Sashe 37
Luu Luu Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Da farko dole zan gargadi sheikh haisam don yasan iya matsayin da yake tunanin ya taka kada ya rudeshi......na biyu zaki gana da angonki almaz......."
"Babu buqatar hakan mammina......bana buqatar ganinsa,ya zauna a inda yake,na zauna a inda nake".
" Zaki ganshi biftu dole.....dole zaki ganshi,ko kinaso duniya ta karanci cewa almaz zabina ne ba zabinki ba?" Ta fadi da 'yar fusata a muryarta,fusatar data sanya akhnan maida hankalinta jikinta.
"Na soma gajiya da musunki biftu......na fara tunanin nan gaba kadan zaki daina yarda duk wata shawarata" Ta fada cikin bacin rai tana gwada miqewa,saidai akhnan din ta kamota abinda ya sake maidata ya zaunar da ita kenan.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Kiyi haquri" Taji muryar akhnan din ta fita da wani irin sanyi. Wani farinciki ya saukar mata,don kuwa wannan kalmar wata kalma ca da bata tunanin ko sultane yana yawan jinta a bakin akhnan din. Kalma ce da tafi kowacce kalma wuyar furtawa a bakinta baya ga kalmar INA SONKA/KI.
Muryarta ta sasasauta,saidai har yanzu bata saki fuskarta ba.
"Aure zakiyi a idanun duniya irin auren da kowacce yarinya 'yar gata takeyi,aure zakiyi da dole idan kinaso ya saje da auren gaske sai anyi dukkan wani abu da aka saba gani......indai kinaso a barki da sa'ido dabin qwaqwqwafi......a barki kiyi rayuwarki kalar wadda kika tsara kike muradi.......koma lalacewar auren 'yar sultane a zuciyarki sunansa dai BIKIN AURE,dole a komai baki akwai GIRMA a komai naki akwai MARTABA a komai naki akwai DARAJA akwai MULKI. Koda bikin binne gawa ne dole naki yasha banbam dana kowa. Biki nakeso muyi da zaya bar tarihin da bazai gogu ba,biki nakeso ayi irin wanda ba'a taba yin kwatankwacinsa ba tunda aka kafa qasar agadez......biki nakeso ayi da labarinsa zai zagaye nahiyar africa gaba daya......bikin da za'a jima ana labarinsa.......bikin da bazai goge a bakuna da zukatan al'umma ba komai tsahon zamani". Saita dakata tana gwargwada adadin yadda maganan ya shigi akhnan din.
Numfashi take saukewa a hankali,tana jin wannan girman izzar da martabar suna saukar mata. Izzar da tuntuni ina ta qara qarfinta cikin jininta da dukka fitar numfashinta.
Wadannan kyawawan blue eyes din nata ta daga tana duban mammina dasu,tana jin dukka yarda da aminci da abinda ta gaya mata.
"Me ya kamata ayi?" Murmushi mammina ta sake,tana gyara zamanta cikin jin dadi tana dubanta.
*HAISAM*
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[1/20, 20:09] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 33*
MACE TA GARI aljannar duniyar namiji ce,tasan wannan,shi yasa koda yaushe bata gajiya da yiwa yaranta maza da mata addu'ar dacewa da aboka rayuwa,shi yasa kuma kullum hankalinta yake karkata kan saamee. Tana ganin tasan komai kan haisam,tana ganin kamar zata iya jure komai,yanayinsa attitude nasa da komai ma,to amma sai bata bari zuciyarta tayi mata zabi ba,ta barwa Allah yayi wannan zabin da duk wadda ya dace a sanda ya dace koda saamee dince.
