Sashe 73
Luu Luu Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ya sani koda.muhammad ya shiga fushi irin wannan bazai aiwatar da komai ba saida izini,ya samu wani irin horo na cikakkiyar tarbiyya da bin na gaba. Rank dinsa a gurin aikin,da kuma matsayinsa na PRINCE OF OROMO bai sanya ya zama me take dabi'un musulunci ba nafin na gaba. Saidai yana jin wata shakka a tare dashi,yanayin haisam din na yanzu bai taba ganin irinsa ba,kamar yadda wayar da sultane keyi a yanzu take gaya masa akwai wani mummunan abu daya faru a qasar. Shin har ya zartar da aikin kamata dinne?.
Wannan tunanin ya zaburar dashi,ya soma rubutawa haisam din rubutaccen saqo na kai tsaye yana tura masa. Me yasa haisam ya kasa ganin abinda shi ya hango wannan karan?,baya ga wancan BAQIN QULLIN da ZARGE daya hango cikin daya daga cikin file din daya tura masa......MARTABAR sultane yanzu wani abune daya kamata a dubata. Kama iyalinsa kai tsaye irin haka a wulaqantaccen yanayin daya tabbatar zai zama wani labari dake trending a dukka kafofin watsa labarai na qasa dana duniya gaba daya......zasu bar masa wani tabo da zai iya shafar rayuwarsa ma gaba daya. Duk da cewa aikine zaibi ta kanta,amma zaiso haisam ya bashi aron wannan kamilar tasa nutsuwarsa da wannan zuzzurfan hankalin nasa ta yadda kama mammina din zai zama da tarin hikima.
"Ya hayyu ya qayyumu bi rahmatika astagees.....aslih li sha'ani kullah.....fala takilni ila nafsee d'arfata ainin" Ya dinga maimaitawa a hankali idanuwansa a rufe.
Gilmawar sunayen sultane kawai yake gani da na akhnan rubuce saman file din,zuciyarsa na nanata masa muhimmanci daukosu ya sake nazarin files din. Kuskure daya tak! Zakayi cikin aikinsu ya ruguza komai......ko ya bawa me laifi hujja ko damar kubuta.
Saidai kuma bayaso ya kalli file din......bayaso ya duba yaga abinda ya zamo doka a aikinsu da zai tilasta masa dakatar da damqe me laifi.
Wayarsa ce ke maimaita masa shigowar saqo me muhimmanci daga bobbo din,dole ya bude idanunsa da suka kada,ya miqa hannu ya dauki wayar yana duba saqon.
"The power of documents abbreviation........" Iya abinda bobbo ya rubuta kenan kawai.
Kamar an masa allura haka yaji,ya ajiye wayar yana miqewa da hanzari zuwa gurin daya ajiye dukkanin takardun,ya kuma zubosu qasa yana waresu daya bayan daya.
Awa guda cur ya share yana nazari,awa gudan data zame masa ta tashin hankali......awa dayan data bashi tabbacin da gaske bobbo ya fishi gaskiya.
Ta kowacce fuska babu hanyar kama mammina kai tsaye irin kamun da yake buqatar yayi mata. Tako ina ta qulla rayuwarta ta gaba da sunan akhnan,signature din akhnan duk da baisan ainihin signature dinta ba......da muma stamp din akhnan din dake dauke baro baro da sunanta da kuma title dinta AGADEZ PRINCESS. Ta qulla dukkan wani zare na rayuwar da tayi a baya da SULTANE......sultane din daya kasance aboki ga marigayi AJANI.
Sa hannun sultane caba caba a tarin yarjejeniyar kashe ajani. Stamp dinsa mafi tsaro da girma daya tabbatar iya warwareshi kadai wani abu ne da zai dauki wasu shekaru ana magana a kanshi.
"Hasbi rabbi!" Ya furta a bayyane da wani irin rudadden yanayi yana dukan table din a hankali. Ta kowacce fuska,ta kowanne yanayi ta qulla rayuwarta da mutum biyu,sultane da babbar diyarsa,tayi wani irin qulli da idan ta tashi faduwa ba ita kadai zata fadi ba.......idan ta tashi rugujewa ba zata zagwanye ita kadai ba. Faduwarta daidai yake da faduwar sultane,zubewar kima mutunci da martabarsa. Sa'annan kuma daidai yake da wulaqanta image na babbar d'iyarsa. Zata rasa tarin kima.....zata rasa girmamawa zata rasa dukkan wata martabarta. Duk wata dukiya da take mallakinta zata saraya daga hannunta,zata fuskanci mafi munin wulaqanci da tozartarwa.
