Sashe 96
Luu Luu Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shi kansa bobbo muhammad dawud bai sake gasgata yadda sultane ya dauki girman al'amarin ba sai da baqi suka iso daga agadez. Aqalla mutum biyar dukkaninsu saboda halartar daurin auren da kuma sauke umra. Sun hadu da sarkin nigeria daya kasance amini na sosai ga sarki sultane.....wanda a take ya baiwa muhammad sunusi lamido sunusi waliccin daura auren da zaa daura din bayan kammala sallar juma'a a masallacin manzan Allah.
Sarkin Cameron Gabon da ghana dukkaninsu suna hade a gurin,wanda kusan ibadar umara ce ta kaisu abun kuma yazo a daidai. A gefe ga sarakunan Ethiopia din da motii ya aiko wakilci,abun ya zama na SARAKAI kawai.....sarauta kawai ke magana.
A babban hotel na five-star hotel dake dab da haramin madeena sukayi masauki dukkaninsu. Royal suit dake dauke da dakunan alfarma. Cikin babban parlor din da yake dashi,ana raha da hira irin ta manya.....hira irin ta sarakai hira irin ta tsaffin abokai,an saje gaba daya harma da wanda ba'asan juna ba.
Shiga ce ta alfarma jikin kowannensu,sutura dake nuna zallar sarauta da kashe ido,sassanyan qamshin turarukan da zai nuna maka manyan mutanene kawai a gurin,masu ji da ilimi dattako mulki dama sarauta din gaba daya.
A nutse sultane yabar gurin yana fita zuwa private balcony din da suit din yake dashi,ya ciro wayarsa yana laluben nannie.
*AGADEZ*
Tun a daren jiya da sultane ya gaya mata abinda ya yanke da yadda komai ya gudana tsakaninsa da haisam ta kasa bacci. Ta rasa da wanda zatayi maganan,don ya umarceta dayin shuru har zuwa sanda komai zai tabbata. Yace don wannan din HUKUNCINSA Ne baya buqatar wani gyara ra'ayi tsaiko ko dakatarwa.....koda kuwa daga bakin AKHNAN dinne.
Tayi imanin koda morsa safiyya itama bata sani ba.....ta tabbatar inda ta sani tabbas zata ganta tazo gareta.....zata ganta tazo gareta don kawai ta fadi mata.
Murmushi nannie ta saki,haka kawai takejin wani farinciki da nishadi da batasan na meye ba,haka kawai takejin wani abu me dadi yana ratsa zuciyarta tun safiyar ranar. Abu daya tayi shine ta kira aisa kan tanason ganinta a yau juma'a,tace tabar kome takeyi ta iso agadez kafin sha biyu na rana,ta siya ticket ta biyo jirgi. Ta san tabbas sai an samu tashin qura,so dole Akhnan din tana buqatar su aisa din a gefanta. Aisa din taso bata uzurin matsalan da company yake ciki da kuma ganin cewa kwana nawa duka duka da komawarta amma nannie bata tsaya sauraren wannan ba.
Idan ta tuna da waye sheikh muhammad haisam din,sai taji tabbas ne ya dace.....ya cancanta........an ajiiye qwarya a gurbinta.
Tana kammala sallar walaha qarfe goma da rabi na safe kiran sultane din dan uwanta shaqiqi ya shigo mata.
Da cikakkiyar sallama,muryarsa da tata dukka wani irin wasai suka amsa da junansu.
"Imam da wazeer dukka sun qaraso ko?" Kai sultane ya gyada.
"Dukkaninsu muna tare,nan da mintuna talatin zamu wuce masallaci in sha Allah......"
"Allah ya tabbatar da alkhairi,yasa wannan din ya zama sanadin zuwan qarshe duk wani damuwa tata da gyaruwar komai".
"Ameen ya hayyu ya qayyumu" Ya amsa mata sannan ya dora.
