Sashe 47
Duk Karfin Izzata Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Lafayar da Aunty farida ta kawo musu ta ɗauko, Aunty farida da kanta ta ɗaura mata baƙaramin kyau tayiba ga kitso guda biyu a gaban goshita, kamar wata amarya ga lallenta ja da baki " wow my diyana kin haɗu iya haɗuwa yanzu muje wajen flowers ɗin garɗing muyi hotan koh zaifi kyau " to Aunty farida amma sai na ɗaukoh takalmi a ɗakin Ammi " ina takallamar dana kawo muku " aa shikam sai gobe zansa yanzu high heel nakeso " murmushi Aunty farida tayi tare da jan hannunta tana faɗin to muje " fitowa palon sukayi nan suka isko su Zahra suma sun sha kwalliya sosai sai dai su dukkansu hijabi suka'sa dan zuwa sallar idi " Aunty farida ina zakuje Zahra ta tambaya " hoto zamuje muyi a garding, ko zakuyine kuma " aa nikam banso chewar Zahra " to kufa tayi maganar tana nuna su lamrat "har suna haɗa baki wajen chewa aa bamusu " da kyar hiyana tamike dan sarawar da kanta ke mata tana faɗin Aunty farida muje kimana tare ni kam ina so " riko hannunta Aunty farida tayi dan yadda taga yanayinta kamar zata faɗi da kyarma take tafiya" a harabar gidan suka tsaya san nan Aunty farida tace my diyana kije ki ɗauko ta kalmar naki kinji, kiyi saurifa dan kinga hiyana bazata iya tsayuwa sosaiba " da sauri diyana ta juya tanufi bangaren Ammi " Shahram na ganin'su yazo wajen da sauri ya gaida Aunty farida san nan ya tambayeta ko fita zasuyi'ne ya kaisu " aa tace masa " juyawa yayi yakoma bakin gate " suna tsaye har diyana ta dawo kwas, kwas, kwas, take tafiya, a nitse take zuba takunta da yanga " daga nesa Aunty farida tafara ɗaukarta video sai faɗin wow take, sai da ta iso kusa dasu tukun nan Aunty farida ta tsai da video, suka nufi chikin garding ɗin " hotona sosai, tamusu a tare san nan tawa diyana ita kaɗai kala kala, bayan sun gamane suka nufi chikin gd Aunty farida na faɗin to my diyana sai kije ki ɗaukoh hijabinki muje masallachi koh " to diyana tace tare da wucewa ɓangaren Ammi " Aunty farida da hiyana kuma suka nufi ɓangaren Ummi
SAUDIA
Tsaye yake a gaban mirrow ɗaure da towel a kugunsa da alama wanka yafito, yana shafa mayukan'sa masu kanshi da tsada' bayan ya gamane ya gyara gashin kansa ya sake feshe jikinsa da turare mai kanshi da tsada, trolley'sa ya jawo ya buɗe ya ɗaukoh farar jallabiya, ya juya a jikinsa yayi kyau kamar balarabe,tsayuwa yayi a gaban mirrow yana kallan kansa, wayarsa dake kan gado tayi kara alamar kira yashigo, a hankali yake takawa kamar yana tsoran taka kasar ya isa gaban gadan,hannu yasa ya ɗauki wayar my blood ne ya bayyana a kan screen ɗin wayar, da sauri yayi picking call ɗin tare da manna wayar a kunnen'sa " hello " daga ɗayan ɓangaren DON yace jirginmu zai sauka 9:30 dai dai "ok by the i will be they " thanks ya faɗa tare da katse kiran' Aryan zai ajiye wayar ke nan yaji tasake kara alamar shigowar sako, ganin my lovely Aunty yasa ya buɗe sakon,
da sauri ya zauna a bakin gado tare ta kara waro ash eyes nashi a kan'wayar,Sosai yake kallan wayar kamar zai chinye, wow dole Aunty farida ki ruɗe irin wan nan kyau haka,yarinya kamar wata aljana, yayi maganar yana manna wayar a kirjinsa, jinake kamar jibi yamin nisa jinake tamkar ranakun tsawo suke karawa, kusan 10 mnt yana zaune yana surutai, san nan a hankali ya miƙe yanufi hanyar fita,wayar na manne a kirjin'sa