Document of abbreviation din da bobbo ya fara magana a kansa ya dauko ya bude yana masa filla filla.
Wani sabon babban tashin hankalin ya soma gani......komai na mammina ya canza,ta tashi kacokam daga haifaffiyar Ethiopia ta koma haifaffiyar qasar NIGER. Komai ya canza.....komai ya tashi daga ainihin yadda yake.
Girman abubuwan daya gani ya sanya yaji kansa gaba daya ya dauki wani irin dumi,saidai kuma bai hana bakinsa da zuciyarsa kiran sunan Allah ba. Abu guda daya yayi,ya fidda wayarsa ya turawa obbo saqo a taqaice,don yanaji a jikinsa cewa yana buqatar yayi quitting.....yanaso ya yanke kowa da komai na wani dan lokaci ko kwanyarsa zatayi kalar tunanin daya dace tayi.
_"I found her crime....i lost her name,she's no longer Ethiopian under the law,touching her will would ignite a diplomatic fire"_ abinda ya turawa bobbo kenan ya kashe wayarsa.
Wani sashe na zuciyarsa yana son gaya masa KAYI FAILING MUHAMAMAD?,wannan jarumar zuciyar tana qaryata hakan.
A karan kansa yakejin BAI FADI BA.....bai kuma gaza ba.....a cikin kansa da zuciyarsa yakejin kawai wani strategy sabo yake buqata.....a gangar jikinsa yakejin akwai sabon GAME da zasu buga tsakanin K'ARYA da GASKIYA......wani sabon shimfidadden babi ZAI BUDE kansa da kansa yanxu. Bai gaza ba......bazai kuma gaza ba......bazai kuma tafi yabar agadez ba sai da NASARA....bazai matsa daga agadez ba sai ya cika wannan alwashin......wannan alqawarin......wannan BURIN.
*_NATIONAL INTELLIGENCE SECURITY SERVICE TEAM (AGADEZ_*
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
Dukkanin team din dake qarqashin jagorancin Senior Field Intelligence Officer sannan kuma Deep-Cover Operative me dauke da
Code Name na Al-Sāmit (The Silent One) PRINCE MUHAMMAD HAISAM ABBA JIFAR. Cikin anihin kebantaccen gidannan nasa dake dake cike da jami'an tsaro daki daki ta kowacce fuska,ta cikin gidan,ta kusa da gidan,da kuma ta nesa da gidan.
Amintattun jami'ai da dukka suka samu horo ta hannunsa,ko sau daya basa wani motsi da zaibar zargi a zuciyar wanda ke rayuwa ma kusa da gidan ballantana cikin unguwar.
Parlor ne na alfarma dake zagaye da wasu irin lafiyayyun sofas dake nuna zallar izza da mulkin dake tattare da mamallakin gidan,saidai a yau a safiyar da ya wayi garinta a daren jiya ba tare da ya iya baccin komai ko kuma runtsa idanunsa ba......an canzawa parlor din fasali kadan ta hanyar rarraba kujerunsa,aka kuma ajiye qananun table gaban kowacce kujera.
Tun daga kan omari har salawi,beeno,abeer dama dukkan wani ma'aikaci da shigowarsa agadez ta ta'allaqa ne da gabatar da wannan aikin,dama sauran jami'ansu da suka jima cikin qasar saboda fara gano muhimman gurare a qasar.
Wani irin shuru ne ya ratsa dakin,banda qamshi da tururin coffee dake sake bayyanar da cewa lallai qabilar oromia ne wanze a gurin.....qamshin coffee din daya gauraya da qamshin sassanyan freshener din data kama parlor din,da kuma sirrintaccen turaren oga me gayya me aiki muhammad haisam.
Duk qaunarsu da coffee din a yau kowa nashi yana aje ne a gabansa kawai,takardun hannuwansu kowanne yake juyawa cikin zurfin tunani,mutuwar jiki da daurewar kai,yayin da haisam din ke kai kawo a tsakaninsu. Sanye da wani lafiyayyen trouser da long sleeve shirt,shigar da ba kasafai ya fiya yinta ba a yau din yadda yakejin zuciyarsa fayau sai shigar ta sake masa wani irin kyau,ta fidda kyawunsa da quruciyarsa qarara,har abdii ma yaso tsokanarsa da farkon shigowarsu gurin,saidai yanayin daya gani tattare dashi na seriousness ya sanya ya kama bakinsa ya b'ame.