"Na gode......fatima.....inaso Akhnan ta shaida d'aurin aurenta da idanunta,bawai don ban ban isa bane....aah.....inaso ta samu yaqini da tabbaci har cikin jinin jikinta......inaso ya zama rubutacce cikin idanunta da zuciyarta cewa ita din mallakin sheikh Muhammad haisam ce ta har abada......ki shaidawa morsa safiyya,ki shaidawa zaituna,ku isa sashenta,zan kiraki ko kuma ita na kirata,ina buqatar ki ajiye mata video call din a gabanta don ta shaida komai" Kai nannie ta gyada a hankali. Har ranta taji hakan yayi,hakan kuma zai sauqaqa musu komai.....zai sauqaqa musu wani bayani na gamsar da ita faruwar komai.
Basu jima ba suka yanke kiran,ta miqe a nutse ta sanya aka nemo mata aisa da shehnaz......sannan tayi tattaki zuwa sashen morsa safiyya da kanta,bayan an tabbatar mata mammina din bata gidan,ta fita tunda safe duba marasa lafiya gami da basu tallafi,kaman yadda ta saba tana yi lokaci lokaci.
Ta samu morsa safiyya din da baqi,saidai tana kan sallamarsu sanda ta shigo,don haka ta samu guri ta zauna tana monitoring yadda morsa safiyya din zataji da labarin. Yanayinta yana burgeta,komai zatayi na kyauta sadaka ko kyautatawa tanayin abinta ne a qunshe cikin sashenta,ba tare da kowa ya sani ba sai wanda akayi abun dominsa wato Allah da kuma shi wanda aka taimakawa din. Wani irin yabo take samu a zukatan al'ummar agadez,wanda ba kowa yasan dashi ba,wani irin matsayi na yadda take lullube asirin ne neman taimako,ta taimaka da dukkanin iyawarta ba tare data fallasa asiri ko ta bayyanawa duniya kalar buqatar ka ba.
"Saqon alkhairi nake tafe dashi" Nannie ta fadi tana murmushi idanunta akan morsa safiyya.
Murmushi ta saki itama.....bataji wani tashin hankali ko d'arrr ba,don mafarkin da tayi daren jiya har yau yanzunnan shine a ranta. Dalilin daya sanyata fidda sadaka me yawa kenan a safiyar juma'ar yau ta bayar,duk da dama ta saba,halinta ne kuma dabi'arta ce.
A daren jiyan taga safeena cikin wani kyakkyawan yanayi,cikin farinciki tarin walwala da annashuwa,cikin taron wasu mutane dake da kyakkyawan shiga.
Sunyi hira me yawa amma bata iya tuna komai da sukace,abu daya ta iya riqewa a kanta.
"Na gode safiyyah.....ina cikin farinciki sosai yau,kinga kowa ma yana tayani murna?.....ki gaidamin khadeeja,ina kewarta,duk dadai tana kawomin ziyara ma". Maganan ya tsaya mata sosai a rai,saidai hankalinta be tashi ba,saboda koma meye tasan alkhairi ne. Mafarki mamaci yana cikin farinciki da taron jama'ar da suke cikin kyakkyawan kamala da siffa alkhairi ne ta sani.....saidai maganan khadeeja daya tsaya mata arai,don ko bayan ta farka a wannan mafarkin mafarkin khadeeja din tayi,saidai ita din daga nesa suka hango juna,sunata yiwa juna murmushi a wani guri da suka saba haduwa a shekarun quruciyarsu suyita wasa,har sai falmata ko bilkeesu maman khadeeja din ta sanya bayi sun daukosu. Idanunta akan khadeeja sai kuma taga ya juya ta shige wani guri,ta bita da sauri amma bata ganta ba,tana tsaye taji ana jan hannunta zuwa hanyar,batasan waye yake jan nata ba kiran sallar asuba ya farkar da ita.
"Allah yasa muji alkhairi" Safiyya ta fada tana zama gefan nannie.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Alkhairi ne safiyya.....don kuwa a wannan juma'ar sultane ya yanke shawarar daura auren diyarmu Akhnan da sheikh haisam a masallacin madeena" Idanu morsa safiyya ta kulle gam gam,wai tanaso ta tabbatar da cewa mafarki take ko idanu biyu ne?.