*NOTE~Qalubale gareki uwa,kinga tun a zamanin nan,samun miji na gari,da mace ta gari yana wahala,ina ga zamanin 'ya'yanki?,tun yanzu da basu da hankali ya dace ki tsaya musu da wannan addu'ar,suma ki koya musu yinta tun basusan tsadar abinda suke roqa a gurin Allah ba. Bayan miji na gari da zai sauke mata kowanne haqqi da Allah ya dora masa,ki roqa mata personally mijin da zaiyi tarayya da ita cikin damuwarta,walwalarta da baqincikinta,samunta da rashinta,wanda Allah zai jarabceshi da tsaftatacciyar soyayyarta,soyayyar da zata sanya ya zama ABOKIN RAYUWA na gaske,MIJIBANCIN na gaske,ba wanda zai sauke iya haqqoqinsa din kawai ba kuma shikenan,can cikin rayuwarta tana jinta empty......tana jin loneliness,Alla ya datar mana dasu.*
"Ina buqatar qarin sani akan iyalin ajani" Ya furta da yaren oromo. Shuru ya ratsa tsakaninsu sannan nanay ta gyara zamanta.
"Matansa biyu ne......duk da ana rad'e rad'in ya auri wata matar a boye,wanda ba kowa ne ya santa ba,sa'annan ma ba'a kai ga tarewa ba ajalinsa ya riskeshi,so ba wanda zaice ga fuskarta ko gata,saidai wataqila cikin makusantan abokansa na qut da qut. Shahararren dan kasuwa ne na duka duniya gaba daya,harqallar kasuwancinsa tafi tsakanin sarakuna na qasashe da attajirai,don yana kawo duk wasu kaya na alfarma da zai sanya gidan sarauta ya amsa sunanshi. Matarsa ta farko yaranta biyar,hudu mata namiji guda daya ka sanshi basai na gaya maka ba,tunda shike tsaye tsahon shekarun bayan daya mallaki hankalinsa don binciko wadanda sukayi kisan gilla wa mahaifinsa. Matarsa ta biyu kuma wadda ya aureta ne shekara guda kafin a kasheshi bata haihu dashi ba kwata kwata......."
"Meye sunanta?" Haisam ya samu kansa da katse nanay,don binciken kusan yana jin dole zai biyo ta kanta itama.
"Zeenatu.......zeenatu sunanta,mahaifinta ba wani sananne bane,don baida sana'ar data wuce saida nau'ikan gahwa a qaramin shagon unguwa,saidai tana da kyau daya sanya take da tarin manema,wannan akace shine dalilin daya hanata zaman aure,don tana aure take fitowa,a qalla sai data auri maza biyar ajani ne na shida. Duk da kowa yasan ajani bai mata ba,bata kuma sonshi,amma haka ta aureshi,wannan dalilin ya sanya bayan an kasheshi uwargidansa da yaranta mata don sannan namijin bai wani girma ba tunda shine qarami sukace basu yarda da ita ba.
Anyita tafka shari'a dasu,amma daga bisani kotu ta wanketa,don bata da hannu ko masaniya. Andai samu shatin hannu da sauran abubuwa kan wanda yayi kisan,saidai duk irin nema da bincike na jami'ai sun gaza samoshi".
"Kina da masaniyar inda zan iya ganinta ita zeenatu din?". Kai nanay ta girgiza.
"Ba wanda zaice maka ga inda zeenatu take,don ana rade radin ma ta bata,shekara da shekaru ko gilmawarta ba'a sake gani ba cikin qasar nan,wasu ma na zargin uwar gidanta ki dangin ajani daketa zargin qiyayya tasa ta kashe musu dan uwa sune suka batar da ita" .
Shuru haisam yayi,yana kuma juya labarin cikin kansa. Haka kawai dan adam bazai bata ba kaman kudi.......ace rana tsaka an nemeshi an rasa?. Dan adam dinma mace me cikakken hankali wadda ta samu kaso na gado me yawa ace ta bace?.
"Amma meye haka me nauyi na ajani dake hannun motii da aka yita attempting kai masa hari?" Ajiyar zuciya me nauyi nanay ta sauke.
