Sashe 62
Luu Luu Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Bazan tilasta miki ba biftu......zan sauya tsarin,saboda ya kasance dole a al'ada kuyi zaman fahimtar juna a yau,zaizo ku gana ke dashi din koda cikin gidan nan ne" Shuru akhnan tayi tana jujjuya abun. Shin meye abun damuwar cika komai da al'ada tazo dashi ne?,meye abun damuwar saita gana da mijin da HOTO ne kawai da TAKE na suna a bayan sunanta?.
"Ina sake jin tsoro akan abinfa na aikata domin jin dadinki akhnan,kamar ba za'a dauki tsahon lokaci ba zaki nunawa duniya ko ki gaya mata da bakinki cewa almaz ba zabinki bane".
Wani yanayi ne a fuskar mammina da yake nunawa akhnan raunin mammina da fargabar tata da gaske,sai takejin idan tayi mata hakan bata kyauta ba,bayan da qyar tasha kanta ta aminta ta zaba mata mijin auren don kubutar da ita daga fushin sultane.....bata cancanci wannan sakamakon ba,ita ta maidata cikin damuwar data kubuta ba.
"Na amince zan gana dashi,saidai ba'a wani kebantaccen guri ba......ba cikin wani kebantaccen daki ko muhalli ba,zan ganshi cikin lambu na.....zagaye da hadimai da suka saba aiki a gurin,da kuma nawa hadiman da suka saba yimin rakiya" Can qasan zuciyar mammina murmushi ne ya subuce mata. Dukkan wani tsari,dukkan wani karatu da zuciyar akhnan keyi ta gama baje lissafinsa. Kai take jinjinawa a hankali,tanason gujewa qaddararta ne.....qaddarar da ita ta riga data sani ba makawa saita sameta a kurkusa ma.....saita tilastata mallakawa almaz wannana abun....wannan tutiyar wannan alfaharin.....wannan taqamar.....mallakawar kuma zata zama matakin farko ne,zataci gaba da mallaka masa ba tare data sani ba,har xuwa lokacin da adadin data shatawa qaddararsu kan ta TSAYA!.
"Na gode da fahimtata da kikayi.....na gode da biyayyarki a gareni,zanci gaba da zama UWA wadda zata tsaya akan matsalolin d'iyarta. Duk qunci duk wuya. Duk tsanani,zanci gaba da tsaiwa dake a kowanne mataki ko rukuni na rayuwa har abada" Saita matsa a hankali tana rungume akhnan cikin jikinta,duk da yadda zuciyarta ke qyamtar hakan,gangar jikin keji tamkar tana hada gangar jikin nata ne dana safeena,kamar tana nutsa ruhinta tsakiyar abokan adawa masu tarin yawa.
Ta gefan akhnan ajiyar zuciya take saukewa,duk sanda mammina rungumeta saita ji kamar qarshen kowacce matsalarta ne yazo,tana jin wani sassauci a tare da ita,saidai still batasan me yasa wannan EMPTINESS din da takeji a ruhinta har yanzu ba wani abu da taji ya cike GURBINSA ba.
*NANAY*
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
A hankali ta shafa addu'ar data kammala bayan sallar walaha tana sauke idanunta akan saamee dake shigowa dauke da turaren wuta kamar kullum.
Tausayin yarinyar ya sake tsargawa nanay,zuwa yanzu tana jin yadda kwanakin ke qara nisa,haisam da take sanyan ran hankalinsa zai kawo kanta yayi musu nisan da basu dauka zaikai har haka ba. A hankali take karantar yanayinta,kamar ta soma sarewa,kamar ta soma cire rai daga dukkan zato da kuma tsammaninta.
Zuwa yanzu a wannan gabar kuma tana jin anya ba zata shiga maganar ba ko yaya ne?,anya ba zatayi wani yunquri ba don samawa marainiyar cikakkiyar nutsuwa da makoma mai inganci.
"Saamee" Nanay ta kirata a hankali.
"Na'am" Ta amsawa nanay din tana waiwayowa,saidai kuma tana gujewa hada idanu da ita.