Dama sultane yayi accepting maganar yayi mata shuru kamar bai gamsu ba?,dama sultane ya gamsu da abinda ta fada amma yayi bakam kamar bai gamsu ba?.
Bata kai ga bude idanunta ba ruwan hawaye suka silmiyo mata.
"Kuka safiyya?.....baki ganin gurin akwai hadimai?" Nannie tayi saurin fada tana riqe hannunta. Idanun ta bude murmushi yana mamaye fuskarta.
"Duk wanda ya yarda da Allah bazai taba tozarta ba......duk wanda ya damqa amanarsa a hannun Allah ubangiji bazai taba cin wannan amanar ba.....ubangiji ba maciyin amanar bayinsa bane.......sai yanxu na sake tuna maganan da mukayi jiya safeena a mafarki.....wadannan kalaman tayita maimaitamin.....kana mace ko kana raye muddin zaka bawa Allah amanar rayuwarka dama amanar abinda ka mallaka....lallai ne Allah xai cika wannan amanar musamman ga zukatan da suka miqa wuya ga Allah.....ba kokwanto.....ba shakka......ba munana zato.....nannie,ko a yau na mutu burina ya cika.....nasan gudar halittar data ragewa safeena da qarfin ikon Allah ta kubuta.....ta kuma tsira" Morsa safiyya ta fadi hawayenta suna qaruwa tana kuma riqr da hannun nannie sosai.
Dubanta sosai nannie takeyi,ta gane zancanta,amma bata fahimci maganarta ta qarshe me take nufi ba,amma farincikin dake ranta,dama abinda yake gabanta ya shafe komai,ya shafe tsayawa sauraro ko neman fashin baqi.
"Zaki iya shiryawa muje gareta?,don sultane yana son ta shaida komai a idanunta" Murmushin nan yana kwance saman fuskarta ta zame hannunta daga cikin na nannie.
"Banaso naci gaba da bata alaqata da d'iyata.....bayyanata a yanzun a gurin bazai bata daman kwantar da hankalinta ta fahimci abinda akeso ta kalla ba.....zan shigo daga baya....sanda komai ya gama bayyana a idanunta....inanan tafe koda zata gutsiremin kai. Kome akhnan zataji a kaina tuwo sunansa bazai taba canzawa ba....". Kai Nannie ta gyada tana miqewa a hankali,ita kanta tana jin wani iri,tana jin ba dadi na yadda har yanzu alaqa taqiyin kyau.....taqi daidaituwa tsakanin morsa safiyya da akhnan din,duk kuwa da cewa a gabanta ta girma.....a gabanta ta zama mutum,bawai baqin juna bane ga rayuwar kowannensu.
*AKHNAN*
Cikin lafiyayyen daya daga cikin bedroom dinta cikin bedrooms din da take dasu daban daban har guda uku take kwance. Bedroom ne dake dauke da wani irin weather me sanyi da dadi.....bedroom din da tattausan qamshin turarukan icce dana ruwa da tsirrai na kamfanin INCENSE BY KABO DAUGHTER 0803 211 9803 ya kama dukkan wani curtain duvet bedsheets dama towels harda lallausan Chinese Carpet dake malale tsakiyar dakin. Hatta da pillows dinta qamshin ya kamashi sosai,batasan da hakan bama sai a kwanakin nan data koma kwana a dakin,don tabar kwana sauran bedrooms din,saboda dukkaninsu ba wanda bai bata bad memories ba.
Tsakiyar lafiyayyen royal bed din take kwance rub da ciki,ta toshe kunnuwanta dukka biyun da earpiece tana sauraren waqar nan tata ta love story.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[2/13, 21:28] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 85*
Ta love story. Sanye take da qananun kaya.....Palazzo ne a jikinta da kuma crop top wadda hakan ya bawa plate tummy dinta bayyana sosai kaman zai hade da bayanta,kamar bata zubawa cikin nata wani abu me suna abinci a cikinsa. Gashinnan nata na asalin BUZAYE me tsahon da ya sauka har kusa da mazaunanta ya baje saman pillow din data dora kanta akai,wani kuma ya sauko a sashe da sashen fuskarta,har yana neman tsone mata idanu,lokaci lokaci tana sanya hannunta tana maqale shi a bayan kunnenta.