Hannunsa daya yana soke a aljihun wandonsa,yayin da daya hannun yake riqe da qaramin cup yana sipping coffee dinsa a hankali,kamar yadda kowanne taku nasa yake cike da nutsuwa,har ya kawo gaban table din Omar ya zuqe sauran coffee din ya ajiye mug din akai sannan yaja baya kadan.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[2/5, 20:38] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 65*
Gyaran murya yayi wadda ta sanya kowa ya tattara hankalinsa a kanshi,fuskarsu cike da damuwar da yana iya ganinta qarara a bayyane. Cikin muryar nan da sautin nan nasa dake bayyana asalin abinda ake nufi da kamala da nutsuwa ya soma musu magana yana duban fuskokinsu daya bayan daya,da wani irin accent da yaren oromo ke dashi wanda yake kama da harshen fillanci a nigeria.
"Waan hunda jijjiirte(she changed everything),Ta canza sunanta,shekarun haihuwa da komai da zai nuna ita din mallaki n qasar Ethiopia ce,tana da cikakken takardu da shaidar da zata bada tabbacin bata taba rayuwa a Ethiopia ba sam sam,dukkan takardunta kuma sun nuna ta halastacciyar hanya ta samesu. Ta samu sanya hannun manya dake da ruwa da tsaki akan kowacce takarda,tayi qoqarin samun shaida da lambar yabo iri daban daban na cewa ita din mutuniyar kirki ce,mutuniyar arziqi ce.....shaida da lambobi masu tulin yawa,ba a iya niger kawai ba,harda Nigeria dama maqwabtan qasashe dake kewaye da qasar.....ta shafe duk wani jini ko suna na Ethiopia daga gareta,ta yiwa kanta garkuwa da dokar da mukeso tahau kanta.....ta lullube kanta da tarin martaba da kariya ta gidan sarauta......da kariya da kowacce matar SULTANE take da ita. Tana cikin mata masu daraja da kamasu xai iya zama wani babban abun Allah wadai ga qasarmu,zai iya kuma canzawa aikinmu suna da ma'ana gaba daya,za'a kalli abun gaba daya a matsayin wulaqantarwa da tozarta da SARAUTA.....The law has already failed once. I must let truth speak instead.” ya qarasa fadi yana duban fuskokinsu muryarsa tanayin qasa sosai.
Kallon nashi dai sukeyi daya bayan daya,kalamansa na qarshe suna sakasu cikin kokwanto. Dan murmushi kadan ya saki yana goye hannunsa a baya yana ci gaba da takawa a hankali,yana kuma ci gaba da dubansu. A nutse ya sake dora maganarsa cikin qarfafa gwiwa.
Wannan tunanin ya zaburar dashi,ya soma rubutawa haisam din rubutaccen saqo na kai tsaye yana tura masa. Me yasa haisam ya kasa ganin abinda shi ya hango wannan karan?,baya ga wancan BAQIN QULLIN da ZARGE daya hango cikin daya daga cikin file din daya tura masa......MARTABAR sultane yanzu wani abune daya kamata a dubata. Kama iyalinsa kai tsaye irin haka a wulaqantaccen yanayin daya tabbatar zai zama wani labari dake trending a dukka kafofin watsa labarai na qasa dana duniya gaba daya......zasu bar masa wani tabo da zai iya shafar rayuwarsa ma gaba daya. Duk da cewa aikine zaibi ta kanta,amma zaiso haisam ya bashi aron wannan kamilar tasa nutsuwarsa da wannan zuzzurfan hankalin nasa ta yadda kama mammina din zai zama da tarin hikima.
"Ya hayyu ya qayyumu bi rahmatika astagees.....aslih li sha'ani kullah.....fala takilni ila nafsee d'arfata ainin" Ya dinga maimaitawa a hankali idanuwansa a rufe.
Gilmawar sunayen sultane kawai yake gani da na akhnan rubuce saman file din,zuciyarsa na nanata masa muhimmanci daukosu ya sake nazarin files din. Kuskure daya tak! Zakayi cikin aikinsu ya ruguza komai......ko ya bawa me laifi hujja ko damar kubuta.
Saidai kuma bayaso ya kalli file din......bayaso ya duba yaga abinda ya zamo doka a aikinsu da zai tilasta masa dakatar da damqe me laifi.
Wayarsa ce ke maimaita masa shigowar saqo me muhimmanci daga bobbo din,dole ya bude idanunsa da suka kada,ya miqa hannu ya dauki wayar yana duba saqon.
"The power of documents abbreviation........" Iya abinda bobbo ya rubuta kenan kawai.