"A rabon gadon da aka yi ba'a taba komai na taskokin ajani ba guda biyu,mahaifinku shine amintaccensa guda daya,kuma shi daya yasan inda za'a samesu da yadda za'a sarrafa danyar dukiyar dake ciki,kama daga gold da Diamond,wasu tarin abubuwa masu darajar gaske,maganan da sukayi ta qarshe da ajani,kaman yasan ana fakon kasheshi,ya gaya masa muddin yaga ya mutu to kasheshi akayi,wadanann sirrikan dukiyar kuma yanaso ya masa alqawari bazai bayyanasu ba......zai adanasu saboda iyalinsa da d'ansa,har sai sanda komai ya bayyana kan wa da ya kasheshi,idan har ba haka ba,idan har ya damqa dukiyar ga iyalinsa,to tabbas za'a qarar dasu ne daga doron duniya,za'a yita binsu ana kashesu daya bayan daya saboda wannan dukiyar......a daren munyi magana da motii hankalinsa a tashe,ya bawa ajani shawarar ya qara yawan masu tsaronsa,ya kuna nema hukumar tsaro ta shiga cikin sahun masu bashi kariya,amma sai ya yiwa motii murmushi kawai
"Idan ajali yazo ba wata kariya da zata iya kareka......saidai fatan cikawa da imani" A safiyar ranar ne zuwa azahar kuma labarin kisan gillar da akayi masa a gidan gonarsa ya karade qasar nan dama maqwaftan qasashe" Nanay ta dakata tana tuna girman tashin hankalin da qasar ta fuskanta a lokacin,saboda ajani Ahmed kamar amintacce ne daga wata qasar da Ethiopia ta maida dan qasarta halak malak saboda alfanu na kudaden shiga da take samu ta sanadin kasuwancinsa.
Shuru haisam din yayi shima,kafin ya sake daga kanshi yana dubanta.
"Sanda aka fara kaiwa motii farmakin farko......zenatu tana Ethiopia?". Kai Nanay ta girgiza.
" Takai shekara biyu ko uku a sannan bata nan". Lumshe idanunsa yayi,wani dan qaramin murmushi yana subuce masa,tunaninsa yana hada wasu abubuwa kafin ya bude idonsa.
"Inaji a jikina zeenatu tana raye......inaji kuma a jikina akwai mafakar data samu take shirya abubuwa wa qasarmu cikin kwanciyar hankali da nutsuwa" Yayi furucin da nutsuwarsa.
"Me kake cewa muhammad?" Nanay ta tambaya da mamaki.
"Ba komai nanay,kici gaba da yimin addu'a,amma inaso na sanya motii alfahari me yawa dani,zan kare masa qasarsa da rayukan al'ummarsa in sha Allah" Kai ta gyada a hankali.
"Allah ya baka nasara,ya doraka akan kowa da komai".
"Ameen nanay" Dan shuru tayi sai kuma tace.
"Kana kiran saamee koda bayan lokaci ne kuwa kuna gaisawa?". Idanu yadan zubawa Nanay kadan yana karantarta kafin yace.
" Wani abu ya faru ne?" Kai nanay ta girgiza,tana jin sai yaushe hankalinsa zaikai kai ne?.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Kawai naga ta damu da rashin wanzuwarka a gida,harma fiye da 'yan uwanka" Dan qaramin murmushi ya sauke
"Idan haka kike buqata nanay zan dinga kira in sha Allah". Kai ta girgiza itama tana murmushi.
"Banda matsawa kai,a duk sanda dama ta bayar da hakan,kaji kuma zaka iya kiran"
"Na gode" Ya fada da girmamawa da kuma tarin qauna.
"Omari zaizo,zai kawo miki wani saqo ki duba ko zaki iya tuna wani abu akai" Kai ta jinjina a nutse
"Allahumma bareek" Ta fada tana dafa kanta wanda hakan yana nufin tanajin kamar ta dafa kan haisam dinne direct,kansa ya qansqantar yana amsa mata,tamkar yadda yakeyi a gabanta.
Ko bayan gama wayar tasu wayarshi ya dauka yana bude hotunan da yasa abdii ya tura masa. Da kwanukan abincin ya fara,komai da komai irin na yaren oromo,best dishes da Oromian people suke dashi,komai kamar a qasar. Ajiyar zuciya ya saki yana sake jin lallai AKWAI WATA A QASA,sannan ya koma ga hoton frame din da abdii din dai ya turo masa.