"Zo nan ki bani aron wayarki in kira obbo dinku". Wani faduwar gaba tayi daga kiran sunansa kawai,yayin da nanay dake karantarta a nutse ta fahimci sauyawar yanayinta daga sanda ta kira sunansa.
A hankali take takowa zuwa ga nanay,tana kuma zuba numbers dinsa dake haddace a kanta,duk da cewa tayi saving nata a rubuce. Nanay ta zubawa hannunta idanu,tana rubuta number dinne da sauri sannan still hannunta yana rawa har sanda ta qaraso gabanta,ta tsugunna ta miqa mata wayar,nanay ta sanya hannu ta karba tana mata kuma alama data zauna.
Duban screen din wayar tayi,sunan data masa saving dashi kaman sauran yadda 'yan uwansa suke masa ne,sai ta zare idanunta tana maidawa kan saamee wadda tayi qasa da idanunta.
*HAISAM*
Kacokam ya aza idanunsa akan qunshin bayanan daya kammala tattarawa,tun daga safiyar yau zuwa yanzu yammacin ranar litinin. Abu biyu yake dagashi daga gurin sallah sai kuma dauko coffee,don ba wanda ya bawa daman shigowa dakin kwata kwata a yinin ranar.
Daidai da wayoyinsa dukka a kashe suke,sai bayan sallar la'asar dinnan ya kunnasu don ya kira masarauta yaji yanayin da ake ciki,ya kammala wayar kuma ya barta a silent don baya buqatar wani disturbance.
Wani irin kullewa kanshi yakeyi da yadda lissafinsa da bayanan daya tattara gaba daya da bincikensa suke kaishi da direction daya. Ya sanya mutane da yawa a sahu sahu saidai duk inda ya fara bin salsalar zaren kan mutum daya suke kaishi ZAITUNA/ZEENATU/MAMMINA daya gama imanin mutum daya ne da suna uku......mutum daya ne cikin gangar jiki uku.....mutum daya ne da aikin mutum uku.
"Rabbi yassir wala'ta'asir wa tammin bilkhair" Abinda ya dinga maimaitawa kenan yana zubawa allon system din idanu kaman iya aikin da aka aikoshi a yau yayi kenan cikin duniya. Idanunsa da suka nuna gajiya a fili ya janye yana maidawa saman wayarsa dake ringing,sunan nanay ne,kiran da yake jira tun kwanaki uku da suka shude,saidai yanayin rashin lafiya da kwashe wayoyin da omar yayi masa yasa dole ya daga qafa.
Jawo wayar yayi,ya yanke kiran kamar yadda ya saba sannan yabi bayan kiran. Tana ringing ya sakata a handsfree ya maida bayansa jikin kujera yayi relaxing yana jin yadda qwaqwalarsa ke ninka aikinta da wani irin gudu da sauri daya wuce iyaka,har yanajin ciwon kansa kamar yana shirin motsawa,sai ya sanya hannun nasa ya dafe kansa a hankali yana lumshe manyan idanunsa da a yau suka dan canza launi kadan.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[2/2, 22:22] +234 903 768 6798: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 55*
Sallamar nanay dinne ta sanyashi bude idanunsa a hankali yana amsa sallamar gami da bude idanunshi. A nutse nanay ta miqawa saamee wayar sannan ta yunqura a hankali tana fadin
"Ki sameni a parlor idan kin gama". Kanta a qasa tana jin takun ficewar nanay din,sai ta koma ta zauna sosai saman carpet tana jin qafafunta kamar ba zasu iya daukarta ba.
Muryar nanay yake jiran sake ji,sai yaji muryar saamee ta maye gurbinta da sallamar nan tata cikin yanayinta me sanyi.
Numfashi ya aje a hankali yana amsa mata sallamar,husky voice dinnan nashi ya ratsata ya shiga kunnenta yana motsa wani abu dake boye can saqon zuciyarta.
"akkam jirta obbo(barka da warhaka,kana lafiya yaaya)" Ta fadi a hankali tana ganin kamar xai iya jiyo bugun zuciyarta daga nan inda take zaune.