Kamar an masa allura haka yaji,ya ajiye wayar yana miqewa da hanzari zuwa gurin daya ajiye dukkanin takardun,ya kuma zubosu qasa yana waresu daya bayan daya.
Awa guda cur ya share yana nazari,awa gudan data zame masa ta tashin hankali......awa dayan data bashi tabbacin da gaske bobbo ya fishi gaskiya.
Ta kowacce fuska babu hanyar kama mammina kai tsaye irin kamun da yake buqatar yayi mata. Tako ina ta qulla rayuwarta ta gaba da sunan akhnan,signature din akhnan duk da baisan ainihin signature dinta ba......da muma stamp din akhnan din dake dauke baro baro da sunanta da kuma title dinta AGADEZ PRINCESS. Ta qulla dukkan wani zare na rayuwar da tayi a baya da SULTANE......sultane din daya kasance aboki ga marigayi AJANI.
Sa hannun sultane caba caba a tarin yarjejeniyar kashe ajani. Stamp dinsa mafi tsaro da girma daya tabbatar iya warwareshi kadai wani abu ne da zai dauki wasu shekaru ana magana a kanshi.
"Hasbi rabbi!" Ya furta a bayyane da wani irin rudadden yanayi yana dukan table din a hankali. Ta kowacce fuska,ta kowanne yanayi ta qulla rayuwarta da mutum biyu,sultane da babbar diyarsa,tayi wani irin qulli da idan ta tashi faduwa ba ita kadai zata fadi ba.......idan ta tashi rugujewa ba zata zagwanye ita kadai ba. Faduwarta daidai yake da faduwar sultane,zubewar kima mutunci da martabarsa. Sa'annan kuma daidai yake da wulaqanta image na babbar d'iyarsa. Zata rasa tarin kima.....zata rasa girmamawa zata rasa dukkan wata martabarta. Duk wata dukiya da take mallakinta zata saraya daga hannunta,zata fuskanci mafi munin wulaqanci da tozartarwa.
Document of abbreviation din da bobbo ya fara magana a kansa ya dauko ya bude yana masa filla filla.
Wani sabon babban tashin hankalin ya soma gani......komai na mammina ya canza,ta tashi kacokam daga haifaffiyar Ethiopia ta koma haifaffiyar qasar NIGER. Komai ya canza.....komai ya tashi daga ainihin yadda yake.
Girman abubuwan daya gani ya sanya yaji kansa gaba daya ya dauki wani irin dumi,saidai kuma bai hana bakinsa da zuciyarsa kiran sunan Allah ba. Abu guda daya yayi,ya fidda wayarsa ya turawa obbo saqo a taqaice,don yanaji a jikinsa cewa yana buqatar yayi quitting.....yanaso ya yanke kowa da komai na wani dan lokaci ko kwanyarsa zatayi kalar tunanin daya dace tayi.
_"I found her crime....i lost her name,she's no longer Ethiopian under the law,touching her will would ignite a diplomatic fire"_ abinda ya turawa bobbo kenan ya kashe wayarsa.
Wani sashe na zuciyarsa yana son gaya masa KAYI FAILING MUHAMAMAD?,wannan jarumar zuciyar tana qaryata hakan.
A karan kansa yakejin BAI FADI BA.....bai kuma gaza ba.....a cikin kansa da zuciyarsa yakejin kawai wani strategy sabo yake buqata.....a gangar jikinsa yakejin akwai sabon GAME da zasu buga tsakanin K'ARYA da GASKIYA......wani sabon shimfidadden babi ZAI BUDE kansa da kansa yanxu. Bai gaza ba......bazai kuma gaza ba......bazai kuma tafi yabar agadez ba sai da NASARA....bazai matsa daga agadez ba sai ya cika wannan alwashin......wannan alqawarin......wannan BURIN.
*_NATIONAL INTELLIGENCE SECURITY SERVICE TEAM (AGADEZ_*
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
Dukkanin team din dake qarqashin jagorancin Senior Field Intelligence Officer sannan kuma Deep-Cover Operative me dauke da
Code Name na Al-Sāmit (The Silent One) PRINCE MUHAMMAD HAISAM ABBA JIFAR. Cikin anihin kebantaccen gidannan nasa dake dake cike da jami'an tsaro daki daki ta kowacce fuska,ta cikin gidan,ta kusa da gidan,da kuma ta nesa da gidan.
Amintattun jami'ai da dukka suka samu horo ta hannunsa,ko sau daya basa wani motsi da zaibar zargi a zuciyar wanda ke rayuwa ma kusa da gidan ballantana cikin unguwar.