"Babu buqatar hakan mammina......bana buqatar ganinsa,ya zauna a inda yake,na zauna a inda nake".
" Zaki ganshi biftu dole.....dole zaki ganshi,ko kinaso duniya ta karanci cewa almaz zabina ne ba zabinki ba?" Ta fadi da 'yar fusata a muryarta,fusatar data sanya akhnan maida hankalinta jikinta.
"Na soma gajiya da musunki biftu......na fara tunanin nan gaba kadan zaki daina yarda duk wata shawarata" Ta fada cikin bacin rai tana gwada miqewa,saidai akhnan din ta kamota abinda ya sake maidata ya zaunar da ita kenan.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Kiyi haquri" Taji muryar akhnan din ta fita da wani irin sanyi. Wani farinciki ya saukar mata,don kuwa wannan kalmar wata kalma ca da bata tunanin ko sultane yana yawan jinta a bakin akhnan din. Kalma ce da tafi kowacce kalma wuyar furtawa a bakinta baya ga kalmar INA SONKA/KI.
Muryarta ta sasasauta,saidai har yanzu bata saki fuskarta ba.
"Aure zakiyi a idanun duniya irin auren da kowacce yarinya 'yar gata takeyi,aure zakiyi da dole idan kinaso ya saje da auren gaske sai anyi dukkan wani abu da aka saba gani......indai kinaso a barki da sa'ido dabin qwaqwqwafi......a barki kiyi rayuwarki kalar wadda kika tsara kike muradi.......koma lalacewar auren 'yar sultane a zuciyarki sunansa dai BIKIN AURE,dole a komai baki akwai GIRMA a komai naki akwai MARTABA a komai naki akwai DARAJA akwai MULKI. Koda bikin binne gawa ne dole naki yasha banbam dana kowa. Biki nakeso muyi da zaya bar tarihin da bazai gogu ba,biki nakeso ayi irin wanda ba'a taba yin kwatankwacinsa ba tunda aka kafa qasar agadez......biki nakeso ayi da labarinsa zai zagaye nahiyar africa gaba daya......bikin da za'a jima ana labarinsa.......bikin da bazai goge a bakuna da zukatan al'umma ba komai tsahon zamani". Saita dakata tana gwargwada adadin yadda maganan ya shigi akhnan din.
Numfashi take saukewa a hankali,tana jin wannan girman izzar da martabar suna saukar mata. Izzar da tuntuni ina ta qara qarfinta cikin jininta da dukka fitar numfashinta.
Wadannan kyawawan blue eyes din nata ta daga tana duban mammina dasu,tana jin dukka yarda da aminci da abinda ta gaya mata.
"Me ya kamata ayi?" Murmushi mammina ta sake,tana gyara zamanta cikin jin dadi tana dubanta.
*HAISAM*
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[1/20, 20:09] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 33*
MACE TA GARI aljannar duniyar namiji ce,tasan wannan,shi yasa koda yaushe bata gajiya da yiwa yaranta maza da mata addu'ar dacewa da aboka rayuwa,shi yasa kuma kullum hankalinta yake karkata kan saamee. Tana ganin tasan komai kan haisam,tana ganin kamar zata iya jure komai,yanayinsa attitude nasa da komai ma,to amma sai bata bari zuciyarta tayi mata zabi ba,ta barwa Allah yayi wannan zabin da duk wadda ya dace a sanda ya dace koda saamee dince.