Sarkin Cameron Gabon da ghana dukkaninsu suna hade a gurin,wanda kusan ibadar umara ce ta kaisu abun kuma yazo a daidai. A gefe ga sarakunan Ethiopia din da motii ya aiko wakilci,abun ya zama na SARAKAI kawai.....sarauta kawai ke magana.
A babban hotel na five-star hotel dake dab da haramin madeena sukayi masauki dukkaninsu. Royal suit dake dauke da dakunan alfarma. Cikin babban parlor din da yake dashi,ana raha da hira irin ta manya.....hira irin ta sarakai hira irin ta tsaffin abokai,an saje gaba daya harma da wanda ba'asan juna ba.
Shiga ce ta alfarma jikin kowannensu,sutura dake nuna zallar sarauta da kashe ido,sassanyan qamshin turarukan da zai nuna maka manyan mutanene kawai a gurin,masu ji da ilimi dattako mulki dama sarauta din gaba daya.
A nutse sultane yabar gurin yana fita zuwa private balcony din da suit din yake dashi,ya ciro wayarsa yana laluben nannie.
*AGADEZ*
Tun a daren jiya da sultane ya gaya mata abinda ya yanke da yadda komai ya gudana tsakaninsa da haisam ta kasa bacci. Ta rasa da wanda zatayi maganan,don ya umarceta dayin shuru har zuwa sanda komai zai tabbata. Yace don wannan din HUKUNCINSA Ne baya buqatar wani gyara ra'ayi tsaiko ko dakatarwa.....koda kuwa daga bakin AKHNAN dinne.
Tayi imanin koda morsa safiyya itama bata sani ba.....ta tabbatar inda ta sani tabbas zata ganta tazo gareta.....zata ganta tazo gareta don kawai ta fadi mata.
Murmushi nannie ta saki,haka kawai takejin wani farinciki da nishadi da batasan na meye ba,haka kawai takejin wani abu me dadi yana ratsa zuciyarta tun safiyar ranar. Abu daya tayi shine ta kira aisa kan tanason ganinta a yau juma'a,tace tabar kome takeyi ta iso agadez kafin sha biyu na rana,ta siya ticket ta biyo jirgi. Ta san tabbas sai an samu tashin qura,so dole Akhnan din tana buqatar su aisa din a gefanta. Aisa din taso bata uzurin matsalan da company yake ciki da kuma ganin cewa kwana nawa duka duka da komawarta amma nannie bata tsaya sauraren wannan ba.
Idan ta tuna da waye sheikh muhammad haisam din,sai taji tabbas ne ya dace.....ya cancanta........an ajiiye qwarya a gurbinta.
Tana kammala sallar walaha qarfe goma da rabi na safe kiran sultane din dan uwanta shaqiqi ya shigo mata.
Da cikakkiyar sallama,muryarsa da tata dukka wani irin wasai suka amsa da junansu.
"Imam da wazeer dukka sun qaraso ko?" Kai sultane ya gyada.
"Dukkaninsu muna tare,nan da mintuna talatin zamu wuce masallaci in sha Allah......"
"Allah ya tabbatar da alkhairi,yasa wannan din ya zama sanadin zuwan qarshe duk wani damuwa tata da gyaruwar komai".
"Ameen ya hayyu ya qayyumu" Ya amsa mata sannan ya dora.
"Na gode......fatima.....inaso Akhnan ta shaida d'aurin aurenta da idanunta,bawai don ban ban isa bane....aah.....inaso ta samu yaqini da tabbaci har cikin jinin jikinta......inaso ya zama rubutacce cikin idanunta da zuciyarta cewa ita din mallakin sheikh Muhammad haisam ce ta har abada......ki shaidawa morsa safiyya,ki shaidawa zaituna,ku isa sashenta,zan kiraki ko kuma ita na kirata,ina buqatar ki ajiye mata video call din a gabanta don ta shaida komai" Kai nannie ta gyada a hankali. Har ranta taji hakan yayi,hakan kuma zai sauqaqa musu komai.....zai sauqaqa musu wani bayani na gamsar da ita faruwar komai.