"Ani gaarii dha,akkamitti?(lafiya nake,kefa?) Ya tambayeta tana qoqarin kwatanta kyautatawa a gareta kamar yadda yasan tana qoqarin yin hakan ga nanay dinsa.
"Alhamdulillah" Ta amsa duk wani sauran magana kuma yana dauke mata gami da tsaya mata a maqogaronta. Wani irin kwarjini yake mata koda a bayan idanunta ne,ta jima da sanin shi din wani irin namiji ne daban da sai zallar sa'a zata sanya mace ta samu damar mallakarsa.
"Makaranta fa?" Yayi qoqarin tambaya don kada ta dauka ya wofantar da qoqarinta.
"Komai lafiya alhamdulillah" Ta furta a hankali,har qasan ranta tana son tambayarsa sai yaushe zai shigo jimma?....don tayi wata muguwar kewarsa,amma takejin ba zata iya ba.
"Ma sha Allah,Allah ya taimaka,nanay fa?"
"Zan kai mata yanzun" Ta fadi a sanyaye,tana sanya rai ne hirarsu ta zarta haka,tana sanya ran maganarsu ta wuce haka,amma sai gashi da wurwuri ya gajarta maganar.
A nutse ta miqawa Nanay sannan ta taka tana fita a parlor din. Nanay ta bita da kallo sanda take sanya wayar a kunnenta.
"Barka da warhaka nanay"
"Barka kade muhammad.....fatan ka yini cikin aminci"
"Alhamdulillah nanay.....komai da kowa lafiya?"
"Lafiya Muhammad,inata tunaninka omar yace wani aikin daban ka shiga,shi ya sanya ba'a samunka" Idanunsa ya lumshe a hankali yana gyada kai,cikin ransa yana jin dadin yadda omar ya boyewa nanay rashin lafiyarsa.
"Na fito alhamdulillah nanay.....ko kin samu sunan abokiyar zaman Obbolettii n ki?" Kai ta gyada a hankali.
"Eh muhammad.....na samu amma da qyar,na rubuta don kada na manta,duk da nasan mantuw tayi kadan ta goge sunan azzalumin mutum irinta a kaina....."
"Meye sunan nanay?" Ya tambaya cikin tattarawa Nanay hankalinsa.
"ZEENATU" Wuta ce ta daukewa haisam na wasu daqiqu,kafin a hankali wani murmushi me cike da madaukakin mamaki ya mamayeshi. Zeenatu a Ethiopia......zaituna a agadez? Ya tambayi kansa da kansa yana kuma sake jinjina kansa.
"Matar ajani da ake zargi ZEENATU.......matar data fidda Obbolettii (sister) dinki daga gidanta ZEENATU.....ba wani alaqa tsakanin mutanen nan biyu?". Dif wuta ta daukewa nanay,tunaninta yana yin zurfi da kuma nisa.
" Ajani ya taba aure shima!.....na shekara daya muhammad kamar yadda safeenata tayi!!" Nanay ta fuusgi kalaman cikin wani irin rudani.
"Good nanay......zan iya samun wani abu game da rayuwar gidan ajani.....kaman ta hannun uwargidansa?"
"Ta rasu muhammad.....sati daya da suka wuce.....amma,bari na kira safuura" Nanay ta fadi tana yanke kiran. Ko ina na jikinta kyarma yakeyi,tanaji jikinta kamar taga Obbolettii dinta har guda biyu,tana jin kamar an gano ind sisters dinta suke,tanajin kamar an gano bakin zaren ne.
Kai kawai haisam yake juyawa a hankali,maimakon bacin rai ya mamayi fuskar nan tasa ma'abociyar Kwarjini,kawai sai wani qaramin murmushi ne yake fita a fuskarsa. Ganin komai yake tarwai.....kowanne lissafi nasa da yake sarqewa a baya a yanzun ya fara zuwa masa da warwara......yan hangen komai kamar an saka rariya ana taceshi.
Hujja daya tak yake nema da zata sake bashi tabbaci itace MATAR AJANI......hujja daya tak da yakejin a yanzu ya shirya shiga kowanne sashe kowanne lungu na masarautar agadez don ya fiddo ta. Idan ya tabbata INA MAKASHIN?.....waye wanda ya aikata kisan da shima yayi batan dabo?. Ta yaya lokaci bayan lokaci suke iya aiwatar da bazaranarsu ga motii aba jifar?,ta yaya?,su waye rassansu?,su waye mataimakansu?.