Kai tsaye ɗakin khalid ya nufa nan yasami Yusuf ma a chan dukkan'su sun shirya chikin fararen jallabiya bakaramin kyau sukayiba " muje koh lokachin sallama yakusa ae chewar Aryan" Khalid yace wai Aryan ina DON ne tun shekaran jiya nake tambayar'ka kakemin wani kauce kauce koh " nafaɗama'ka Khalid yana nan kawai yaje chikin madina ne " lallai Aryan to karyan ma bai dace da kaiba, baka sabayi'ba shiyasa ma dakayi yanzu, karyan bata zauna ba " dogon tsaki Aryan yaja tare da faɗin inkun gama kusameni a masallachi nayi gaba tun da naga baku da niyar tafi, yana gama faɗin hakan yayi waje " kallan Yusuf dake zaune ya zuba musu ido Khalid yayi"muje koh " hmmmm kasan'me Khalid wlh DON baya kasar nan wani lokachi sai Aryan yarinƙa magana kamar ba tare muka tasoba ina da tabbachin DON yana London zai wani chemana yana madina shi ko karyan ma bai iyaba " kaga Yusuf kafita maganar Aryan da DON kazo mutafi masallachi kar murasa sallah, yakai karshen maganar yana nufar hanyar fita " mikewa Yusuf yayi yabi bayan'sa " suna fita waje suka samu gaba ɗaya family sun haɗu amma banda Aryan " Khalid ina Aryan da Prince Ummi ta tambaya tana kallan fuskarsa " sunyi gaba Ummi " to muma ae sai muje koh dan kar lokachi yakure " tare suka jera dayake masallachi kusane da masaukin'su " suna isa suka rabu su Ammi sukayi ɓangaren mata su Abba kuma sukayi ɓangaren maza
Nigeria
Zaune suke a palon Ummi diyana yau baƙi ya buɗu ta tasa fruits a gaba sai chi take " hiyana na rike da littafin addu'oe tana karatu " lamrat na game a waya Zahra " amrat na kallo a wayar Aunty farida " Zahra kuwa ta kwanta ta tada kai da chinyar Aunty farida sai hira suke kamar saannin juna " da sallama Aunty Maryam ta shigo palon " Aunty farida ta amsa mata fuska ba yabo ba fallasa " zama tayi a saman sofa mai zaman mutun 1 tare da faɗin, ina wuni Aunty farida anyi sallah lfy " lfu lau ykk "lfy Alhadulillah ta faɗi hakan tana mikewa " inakuma zakije kitsaya muci abinchin rana tare mana tun da lokachin yayi chewar Aunty farida " aa bana buƙata a inda,na fitoma akoi abinchi dama dai kawai nabi dokar gd nanne nazo na gaisheki kuma namiki barka da sallah a matsayinki ta babba, SO no need na tsaya yin wani abun, tana gama faɗin hakan tayi waje " Allah ya shiryaki Maryam Allah yasa ki gane.. bata garisa maganar'ba sukaji diran manya manya motochi a gd " da fara'a Aunty farida ke faɗin oyoyo Aunty salma oyoyo Aunty mardiya" tun Aunty farida bata karisa magarba Zahra tamike a guje tayi waje, mikewa Aunty farida ma tayi tabi bayan Zahra suka bar su diyana a ɗakin " hiyana ta dubisu diyana" kukam bazakuje kumusu oyoyo bane " ni kam bazanjeba dan bansan'suba kilama halinsu irin na Aunty Maryam ne chewar diyana" lamrat da amrat ma sukache muma bazanjeba " baki hiyana ta taɓe tana kallansu zata yi magana sai gasu Aunty farida sun shigo" Aunty farida rike da hannun Aunty Salma "Aunty mardiya rike da hannun Zahra da wani baby boy mai kyau dashi mai kama da yaya khalid,saman sofa suka zauna " da sauri hiyana tafara ɗaga musu gaisuwa" wow Aunty farida wayan nan ƴa'ƴan larabawan fa kodai sune ƴaƴa Abba da ya faɗamin yasamu wasu ƴaƴa daga Allah Chewar Aunty salma " eh wlh salma sune " kai gaskiya bari Abba yadawo ya taimaka yabani wanchan da wan nan tayi maganar tana nuna hiyana da diyana " tab ae kuwa wayan nan yaran nan gani nan bari, inji Abba dan tun farkon zuwar'su nida