Basu jima ba suka yanke kiran,ta miqe a nutse ta sanya aka nemo mata aisa da shehnaz......sannan tayi tattaki zuwa sashen morsa safiyya da kanta,bayan an tabbatar mata mammina din bata gidan,ta fita tunda safe duba marasa lafiya gami da basu tallafi,kaman yadda ta saba tana yi lokaci lokaci.
Ta samu morsa safiyya din da baqi,saidai tana kan sallamarsu sanda ta shigo,don haka ta samu guri ta zauna tana monitoring yadda morsa safiyya din zataji da labarin. Yanayinta yana burgeta,komai zatayi na kyauta sadaka ko kyautatawa tanayin abinta ne a qunshe cikin sashenta,ba tare da kowa ya sani ba sai wanda akayi abun dominsa wato Allah da kuma shi wanda aka taimakawa din. Wani irin yabo take samu a zukatan al'ummar agadez,wanda ba kowa yasan dashi ba,wani irin matsayi na yadda take lullube asirin ne neman taimako,ta taimaka da dukkanin iyawarta ba tare data fallasa asiri ko ta bayyanawa duniya kalar buqatar ka ba.
"Saqon alkhairi nake tafe dashi" Nannie ta fadi tana murmushi idanunta akan morsa safiyya.
Murmushi ta saki itama.....bataji wani tashin hankali ko d'arrr ba,don mafarkin da tayi daren jiya har yau yanzunnan shine a ranta. Dalilin daya sanyata fidda sadaka me yawa kenan a safiyar juma'ar yau ta bayar,duk da dama ta saba,halinta ne kuma dabi'arta ce.
A daren jiyan taga safeena cikin wani kyakkyawan yanayi,cikin farinciki tarin walwala da annashuwa,cikin taron wasu mutane dake da kyakkyawan shiga.
Sunyi hira me yawa amma bata iya tuna komai da sukace,abu daya ta iya riqewa a kanta.
"Na gode safiyyah.....ina cikin farinciki sosai yau,kinga kowa ma yana tayani murna?.....ki gaidamin khadeeja,ina kewarta,duk dadai tana kawomin ziyara ma". Maganan ya tsaya mata sosai a rai,saidai hankalinta be tashi ba,saboda koma meye tasan alkhairi ne. Mafarki mamaci yana cikin farinciki da taron jama'ar da suke cikin kyakkyawan kamala da siffa alkhairi ne ta sani.....saidai maganan khadeeja daya tsaya mata arai,don ko bayan ta farka a wannan mafarkin mafarkin khadeeja din tayi,saidai ita din daga nesa suka hango juna,sunata yiwa juna murmushi a wani guri da suka saba haduwa a shekarun quruciyarsu suyita wasa,har sai falmata ko bilkeesu maman khadeeja din ta sanya bayi sun daukosu. Idanunta akan khadeeja sai kuma taga ya juya ta shige wani guri,ta bita da sauri amma bata ganta ba,tana tsaye taji ana jan hannunta zuwa hanyar,batasan waye yake jan nata ba kiran sallar asuba ya farkar da ita.
"Allah yasa muji alkhairi" Safiyya ta fada tana zama gefan nannie.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Alkhairi ne safiyya.....don kuwa a wannan juma'ar sultane ya yanke shawarar daura auren diyarmu Akhnan da sheikh haisam a masallacin madeena" Idanu morsa safiyya ta kulle gam gam,wai tanaso ta tabbatar da cewa mafarki take ko idanu biyu ne?.
Dama sultane yayi accepting maganar yayi mata shuru kamar bai gamsu ba?,dama sultane ya gamsu da abinda ta fada amma yayi bakam kamar bai gamsu ba?.