"Ina sake jin tsoro akan abinfa na aikata domin jin dadinki akhnan,kamar ba za'a dauki tsahon lokaci ba zaki nunawa duniya ko ki gaya mata da bakinki cewa almaz ba zabinki bane".
Wani yanayi ne a fuskar mammina da yake nunawa akhnan raunin mammina da fargabar tata da gaske,sai takejin idan tayi mata hakan bata kyauta ba,bayan da qyar tasha kanta ta aminta ta zaba mata mijin auren don kubutar da ita daga fushin sultane.....bata cancanci wannan sakamakon ba,ita ta maidata cikin damuwar data kubuta ba.
"Na amince zan gana dashi,saidai ba'a wani kebantaccen guri ba......ba cikin wani kebantaccen daki ko muhalli ba,zan ganshi cikin lambu na.....zagaye da hadimai da suka saba aiki a gurin,da kuma nawa hadiman da suka saba yimin rakiya" Can qasan zuciyar mammina murmushi ne ya subuce mata. Dukkan wani tsari,dukkan wani karatu da zuciyar akhnan keyi ta gama baje lissafinsa. Kai take jinjinawa a hankali,tanason gujewa qaddararta ne.....qaddarar da ita ta riga data sani ba makawa saita sameta a kurkusa ma.....saita tilastata mallakawa almaz wannana abun....wannan tutiyar wannan alfaharin.....wannan taqamar.....mallakawar kuma zata zama matakin farko ne,zataci gaba da mallaka masa ba tare data sani ba,har xuwa lokacin da adadin data shatawa qaddararsu kan ta TSAYA!.
"Na gode da fahimtata da kikayi.....na gode da biyayyarki a gareni,zanci gaba da zama UWA wadda zata tsaya akan matsalolin d'iyarta. Duk qunci duk wuya. Duk tsanani,zanci gaba da tsaiwa dake a kowanne mataki ko rukuni na rayuwa har abada" Saita matsa a hankali tana rungume akhnan cikin jikinta,duk da yadda zuciyarta ke qyamtar hakan,gangar jikin keji tamkar tana hada gangar jikin nata ne dana safeena,kamar tana nutsa ruhinta tsakiyar abokan adawa masu tarin yawa.
Ta gefan akhnan ajiyar zuciya take saukewa,duk sanda mammina rungumeta saita ji kamar qarshen kowacce matsalarta ne yazo,tana jin wani sassauci a tare da ita,saidai still batasan me yasa wannan EMPTINESS din da takeji a ruhinta har yanzu ba wani abu da taji ya cike GURBINSA ba.
*NANAY*
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
A hankali ta shafa addu'ar data kammala bayan sallar walaha tana sauke idanunta akan saamee dake shigowa dauke da turaren wuta kamar kullum.
Tausayin yarinyar ya sake tsargawa nanay,zuwa yanzu tana jin yadda kwanakin ke qara nisa,haisam da take sanyan ran hankalinsa zai kawo kanta yayi musu nisan da basu dauka zaikai har haka ba. A hankali take karantar yanayinta,kamar ta soma sarewa,kamar ta soma cire rai daga dukkan zato da kuma tsammaninta.
Zuwa yanzu a wannan gabar kuma tana jin anya ba zata shiga maganar ba ko yaya ne?,anya ba zatayi wani yunquri ba don samawa marainiyar cikakkiyar nutsuwa da makoma mai inganci.
"Saamee" Nanay ta kirata a hankali.
"Na'am" Ta amsawa nanay din tana waiwayowa,saidai kuma tana gujewa hada idanu da ita.
"Zo nan ki bani aron wayarki in kira obbo dinku". Wani faduwar gaba tayi daga kiran sunansa kawai,yayin da nanay dake karantarta a nutse ta fahimci sauyawar yanayinta daga sanda ta kira sunansa.
