai me kake wani ɓata rai haka ae kaɗan ma ka gani in dai Ammi che Allah dai ya rufa mana asiri kar tache mu kwana a garin nan, wani dogon tsaki Aryan yaja kafin yace "wlh nima naji gaba ɗaya na tsani garin, da sauri DON ya juyo da kyau yana kallon Aryan from head to toe wani dogon numfashi taja tare da sauƙe ajiyar zuchiya, yayi shiri kamar mai nazarin wani abu "lfy kake kallona haka Aryan ya tambaya yana kawar da kai gefe "Aryan are U okey kuwa? Wai meyasa tun ɗazun ka keta wani fushi da ɓata rai ne?
Dawo da kallan sa Aryan yayi kan face ɗin DON ya ɗaure fuska sosai yace "wai ni prince wani irin iskanchin ne wan nan sai ka'rinƙa wani tambaya ta ina lfy ina lfy to am not okey haba dan Allah ni yarone, "yanzu nasake tabbatar wa tabbas akoi abun da ke damun ka daga magana sai fushi sai kache ba lfy ba "tsaki Aryan yaja a kule yace "to sai ka bincike ko wace chuta che ke damu naɗin ai, shiru DON yayi bai sake magana ba kuma bai dai na kallon face ɗin Aryan ba, ganin haka yasa Aryan juro kafarsa waje yana kokarin fata daga motar, da sauri DON ya rikoshi, "where are U going yayi tambayat still dai yana kallon face ɗin sa, wani dogon tsaki ya kuma ja kafin yace "wai dan Allah prince meyasa kakeson takura min ne, me namaka dan Allah ka kyaleni haba, ɗaure fuska sosai DON yayi yafara magana "saboda ina kaunarkar mana Aryan ka nitsu kadawo chikin tunanin'ka kabani hankalin ka bari'ma na maka wasu tambayoyi, kara ɓata fuska Aryan yayi yana kawar da kai gefe "me ya haɗaka da wan chan mutumin da ka buga har ya suma? Na biyu me ya fusata'ka chikin ɗan kankanin lokachin,bayan ni nasan baka sauri hawa haka, na uku meke damun ka, yau naga abubuwa dayawa a chikin kwayar idon ka, juyowa Aryan yayi da kyau ya rungumi DON yana faɗin "ban saniba my blood ban saniba wlh nima na rasa meke damuna kwata kwata gaba ɗaya sai in rinƙa ji kamar ba niba,ya karisa maganar chikin rau'nanniyar murya, hannu DON ya ɗora a saman bayan shi yana ɗan bubbuga shi a'hankali kamar karamin yaro yana faɗin "it's okay ya isa, nima nasan ba abun da kake ɓoyemin kuma babu wani abun da zaka iya ɓoyemin, kawai abunne yana bani mamaki gaba ɗaya ka sauya kuma nayi binchike a kan lafiyar ka baka da wata matsala duk wani binchiken daya dache nayi nayi, amma bawani abun dake da munka, inajin ba daɗi inganka hakan shiya nima abun yake damuna, ya karisa maganar yana raba jikin su, mayar da kai Aryan yayi ya kwantar a jikin kugerar ya lumshe ido yana mai ds numfashi, shiri DON yayi kamar mai tunani.
Slowly ya buɗe idonsa tare da ɗagowa daga jingina da yayi da jikin kujerar, a nitse a zuro kafarsa waje kafin yafito daga motan gaba ɗaya, sai daya fito ya juyo ya kalli DON yace "bari naje naji menene yasa Aunty babba ke kiran mu, batare daya jira yaji me DON zai che ba ya nufi chikin gidan, dan yasan DON ba tan kashi zai yiba, da Sallama ya shiga chikin gida daga ɗan baya ya tsaya yana faɗin "Aunty babba lfy kike neman mu, "lfy diyana zaka ɗauka ka kai min ita mota tayi barchine kuma bansan a tashe'ta dan kukan da ta sha yaka mata ta huta "shiru ya ɗanyi yana kallan face ɗin diyana yadda jinin ke zuba kaɗan kaɗan ga wajen ya kunbura sosai, nan take yaji wani ɓachin rai jiyake zuchiyar sa na tafasa sosai tunani yake anya idan nabar wan chan kazamin yaran haka bai chucheta dayawa ba kuwa, "Aryan lfy kuwa Aunty farida ta tambaya tana kallon fiskar'sa ɗauke kai yayi daga kallon diyana ya dawo da idan sa kan Aunty farida "ba komai Aunty babba ya bata amsa tare da nufar inda diyana ke kwanche hannu yasa a aljihun'sa ya chiro hanky ya duƙa a hankali yafara goge nata jinin, mamakine yakama su Ammi musamman Zahra shiru sukayi suna kallon ikon god, Aunty farida kam sai murmushi take tana adduar Allah yasa Aryan ya kamu da sin diyana dan ita har cikin zuchiyar ta tana kaunar diyana sosai
ganin diyana na ɗan motsi tana kokarin farkawa yasa Aryan chire hanky ɗin daga kan goshinta,ya zuba mata ido sosai yana kallon ɗan tsagun dake kan gerarta ta raba gerar gida biyu, bakaramin kyau gerar ta masa ba wani dogon numfashi yaja kafin ya miƙe ya tsaɓeta a kafaɗarsa yanufi waje da ita