mardiya mun roka ya hanamu " aa ae ni nace masa zanyi wlh har sai yabani " to Allah yaba da sa'a chewar Aunty farida " ameen Aunty salma ta amsa tare ta chewa ya su nanku ɗaya bayan ɗaya suka faɗa mata su nansu sai wow nice name kawai take faɗi " kutashi kuje kuyi wanka kuzo muchi abinchi " a tare Aunty mardiya da Aunty salma suka mike suka nufi dakinsu " inakuma zakuje Aunty farida ta jefo musu tambaya " ɗakinmu mana " wani ɗakin ae sai dai kuje ɓangaren Ammi dan kuwa ɗakinku yazama ɗakin Yan mata'na har sai randa Ammi ta dawo zasu barmuku ɗakin sukoma nasu " to ae danan da chan duk ɗayane badamuwa chewar Aunty mardiya tayi maganar tare da juyawa tanufi hanyar fita, bin bayanta Aunty salma ma tayi " Auta ki kiramin masu aiki suzo ku shirya mana abinchi ina zuwa mikewa tayi tanufi ɗakinta " Zahra kuma tasa hannu ta anshi wayar ta a hannun lamrat, tafara kiran layin binta, bugu binya ta ɗaya Zahra tabata umarni tazo ta shirya abinchi tana gama faɗin hakan ta katse kuran tamikawa lamrat wayar
SAUDIA
SAUDIA
Tsaye yake a gaban mirrow ɗaure da towel a kugunsa da alama wanka yafito, yana shafa mayukan'sa masu kanshi da tsada' bayan ya gamane ya gyara gashin kansa ya sake feshe jikinsa da turare mai kanshi da tsada, trolley'sa ya jawo ya buɗe ya ɗaukoh farar jallabiya, ya juya a jikinsa yayi kyau kamar balarabe,tsayuwa yayi a gaban mirrow yana kallan kansa, wayarsa dake kan gado tayi kara alamar kira yashigo, a hankali yake takawa kamar yana tsoran taka kasar ya isa gaban gadan,hannu yasa ya ɗauki wayar my blood ne ya bayyana a kan screen ɗin wayar, da sauri yayi picking call ɗin tare da manna wayar a kunnen'sa " hello " daga ɗayan ɓangaren DON yace jirginmu zai sauka 9:30 dai dai "ok by the i will be they " thanks ya faɗa tare da katse kiran' Aryan zai ajiye wayar ke nan yaji tasake kara alamar shigowar sako, ganin my lovely Aunty yasa ya buɗe sakon,
da sauri ya zauna a bakin gado tare ta kara waro ash eyes nashi a kan'wayar,Sosai yake kallan wayar kamar zai chinye, wow dole Aunty farida ki ruɗe irin wan nan kyau haka,yarinya kamar wata aljana, yayi maganar yana manna wayar a kirjinsa, jinake kamar jibi yamin nisa jinake tamkar ranakun tsawo suke karawa, kusan 10 mnt yana zaune yana surutai, san nan a hankali ya miƙe yanufi hanyar fita,wayar na manne a kirjin'sa
Kai tsaye ɗakin khalid ya nufa nan yasami Yusuf ma a chan dukkan'su sun shirya chikin fararen jallabiya bakaramin kyau sukayiba " muje koh lokachin sallama yakusa ae chewar Aryan" Khalid yace wai Aryan ina DON ne tun shekaran jiya nake tambayar'ka kakemin wani kauce kauce koh " nafaɗama'ka Khalid yana nan kawai yaje chikin madina ne " lallai Aryan to karyan ma bai dace da kaiba, baka sabayi'ba shiyasa ma dakayi yanzu, karyan bata zauna ba " dogon tsaki Aryan yaja tare da faɗin inkun gama kusameni a masallachi nayi gaba tun da naga baku da niyar tafi, yana gama faɗin hakan yayi waje " kallan Yusuf dake zaune ya zuba musu ido Khalid yayi"muje koh " hmmmm kasan'me Khalid wlh DON baya kasar nan wani lokachi sai Aryan yarinƙa magana kamar ba tare muka tasoba ina da tabbachin DON yana London zai wani chemana yana madina shi ko karyan ma bai iyaba " kaga Yusuf kafita maganar Aryan da DON kazo mutafi masallachi kar murasa sallah, yakai karshen maganar yana nufar hanyar fita " mikewa Yusuf yayi yabi bayan'sa " suna fita waje suka samu gaba ɗaya family sun haɗu amma banda Aryan " Khalid ina Aryan da Prince Ummi ta tambaya tana kallan fuskarsa " sunyi gaba Ummi " to muma ae sai muje koh dan kar lokachi yakure " tare suka jera dayake masallachi kusane da masaukin'su " suna isa suka rabu su Ammi sukayi ɓangaren mata su Abba kuma sukayi ɓangaren maza