A hankali take takowa zuwa ga nanay,tana kuma zuba numbers dinsa dake haddace a kanta,duk da cewa tayi saving nata a rubuce. Nanay ta zubawa hannunta idanu,tana rubuta number dinne da sauri sannan still hannunta yana rawa har sanda ta qaraso gabanta,ta tsugunna ta miqa mata wayar,nanay ta sanya hannu ta karba tana mata kuma alama data zauna.
Duban screen din wayar tayi,sunan data masa saving dashi kaman sauran yadda 'yan uwansa suke masa ne,sai ta zare idanunta tana maidawa kan saamee wadda tayi qasa da idanunta.
*HAISAM*
Kacokam ya aza idanunsa akan qunshin bayanan daya kammala tattarawa,tun daga safiyar yau zuwa yanzu yammacin ranar litinin. Abu biyu yake dagashi daga gurin sallah sai kuma dauko coffee,don ba wanda ya bawa daman shigowa dakin kwata kwata a yinin ranar.
Daidai da wayoyinsa dukka a kashe suke,sai bayan sallar la'asar dinnan ya kunnasu don ya kira masarauta yaji yanayin da ake ciki,ya kammala wayar kuma ya barta a silent don baya buqatar wani disturbance.
Wani irin kullewa kanshi yakeyi da yadda lissafinsa da bayanan daya tattara gaba daya da bincikensa suke kaishi da direction daya. Ya sanya mutane da yawa a sahu sahu saidai duk inda ya fara bin salsalar zaren kan mutum daya suke kaishi ZAITUNA/ZEENATU/MAMMINA daya gama imanin mutum daya ne da suna uku......mutum daya ne cikin gangar jiki uku.....mutum daya ne da aikin mutum uku.
"Rabbi yassir wala'ta'asir wa tammin bilkhair" Abinda ya dinga maimaitawa kenan yana zubawa allon system din idanu kaman iya aikin da aka aikoshi a yau yayi kenan cikin duniya. Idanunsa da suka nuna gajiya a fili ya janye yana maidawa saman wayarsa dake ringing,sunan nanay ne,kiran da yake jira tun kwanaki uku da suka shude,saidai yanayin rashin lafiya da kwashe wayoyin da omar yayi masa yasa dole ya daga qafa.
Jawo wayar yayi,ya yanke kiran kamar yadda ya saba sannan yabi bayan kiran. Tana ringing ya sakata a handsfree ya maida bayansa jikin kujera yayi relaxing yana jin yadda qwaqwalarsa ke ninka aikinta da wani irin gudu da sauri daya wuce iyaka,har yanajin ciwon kansa kamar yana shirin motsawa,sai ya sanya hannun nasa ya dafe kansa a hankali yana lumshe manyan idanunsa da a yau suka dan canza launi kadan.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[2/2, 22:22] +234 903 768 6798: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 55*
Sallamar nanay dinne ta sanyashi bude idanunsa a hankali yana amsa sallamar gami da bude idanunshi. A nutse nanay ta miqawa saamee wayar sannan ta yunqura a hankali tana fadin
"Ki sameni a parlor idan kin gama". Kanta a qasa tana jin takun ficewar nanay din,sai ta koma ta zauna sosai saman carpet tana jin qafafunta kamar ba zasu iya daukarta ba.
Muryar nanay yake jiran sake ji,sai yaji muryar saamee ta maye gurbinta da sallamar nan tata cikin yanayinta me sanyi.
Numfashi ya aje a hankali yana amsa mata sallamar,husky voice dinnan nashi ya ratsata ya shiga kunnenta yana motsa wani abu dake boye can saqon zuciyarta.
"akkam jirta obbo(barka da warhaka,kana lafiya yaaya)" Ta fadi a hankali tana ganin kamar xai iya jiyo bugun zuciyarta daga nan inda take zaune.
"Ani gaarii dha,akkamitti?(lafiya nake,kefa?) Ya tambayeta tana qoqarin kwatanta kyautatawa a gareta kamar yadda yasan tana qoqarin yin hakan ga nanay dinsa.