gaba É—ayansu suka rufa masa baya Ammi tana faÉ—in "to habiba mun tafi idan da rabo sake haÉ—u Allah ya haÉ—a fuskokin mu idan kuma babu to Allah yabamu dachewa tana kai karshen maganar tayi waje, ita dai Inna ko ajikin ta sae murna take tasamu kuÉ—in zuwa wajen malam
Chikin mota Aryan ya kai diyana ya kwantar san nan ya dubi Zahra da hiyana dake tsaye a bayan sa yache "ku koma É—ayan motar chan ku barta a nan ita kaÉ—ai tun da barchi take, hannun hiyana Zahra ta kama suka nufi É—ayan motar, shi kuma ya juya ya nufi motar'su yadda ya bar DON haka ya dawo ya same'sa sai latse latsen waya yake, zama yayi a gefen sa ya kwantar da kansa a jikin kujerar motar yana kallon sama slowly ya lumshe manya manyan ash eyes nashi nan
"Ke zahra'u ina zaku je baga motar ku chan ba Ammi ta tambaya tana kallon su Zahra dake kokarin buɗe motar da yaya Aryan yace su dawo chikin ta tace "yaya Aryan yace mu dawo nan mu kyale diyana a chan tun da barchi take "ok to bari mu shiga gidan su bello, jin an ambachi sunan bello yasa Aryan ɗagowa tare da waro ido asukwa'ne, ɗaure fuska yayi sosai yafara magana "Ammi ki bari dai a kira bello yazo nan ya sameki ban yar da kuje gidan ba, sai lokachin DON ya ɗago green eyes nashi dan jin yadda Aryan yayi magana yasan ranshi a ɓache, zai yi magana sai ya jiyo Ammi na faɗin "aa Aryan ni ina mutunta mutanen garin mu dan na Aure jinin sarauta ba shi'zaisa na wulakanta mutane ba, innar bello ta girmeni sosai ita zanje zanje in gaisar, sai muyi magana da bello san nan ga bappa bello shima zan gai dashi, tana kai karshe maganar ta wuche tanufi gidan su bello da sauri Aunty Farida ta bi bayan'ta, Aryan kuwa kamar zai yi kuka saboda bakin chiki sai huchi yake,
wani iska mai zafi DON ya furzar daga bakinsa tare da juyo da green eyes nashi yana kallon Aryan calmly ya fara magana "kai me kake wani ɓata rai haka ae kaɗan ma ka gani in dai Ammi che Allah dai ya rufa mana asiri kar tache mu kwana a garin nan, wani dogon tsaki Aryan yaja kafin yace "wlh nima naji gaba ɗaya na tsani garin, da sauri DON ya juyo da kyau yana kallon Aryan from head to toe wani dogon numfashi taja tare da sauƙe ajiyar zuchiya, yayi shiri kamar mai nazarin wani abu "lfy kake kallona haka Aryan ya tambaya yana kawar da kai gefe "Aryan are U okey kuwa? Wai meyasa tun ɗazun ka keta wani fushi da ɓata rai ne?
Dawo da kallan sa Aryan yayi kan face ɗin DON ya ɗaure fuska sosai yace "wai ni prince wani irin iskanchin ne wan nan sai ka'rinƙa wani tambaya ta ina lfy ina lfy to am not okey haba dan Allah ni yarone, "yanzu nasake tabbatar wa tabbas akoi abun da ke damun ka daga magana sai fushi sai kache ba lfy ba "tsaki Aryan yaja a kule yace "to sai ka bincike ko wace chuta che ke damu naɗin ai, shiru DON yayi bai sake magana ba kuma bai dai na kallon face ɗin Aryan ba, ganin haka yasa Aryan juro kafarsa waje yana kokarin fata daga motar, da sauri DON ya rikoshi, "where are U going yayi tambayat still dai yana kallon face ɗin sa, wani dogon tsaki ya kuma ja kafin yace "wai dan Allah prince meyasa kakeson takura min ne, me namaka dan Allah ka kyaleni haba, ɗaure fuska sosai DON yayi yafara magana "saboda ina kaunarkar mana Aryan ka nitsu kadawo chikin tunanin'ka kabani hankalin ka bari'ma na maka wasu tambayoyi, kara ɓata fuska Aryan yayi yana kawar da kai gefe "me ya haɗaka da wan chan mutumin da ka buga har ya suma? Na biyu me ya fusata'ka chikin ɗan kankanin lokachin,bayan ni nasan baka sauri hawa haka, na uku meke damun ka, yau naga abubuwa dayawa a chikin kwayar idon ka, juyowa Aryan yayi da kyau ya rungumi DON yana faɗin "ban saniba my blood ban saniba wlh nima na rasa meke damuna kwata kwata gaba ɗaya sai in rinƙa ji kamar ba niba,ya karisa maganar chikin rau'nanniyar murya, hannu DON ya ɗora a saman bayan shi yana ɗan bubbuga shi a'hankali kamar karamin yaro yana faɗin "it's okay ya isa, nima nasan ba abun da kake ɓoyemin kuma babu wani abun da zaka iya ɓoyemin, kawai abunne yana bani mamaki gaba ɗaya ka sauya kuma nayi binchike a kan lafiyar ka baka da wata matsala duk wani binchiken daya dache nayi nayi, amma bawani abun dake da munka, inajin ba daɗi inganka hakan shiya nima abun yake damuna, ya karisa maganar yana raba jikin su, mayar da kai Aryan yayi ya kwantar a jikin kugerar ya lumshe ido yana mai ds numfashi, shiri DON yayi kamar mai tunani.