Sashe 80
Luu Luu Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Daga sanda ta sake gane cewa safeena ce matar da sultane ke mutuwar so.....wanda shi kuma ya sota ne ba tare da yasan ma cewar matar abokinsa bace......a sannan ta sake tsananta wani kalar tsana da qiyayya a kanta. Tabi duk wata hanya don raba abun.....ni kuma naqi bata wannan damar ta cimma nasara akan hakan. Daga sanda nima na karanci ta sake shigowa rayuwar SAFEENA ta daga sannna ban sake bacci da idanu biyu ba. Safeena tana da sanyi tana da raunin dana tabbatar cikin ruwan sanyi zeenatu zataci galaba a kanta. Daga qarshe zeenatu ta bari ko ince qaddara tafi qarfinta an daura auren safeena da sultane a matsayin matarsa ta farko......saidai bata bari safeena ta tare ba,har sai daka daura nata auren ta kuma tare a gidan sultane da shekara guda cur......sannan tsananin addu'ar da family din diory hammani suka tsaya akai safeena ta shiga gidansa bayan zeenatu ta tabbatar ta gama kafawa ta tsare,ta kuma amshe sunan UWARGIDA daga hannun safeena"
"Wani irin zama ne da safeena tayi gidan sultane me dadi ta bangaren mijinta,saboda samun mafificiyar soyayya daga gurin sultane din kamar yadda ta samu mafificiyarta daga gurin ajani. Wannan ya daga hankalin zeenatu da mafificin tashin hankali......tashin hankalin da ya ninku ne saboda ta gaza gusar da wannna soyayyar. Ta rayu tsakaninta da zeenatu cikin BARAZANA turata zuwa ga tarin matsalolin da batasan kansu ba batasan kuma yadda zata warwaresu ba. Saidai qarfin addu'a da na saka aka tsayawa safeena da ita komai yake zuwa da sauqi,duk da a sannan nima ina gidan nawa auren.
"Ni kadai.....ni da safeena kadai muka karanci baqin matsanancin halin da zeenatu ta shiga lokacin da safeena ta haifi AHMAD......ko kadan ban bari zeenatu tasan akwai wani ciki jikin safeena ba,don jikina yana bani ba zata taba barinsa ya zauna ko a haifeshi ba. Ina da wani hali da bansani ba.....a halittata ce?,ko ina da mutanen boye dake tsartamin abu idan zai faru......inaji a jikina.....raina da zuciyata suna bani,abu qalilanne zai faru banji hakan a jikina ko zuciyata bata rayamin ba. Hatta da sultane dake neman haihuwa sosai a sannan saboda shekarun aurensa daya fara turawa ban bari safeena ta gaya masa ba,saida cikinta ya shiga wata shida,ta kuma roqeshi kada ya bari kowa ya sani,koda 'yar uwarsa nannie saboda kare lafiyar abinda yake cikinta. A sannan zeenatu tana ta fadi tashin yadda zata samu ciki da sultane,a duk duniya a wannan lokacin burinta kenan,kudade take kashewa marasa iyaka waiko zata dauki ciki dashi,saidai ko b'ari bata samu ba bare cikin dan mutum,dan mutum dinma d'a namiji. A sannan ta gama da kowa cikin masarautar,kowa kirkinta yake gani,kowa qaunarta yakeyi,ta kama nannie qam qam ta riqeta,don kusan ita kadaice ta ragewa sultane a wadda suke uwa days uba daya. Bansan me.ya faru ba,bansan ya akayi ba,ko sun manta zeenatu din 'yar Ethiopia dinnan ce da suka hana muhammad hammud aurenta?. Mun wayi gari kowa yana mata kallon cikkiyar ba'abzina,buzuwa musamman data kasance fara sol kamarmu. Sunanta da muka sani na zeenatu ya koma ZAITUNA,yaren Tuareg a bakinta fes.....al'adunsu shigarsu da komai nasu"
"Haihuwar Ahmad ta qarawa safeena kima da martaba a idanun sultane.....wata sabuwar soyayya yake gwada mata wadda bata boyuwa,abinda ya sake daga hankalin zeenatu kenan,saidai da tarin kirsa irin nata da komai Ahmed ya koma kamar D'ANTA ya koma rainonta,ya koma hannunta ma gaba daya. A sannan ba abinda bance da safeena ba,amma tacemin ba zata iya gwadawa sultane zata amshe ahmad ba.....zeenatu bata isa ta masa komai ba sai abinda Allah ya rubuta qaddararsa ce......" Sai ta dakata tana hadiyar wani abu me d'aci a qirjinta.
"Kasan wace safeena?" A nutse haisam ya maida dubansa kan morsa safiyya da kalar cakurkudaddiyar tambayarta.