*NOTE~Qalubale gareki uwa,kinga tun a zamanin nan,samun miji na gari,da mace ta gari yana wahala,ina ga zamanin 'ya'yanki?,tun yanzu da basu da hankali ya dace ki tsaya musu da wannan addu'ar,suma ki koya musu yinta tun basusan tsadar abinda suke roqa a gurin Allah ba. Bayan miji na gari da zai sauke mata kowanne haqqi da Allah ya dora masa,ki roqa mata personally mijin da zaiyi tarayya da ita cikin damuwarta,walwalarta da baqincikinta,samunta da rashinta,wanda Allah zai jarabceshi da tsaftatacciyar soyayyarta,soyayyar da zata sanya ya zama ABOKIN RAYUWA na gaske,MIJIBANCIN na gaske,ba wanda zai sauke iya haqqoqinsa din kawai ba kuma shikenan,can cikin rayuwarta tana jinta empty......tana jin loneliness,Alla ya datar mana dasu.*
"Ina buqatar qarin sani akan iyalin ajani" Ya furta da yaren oromo. Shuru ya ratsa tsakaninsu sannan nanay ta gyara zamanta.
"Matansa biyu ne......duk da ana rad'e rad'in ya auri wata matar a boye,wanda ba kowa ne ya santa ba,sa'annan ma ba'a kai ga tarewa ba ajalinsa ya riskeshi,so ba wanda zaice ga fuskarta ko gata,saidai wataqila cikin makusantan abokansa na qut da qut. Shahararren dan kasuwa ne na duka duniya gaba daya,harqallar kasuwancinsa tafi tsakanin sarakuna na qasashe da attajirai,don yana kawo duk wasu kaya na alfarma da zai sanya gidan sarauta ya amsa sunanshi. Matarsa ta farko yaranta biyar,hudu mata namiji guda daya ka sanshi basai na gaya maka ba,tunda shike tsaye tsahon shekarun bayan daya mallaki hankalinsa don binciko wadanda sukayi kisan gilla wa mahaifinsa. Matarsa ta biyu kuma wadda ya aureta ne shekara guda kafin a kasheshi bata haihu dashi ba kwata kwata......."
"Meye sunanta?" Haisam ya samu kansa da katse nanay,don binciken kusan yana jin dole zai biyo ta kanta itama.
"Zeenatu.......zeenatu sunanta,mahaifinta ba wani sananne bane,don baida sana'ar data wuce saida nau'ikan gahwa a qaramin shagon unguwa,saidai tana da kyau daya sanya take da tarin manema,wannan akace shine dalilin daya hanata zaman aure,don tana aure take fitowa,a qalla sai data auri maza biyar ajani ne na shida. Duk da kowa yasan ajani bai mata ba,bata kuma sonshi,amma haka ta aureshi,wannan dalilin ya sanya bayan an kasheshi uwargidansa da yaranta mata don sannan namijin bai wani girma ba tunda shine qarami sukace basu yarda da ita ba.
Anyita tafka shari'a dasu,amma daga bisani kotu ta wanketa,don bata da hannu ko masaniya. Andai samu shatin hannu da sauran abubuwa kan wanda yayi kisan,saidai duk irin nema da bincike na jami'ai sun gaza samoshi".
"Kina da masaniyar inda zan iya ganinta ita zeenatu din?". Kai nanay ta girgiza.
"Ba wanda zaice maka ga inda zeenatu take,don ana rade radin ma ta bata,shekara da shekaru ko gilmawarta ba'a sake gani ba cikin qasar nan,wasu ma na zargin uwar gidanta ki dangin ajani daketa zargin qiyayya tasa ta kashe musu dan uwa sune suka batar da ita" .
Shuru haisam yayi,yana kuma juya labarin cikin kansa. Haka kawai dan adam bazai bata ba kaman kudi.......ace rana tsaka an nemeshi an rasa?. Dan adam dinma mace me cikakken hankali wadda ta samu kaso na gado me yawa ace ta bace?.
"Amma meye haka me nauyi na ajani dake hannun motii da aka yita attempting kai masa hari?" Ajiyar zuciya me nauyi nanay ta sauke.