Nigeria
Zaune suke a palon Ummi diyana yau baƙi ya buɗu ta tasa fruits a gaba sai chi take " hiyana na rike da littafin addu'oe tana karatu " lamrat na game a waya Zahra " amrat na kallo a wayar Aunty farida " Zahra kuwa ta kwanta ta tada kai da chinyar Aunty farida sai hira suke kamar saannin juna " da sallama Aunty Maryam ta shigo palon " Aunty farida ta amsa mata fuska ba yabo ba fallasa " zama tayi a saman sofa mai zaman mutun 1 tare da faɗin, ina wuni Aunty farida anyi sallah lfy " lfu lau ykk "lfy Alhadulillah ta faɗi hakan tana mikewa " inakuma zakije kitsaya muci abinchin rana tare mana tun da lokachin yayi chewar Aunty farida " aa bana buƙata a inda,na fitoma akoi abinchi dama dai kawai nabi dokar gd nanne nazo na gaisheki kuma namiki barka da sallah a matsayinki ta babba, SO no need na tsaya yin wani abun, tana gama faɗin hakan tayi waje " Allah ya shiryaki Maryam Allah yasa ki gane.. bata garisa maganar'ba sukaji diran manya manya motochi a gd " da fara'a Aunty farida ke faɗin oyoyo Aunty salma oyoyo Aunty mardiya" tun Aunty farida bata karisa magarba Zahra tamike a guje tayi waje, mikewa Aunty farida ma tayi tabi bayan Zahra suka bar su diyana a ɗakin " hiyana ta dubisu diyana" kukam bazakuje kumusu oyoyo bane " ni kam bazanjeba dan bansan'suba kilama halinsu irin na Aunty Maryam ne chewar diyana" lamrat da amrat ma sukache muma bazanjeba " baki hiyana ta taɓe tana kallansu zata yi magana sai gasu Aunty farida sun shigo" Aunty farida rike da hannun Aunty Salma "Aunty mardiya rike da hannun Zahra da wani baby boy mai kyau dashi mai kama da yaya khalid,saman sofa suka zauna " da sauri hiyana tafara ɗaga musu gaisuwa" wow Aunty farida wayan nan ƴa'ƴan larabawan fa kodai sune ƴaƴa Abba da ya faɗamin yasamu wasu ƴaƴa daga Allah Chewar Aunty salma " eh wlh salma sune " kai gaskiya bari Abba yadawo ya taimaka yabani wanchan da wan nan tayi maganar tana nuna hiyana da diyana " tab ae kuwa wayan nan yaran nan gani nan bari, inji Abba dan tun farkon zuwar'su nida mardiya mun roka ya hanamu " aa ae ni nace masa zanyi wlh har sai yabani " to Allah yaba da sa'a chewar Aunty farida " ameen Aunty salma ta amsa tare ta chewa ya su nanku ɗaya bayan ɗaya suka faɗa mata su nansu sai wow nice name kawai take faɗi " kutashi kuje kuyi wanka kuzo muchi abinchi " a tare Aunty mardiya da Aunty salma suka mike suka nufi dakinsu " inakuma zakuje Aunty farida ta jefo musu tambaya " ɗakinmu mana " wani ɗakin ae sai dai kuje ɓangaren Ammi dan kuwa ɗakinku yazama ɗakin Yan mata'na har sai randa Ammi ta dawo zasu barmuku ɗakin sukoma nasu " to ae danan da chan duk ɗayane badamuwa chewar Aunty mardiya tayi maganar tare da juyawa tanufi hanyar fita, bin bayanta Aunty salma ma tayi " Auta ki kiramin masu aiki suzo ku shirya mana abinchi ina zuwa mikewa tayi tanufi ɗakinta " Zahra kuma tasa hannu ta anshi wayar ta a hannun lamrat, tafara kiran layin binta, bugu binya ta ɗaya Zahra tabata umarni tazo ta shirya abinchi tana gama faɗin hakan ta katse kuran tamikawa lamrat wayar
SAUDIA