"Kasan wanne sadaukarwa SAFEENA ta mana nida sultane da bazata taba shafewa a zukatanmu da rayuwarmu ba?" Ta fadi wani irin hawaye me yawan gaske yana ballewa daga idanun morsa safiyya,wanda ko da wasa bata gwada tsaidasu ba. Bai iya amsa mata ba,amma wannan karon bai dauke dubansa daga kan fuskarta ba.
"Sultane ya harbu da ciwon qoda sanda take dab da daukan cikin AKHNAN......dukka qodarsa guda biyu,kuma aka buqaci ayi masa DASHE na qoda......bada saninsa ba safeena ta sadaukar masa da qodarta guda daya,wanda baima sani ba sai bayan ya warke.......". Saita dakata tana yin qasa da kanta.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽I
[2/9, 19:34] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 71*
"Wannan ya sake sanyawa safeena ta zama wata mace da ba kamarta a gurin sultane.......ba jimawa ta samu cikin KHADEEJA wadda taci sunan 'yar uwarmu.....babbar aminiyarmu da duniya bamu da kwatankwacinta. Samuwar cikin ya sake jaddada tashin hankalin zeenatu,don cikin khadeeja yazo da banbamce babance sosai. Ciwo da laulayi sosai safeena takeyi,kamar ba cikin d'iya mace ba,girman cikin da wahalarsa daban yake,har mun fara zaton ko twins ne.
Saidai daga baya zeenatu ta koma tayi relax,ta kuma maida komai ba komai ba,ta sake riqe ahmad da kyau. A wani dare da bazan manta ba,na kawowa safeena ziyara muke maganar
"Duk yadda ka dauki rayuwa haka take zuwar maka,idan zeenatu ta riqe ahmad ga wani kyautar Allah zai sake bamu,Allah yana tare dame haquri safiyya,ki koyi haquri,akwai riba sosai a cikinsa,idan mace na haifa khadeeja nakeso a saka mata,ina yawan mafarkin khadeeja,inaji a jikina babu ganawa a tsakaninmu,zuciyata kullum da ciwon son ganinta da kuma ciwon son sake sanya d'ana a ido nake kwana nake tashi,duk sanda Allah ya hada fuskokinku,ki gayawa khadeeja ina qaunarta......ina qaunarta.....ina qaunarta har abada,nayi kewarta.....nayi rashinta,ki gaya mata ban tafi na barta don bana sonta ba,na tafi ne saboda tseratar da ruhin da bamusan gaba me zai zama ba......" Wani irin abune yake sauka saman zuciyar haisam,sanda morsa ke maimaita masa abinda safeena ta fada a sannan......sai yakejin kamar yana zaune a gurin.....kamar a gabansa safeena ke maganar. Wani irin rauni yaji zuciyarsa tayi,yana iya sauraren yadda morsa safiyya taci gaba da magana muryarta na rawa.
"Daga ranar jikina yayi sanyi da safeena,munyi doguwar hira sosai,a sannan na yaye hairaan,tace nabar mata ita,ban musa ba nabar mata hairaan,saidai sanda zan dawo daukar hairaan na tadda wani tashin hankali ne da har yanzu bamu fita a ciki ba.......batan ahmad sama ko qasa,da fara haukar SAFEENA" Ta dakata tana sanya gefan lafayarta tana dauke hawayen idanunta da suka sake yawa kamar ana tunkudosu.
"An rasa ahmad sama ko qasa,a wani dare aka wayi gari babu shi. Ba kalar nema da binciken da ba'a masa ba......a darenma yana kwamce jikin mamarsa,haka kawai kamar tasan hakan zai faru tace a dakinta zai kwana,don tun farkon cikin akhnan har girma daya fara yi bata da lafiya cikakkiya. Wayar gari tayi taga bashi a gefanta,da farko ta dauka kawai cikin gida ya shiga gurin zeenatu,nema da wasa saiya koma na gaske,amma tsahon kwanaki shuru babu shi ba alamarsa. Wani irin tawakkali safeena tayi,saidai kana ganinta kasan abun ya zame mata dafi ne kawai a zuciyarta.
"Wataqila ni kuma tawa qaddarar kenan batan yarana.....wataqila tawa jarrabawar kenan,ya Allah ka bani ikon cinyeta" Ta fadi da wani irin soyewa cikin idanunta. Zeenatu ta fita haukacewa,don saida aka yita karbo mata tofin dangana,sultane yasa aka dinga kiran malamai suna mata wa'azin tawakkali,saidai tana dangana din sannan ne kuma aka wayi gari wani gagarumin hauka ya samu safeena" A hanzarce haisam ya dubi morsa cikin mamaki.