"A rabon gadon da aka yi ba'a taba komai na taskokin ajani ba guda biyu,mahaifinku shine amintaccensa guda daya,kuma shi daya yasan inda za'a samesu da yadda za'a sarrafa danyar dukiyar dake ciki,kama daga gold da Diamond,wasu tarin abubuwa masu darajar gaske,maganan da sukayi ta qarshe da ajani,kaman yasan ana fakon kasheshi,ya gaya masa muddin yaga ya mutu to kasheshi akayi,wadanann sirrikan dukiyar kuma yanaso ya masa alqawari bazai bayyanasu ba......zai adanasu saboda iyalinsa da d'ansa,har sai sanda komai ya bayyana kan wa da ya kasheshi,idan har ba haka ba,idan har ya damqa dukiyar ga iyalinsa,to tabbas za'a qarar dasu ne daga doron duniya,za'a yita binsu ana kashesu daya bayan daya saboda wannan dukiyar......a daren munyi magana da motii hankalinsa a tashe,ya bawa ajani shawarar ya qara yawan masu tsaronsa,ya kuna nema hukumar tsaro ta shiga cikin sahun masu bashi kariya,amma sai ya yiwa motii murmushi kawai
"Idan ajali yazo ba wata kariya da zata iya kareka......saidai fatan cikawa da imani" A safiyar ranar ne zuwa azahar kuma labarin kisan gillar da akayi masa a gidan gonarsa ya karade qasar nan dama maqwaftan qasashe" Nanay ta dakata tana tuna girman tashin hankalin da qasar ta fuskanta a lokacin,saboda ajani Ahmed kamar amintacce ne daga wata qasar da Ethiopia ta maida dan qasarta halak malak saboda alfanu na kudaden shiga da take samu ta sanadin kasuwancinsa.
Shuru haisam din yayi shima,kafin ya sake daga kanshi yana dubanta.
"Sanda aka fara kaiwa motii farmakin farko......zenatu tana Ethiopia?". Kai Nanay ta girgiza.
" Takai shekara biyu ko uku a sannan bata nan". Lumshe idanunsa yayi,wani dan qaramin murmushi yana subuce masa,tunaninsa yana hada wasu abubuwa kafin ya bude idonsa.
"Inaji a jikina zeenatu tana raye......inaji kuma a jikina akwai mafakar data samu take shirya abubuwa wa qasarmu cikin kwanciyar hankali da nutsuwa" Yayi furucin da nutsuwarsa.
"Me kake cewa muhammad?" Nanay ta tambaya da mamaki.
"Ba komai nanay,kici gaba da yimin addu'a,amma inaso na sanya motii alfahari me yawa dani,zan kare masa qasarsa da rayukan al'ummarsa in sha Allah" Kai ta gyada a hankali.
"Allah ya baka nasara,ya doraka akan kowa da komai".
"Ameen nanay" Dan shuru tayi sai kuma tace.
"Kana kiran saamee koda bayan lokaci ne kuwa kuna gaisawa?". Idanu yadan zubawa Nanay kadan yana karantarta kafin yace.
" Wani abu ya faru ne?" Kai nanay ta girgiza,tana jin sai yaushe hankalinsa zaikai kai ne?.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Kawai naga ta damu da rashin wanzuwarka a gida,harma fiye da 'yan uwanka" Dan qaramin murmushi ya sauke
"Idan haka kike buqata nanay zan dinga kira in sha Allah". Kai ta girgiza itama tana murmushi.
"Banda matsawa kai,a duk sanda dama ta bayar da hakan,kaji kuma zaka iya kiran"
"Na gode" Ya fada da girmamawa da kuma tarin qauna.
"Omari zaizo,zai kawo miki wani saqo ki duba ko zaki iya tuna wani abu akai" Kai ta jinjina a nutse
"Allahumma bareek" Ta fada tana dafa kanta wanda hakan yana nufin tanajin kamar ta dafa kan haisam dinne direct,kansa ya qansqantar yana amsa mata,tamkar yadda yakeyi a gabanta.
Ko bayan gama wayar tasu wayarshi ya dauka yana bude hotunan da yasa abdii ya tura masa. Da kwanukan abincin ya fara,komai da komai irin na yaren oromo,best dishes da Oromian people suke dashi,komai kamar a qasar. Ajiyar zuciya ya saki yana sake jin lallai AKWAI WATA A QASA,sannan ya koma ga hoton frame din da abdii din dai ya turo masa.