Parlor ne na alfarma dake zagaye da wasu irin lafiyayyun sofas dake nuna zallar izza da mulkin dake tattare da mamallakin gidan,saidai a yau a safiyar da ya wayi garinta a daren jiya ba tare da ya iya baccin komai ko kuma runtsa idanunsa ba......an canzawa parlor din fasali kadan ta hanyar rarraba kujerunsa,aka kuma ajiye qananun table gaban kowacce kujera.
Tun daga kan omari har salawi,beeno,abeer dama dukkan wani ma'aikaci da shigowarsa agadez ta ta'allaqa ne da gabatar da wannan aikin,dama sauran jami'ansu da suka jima cikin qasar saboda fara gano muhimman gurare a qasar.
Wani irin shuru ne ya ratsa dakin,banda qamshi da tururin coffee dake sake bayyanar da cewa lallai qabilar oromia ne wanze a gurin.....qamshin coffee din daya gauraya da qamshin sassanyan freshener din data kama parlor din,da kuma sirrintaccen turaren oga me gayya me aiki muhammad haisam.
Duk qaunarsu da coffee din a yau kowa nashi yana aje ne a gabansa kawai,takardun hannuwansu kowanne yake juyawa cikin zurfin tunani,mutuwar jiki da daurewar kai,yayin da haisam din ke kai kawo a tsakaninsu. Sanye da wani lafiyayyen trouser da long sleeve shirt,shigar da ba kasafai ya fiya yinta ba a yau din yadda yakejin zuciyarsa fayau sai shigar ta sake masa wani irin kyau,ta fidda kyawunsa da quruciyarsa qarara,har abdii ma yaso tsokanarsa da farkon shigowarsu gurin,saidai yanayin daya gani tattare dashi na seriousness ya sanya ya kama bakinsa ya b'ame.
Hannunsa daya yana soke a aljihun wandonsa,yayin da daya hannun yake riqe da qaramin cup yana sipping coffee dinsa a hankali,kamar yadda kowanne taku nasa yake cike da nutsuwa,har ya kawo gaban table din Omar ya zuqe sauran coffee din ya ajiye mug din akai sannan yaja baya kadan.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[2/5, 20:38] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 65*
Gyaran murya yayi wadda ta sanya kowa ya tattara hankalinsa a kanshi,fuskarsu cike da damuwar da yana iya ganinta qarara a bayyane. Cikin muryar nan da sautin nan nasa dake bayyana asalin abinda ake nufi da kamala da nutsuwa ya soma musu magana yana duban fuskokinsu daya bayan daya,da wani irin accent da yaren oromo ke dashi wanda yake kama da harshen fillanci a nigeria.
"Waan hunda jijjiirte(she changed everything),Ta canza sunanta,shekarun haihuwa da komai da zai nuna ita din mallaki n qasar Ethiopia ce,tana da cikakken takardu da shaidar da zata bada tabbacin bata taba rayuwa a Ethiopia ba sam sam,dukkan takardunta kuma sun nuna ta halastacciyar hanya ta samesu. Ta samu sanya hannun manya dake da ruwa da tsaki akan kowacce takarda,tayi qoqarin samun shaida da lambar yabo iri daban daban na cewa ita din mutuniyar kirki ce,mutuniyar arziqi ce.....shaida da lambobi masu tulin yawa,ba a iya niger kawai ba,harda Nigeria dama maqwabtan qasashe dake kewaye da qasar.....ta shafe duk wani jini ko suna na Ethiopia daga gareta,ta yiwa kanta garkuwa da dokar da mukeso tahau kanta.....ta lullube kanta da tarin martaba da kariya ta gidan sarauta......da kariya da kowacce matar SULTANE take da ita. Tana cikin mata masu daraja da kamasu xai iya zama wani babban abun Allah wadai ga qasarmu,zai iya kuma canzawa aikinmu suna da ma'ana gaba daya,za'a kalli abun gaba daya a matsayin wulaqantarwa da tozarta da SARAUTA.....The law has already failed once. I must let truth speak instead.” ya qarasa fadi yana duban fuskokinsu muryarsa tanayin qasa sosai.
Kallon nashi dai sukeyi daya bayan daya,kalamansa na qarshe suna sakasu cikin kokwanto. Dan murmushi kadan ya saki yana goye hannunsa a baya yana ci gaba da takawa a hankali,yana kuma ci gaba da dubansu. A nutse ya sake dora maganarsa cikin qarfafa gwiwa.