"Alhamdulillah" Ta amsa duk wani sauran magana kuma yana dauke mata gami da tsaya mata a maqogaronta. Wani irin kwarjini yake mata koda a bayan idanunta ne,ta jima da sanin shi din wani irin namiji ne daban da sai zallar sa'a zata sanya mace ta samu damar mallakarsa.
"Makaranta fa?" Yayi qoqarin tambaya don kada ta dauka ya wofantar da qoqarinta.
"Komai lafiya alhamdulillah" Ta furta a hankali,har qasan ranta tana son tambayarsa sai yaushe zai shigo jimma?....don tayi wata muguwar kewarsa,amma takejin ba zata iya ba.
"Ma sha Allah,Allah ya taimaka,nanay fa?"
"Zan kai mata yanzun" Ta fadi a sanyaye,tana sanya rai ne hirarsu ta zarta haka,tana sanya ran maganarsu ta wuce haka,amma sai gashi da wurwuri ya gajarta maganar.
A nutse ta miqawa Nanay sannan ta taka tana fita a parlor din. Nanay ta bita da kallo sanda take sanya wayar a kunnenta.
"Barka da warhaka nanay"
"Barka kade muhammad.....fatan ka yini cikin aminci"
"Alhamdulillah nanay.....komai da kowa lafiya?"
"Lafiya Muhammad,inata tunaninka omar yace wani aikin daban ka shiga,shi ya sanya ba'a samunka" Idanunsa ya lumshe a hankali yana gyada kai,cikin ransa yana jin dadin yadda omar ya boyewa nanay rashin lafiyarsa.
"Na fito alhamdulillah nanay.....ko kin samu sunan abokiyar zaman Obbolettii n ki?" Kai ta gyada a hankali.
"Eh muhammad.....na samu amma da qyar,na rubuta don kada na manta,duk da nasan mantuw tayi kadan ta goge sunan azzalumin mutum irinta a kaina....."
"Meye sunan nanay?" Ya tambaya cikin tattarawa Nanay hankalinsa.
"ZEENATU" Wuta ce ta daukewa haisam na wasu daqiqu,kafin a hankali wani murmushi me cike da madaukakin mamaki ya mamayeshi. Zeenatu a Ethiopia......zaituna a agadez? Ya tambayi kansa da kansa yana kuma sake jinjina kansa.
"Matar ajani da ake zargi ZEENATU.......matar data fidda Obbolettii (sister) dinki daga gidanta ZEENATU.....ba wani alaqa tsakanin mutanen nan biyu?". Dif wuta ta daukewa nanay,tunaninta yana yin zurfi da kuma nisa.
" Ajani ya taba aure shima!.....na shekara daya muhammad kamar yadda safeenata tayi!!" Nanay ta fuusgi kalaman cikin wani irin rudani.
"Good nanay......zan iya samun wani abu game da rayuwar gidan ajani.....kaman ta hannun uwargidansa?"
"Ta rasu muhammad.....sati daya da suka wuce.....amma,bari na kira safuura" Nanay ta fadi tana yanke kiran. Ko ina na jikinta kyarma yakeyi,tanaji jikinta kamar taga Obbolettii dinta har guda biyu,tana jin kamar an gano ind sisters dinta suke,tanajin kamar an gano bakin zaren ne.
Kai kawai haisam yake juyawa a hankali,maimakon bacin rai ya mamayi fuskar nan tasa ma'abociyar Kwarjini,kawai sai wani qaramin murmushi ne yake fita a fuskarsa. Ganin komai yake tarwai.....kowanne lissafi nasa da yake sarqewa a baya a yanzun ya fara zuwa masa da warwara......yan hangen komai kamar an saka rariya ana taceshi.
Hujja daya tak yake nema da zata sake bashi tabbaci itace MATAR AJANI......hujja daya tak da yakejin a yanzu ya shirya shiga kowanne sashe kowanne lungu na masarautar agadez don ya fiddo ta. Idan ya tabbata INA MAKASHIN?.....waye wanda ya aikata kisan da shima yayi batan dabo?. Ta yaya lokaci bayan lokaci suke iya aiwatar da bazaranarsu ga motii aba jifar?,ta yaya?,su waye rassansu?,su waye mataimakansu?.