Bata kai ga bude idanunta ba ruwan hawaye suka silmiyo mata.
"Kuka safiyya?.....baki ganin gurin akwai hadimai?" Nannie tayi saurin fada tana riqe hannunta. Idanun ta bude murmushi yana mamaye fuskarta.
"Duk wanda ya yarda da Allah bazai taba tozarta ba......duk wanda ya damqa amanarsa a hannun Allah ubangiji bazai taba cin wannan amanar ba.....ubangiji ba maciyin amanar bayinsa bane.......sai yanxu na sake tuna maganan da mukayi jiya safeena a mafarki.....wadannan kalaman tayita maimaitamin.....kana mace ko kana raye muddin zaka bawa Allah amanar rayuwarka dama amanar abinda ka mallaka....lallai ne Allah xai cika wannan amanar musamman ga zukatan da suka miqa wuya ga Allah.....ba kokwanto.....ba shakka......ba munana zato.....nannie,ko a yau na mutu burina ya cika.....nasan gudar halittar data ragewa safeena da qarfin ikon Allah ta kubuta.....ta kuma tsira" Morsa safiyya ta fadi hawayenta suna qaruwa tana kuma riqr da hannun nannie sosai.
Dubanta sosai nannie takeyi,ta gane zancanta,amma bata fahimci maganarta ta qarshe me take nufi ba,amma farincikin dake ranta,dama abinda yake gabanta ya shafe komai,ya shafe tsayawa sauraro ko neman fashin baqi.
"Zaki iya shiryawa muje gareta?,don sultane yana son ta shaida komai a idanunta" Murmushin nan yana kwance saman fuskarta ta zame hannunta daga cikin na nannie.
"Banaso naci gaba da bata alaqata da d'iyata.....bayyanata a yanzun a gurin bazai bata daman kwantar da hankalinta ta fahimci abinda akeso ta kalla ba.....zan shigo daga baya....sanda komai ya gama bayyana a idanunta....inanan tafe koda zata gutsiremin kai. Kome akhnan zataji a kaina tuwo sunansa bazai taba canzawa ba....". Kai Nannie ta gyada tana miqewa a hankali,ita kanta tana jin wani iri,tana jin ba dadi na yadda har yanzu alaqa taqiyin kyau.....taqi daidaituwa tsakanin morsa safiyya da akhnan din,duk kuwa da cewa a gabanta ta girma.....a gabanta ta zama mutum,bawai baqin juna bane ga rayuwar kowannensu.
*AKHNAN*
Cikin lafiyayyen daya daga cikin bedroom dinta cikin bedrooms din da take dasu daban daban har guda uku take kwance. Bedroom ne dake dauke da wani irin weather me sanyi da dadi.....bedroom din da tattausan qamshin turarukan icce dana ruwa da tsirrai na kamfanin INCENSE BY KABO DAUGHTER 0803 211 9803 ya kama dukkan wani curtain duvet bedsheets dama towels harda lallausan Chinese Carpet dake malale tsakiyar dakin. Hatta da pillows dinta qamshin ya kamashi sosai,batasan da hakan bama sai a kwanakin nan data koma kwana a dakin,don tabar kwana sauran bedrooms din,saboda dukkaninsu ba wanda bai bata bad memories ba.
Tsakiyar lafiyayyen royal bed din take kwance rub da ciki,ta toshe kunnuwanta dukka biyun da earpiece tana sauraren waqar nan tata ta love story.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[2/13, 21:28] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 85*
Ta love story. Sanye take da qananun kaya.....Palazzo ne a jikinta da kuma crop top wadda hakan ya bawa plate tummy dinta bayyana sosai kaman zai hade da bayanta,kamar bata zubawa cikin nata wani abu me suna abinci a cikinsa. Gashinnan nata na asalin BUZAYE me tsahon da ya sauka har kusa da mazaunanta ya baje saman pillow din data dora kanta akai,wani kuma ya sauko a sashe da sashen fuskarta,har yana neman tsone mata idanu,lokaci lokaci tana sanya hannunta tana maqale shi a bayan kunnenta.