"Hauka tuburan,yanzu yanzu xaku gama magana da ita lafiya lau.....amma da zarar guri ya zamana ba kowa sai ita kadai yanxu zata fara cisgar sumar kanta tana ci da yage jikinta da suturarta,wani abun mamaki indai da mutum a guri lafiya lau zata zauna,amma ko yaya ta kebe sai abinda aka gani.....naga abubuwa da yawa game da ita masu daga hankali da ban tausayi.......amma ban taba ganin abinda ya gigitamin lissafi ba irin wannan ciwon nata,komai daya sameta a baya tare muke fuskantarsa da mahaifiyata,shi kuwa wannan daya tashi zuwa ya samemu,ya samemu a sanda muka zama CIKAKKUN MARAYU,duk da tarin dangi masu matuqar riqo da zumunci da muke dasu......sannan hakan ya sameni ne a sanda nayi kwanaki bakwai kacal da fita daga takabar mutuwar mahaifin hairaan. Da hannu biyu na karbi kowacce qaddara......da dukkan imanina da yaqini na,nabar hairaan hannun qanwar mahaifiyata,na tattara na dawo cikin masarautar nan don zama da 'yaruwata mafi soyuwa a gareni. A wannan xama na saba da mutane da yawa suma suka saba dani ciki harda sultane daya tattare kulawarsa akan 'yar uwata,wannan abun ya qara kimarsa da martabarsa a idanuna sosai. Saidai wani abun mamakin shine......wata daya ya rage a haifi akhnan na kwanta wani irin ciwo,wanda daga qarshe nima ya bayyana matsalar qoda ne. Ban sani ba......bata gayamin ba.....bata bari an fadamin ba haihuwar AKHNAN akace CS zaayi mata,wanda yazo daidai da sanda zaamin aikin qoda.......ashe qodarta dayar data rage mata ga bani........" Wannan karon kasa riqe kukanta tayi,ta sanya fuskarta cikin tafin hannunta tana sakin kuka mara sauti.
"Subhanal malikul quddus" Ya furta a hankali yana jin wani abu yana yawo a jikinsa. Wannan wacce irin zuciya ce?,wannan wacce irin sadaukarwa ce?......wannan wanne irin 'yan uwantaka ce?,wacce irin qauna ce haka me girman gaske?"
"Wani irin zama ne da safeena tayi gidan sultane me dadi ta bangaren mijinta,saboda samun mafificiyar soyayya daga gurin sultane din kamar yadda ta samu mafificiyarta daga gurin ajani. Wannan ya daga hankalin zeenatu da mafificin tashin hankali......tashin hankalin da ya ninku ne saboda ta gaza gusar da wannna soyayyar. Ta rayu tsakaninta da zeenatu cikin BARAZANA turata zuwa ga tarin matsalolin da batasan kansu ba batasan kuma yadda zata warwaresu ba. Saidai qarfin addu'a da na saka aka tsayawa safeena da ita komai yake zuwa da sauqi,duk da a sannan nima ina gidan nawa auren.
"Ni kadai.....ni da safeena kadai muka karanci baqin matsanancin halin da zeenatu ta shiga lokacin da safeena ta haifi AHMAD......ko kadan ban bari zeenatu tasan akwai wani ciki jikin safeena ba,don jikina yana bani ba zata taba barinsa ya zauna ko a haifeshi ba. Ina da wani hali da bansani ba.....a halittata ce?,ko ina da mutanen boye dake tsartamin abu idan zai faru......inaji a jikina.....raina da zuciyata suna bani,abu qalilanne zai faru banji hakan a jikina ko zuciyata bata rayamin ba. Hatta da sultane dake neman haihuwa sosai a sannan saboda shekarun aurensa daya fara turawa ban bari safeena ta gaya masa ba,saida cikinta ya shiga wata shida,ta kuma roqeshi kada ya bari kowa ya sani,koda 'yar uwarsa nannie saboda kare lafiyar abinda yake cikinta. A sannan zeenatu tana ta fadi tashin yadda zata samu ciki da sultane,a duk duniya a wannan lokacin burinta kenan,kudade take kashewa marasa iyaka waiko zata dauki ciki dashi,saidai ko b'ari bata samu ba bare cikin dan mutum,dan mutum dinma d'a namiji. A sannan ta gama da kowa cikin masarautar,kowa kirkinta yake gani,kowa qaunarta yakeyi,ta kama nannie qam qam ta riqeta,don kusan ita kadaice ta ragewa sultane a wadda suke uwa days uba daya. Bansan me.ya faru ba,bansan ya akayi ba,ko sun manta zeenatu din 'yar Ethiopia dinnan ce da suka hana muhammad hammud aurenta?. Mun wayi gari kowa yana mata kallon cikkiyar ba'abzina,buzuwa musamman data kasance fara sol kamarmu. Sunanta da muka sani na zeenatu ya koma ZAITUNA,yaren Tuareg a bakinta fes.....al'adunsu shigarsu da komai nasu"
"Haihuwar Ahmad ta qarawa safeena kima da martaba a idanun sultane.....wata sabuwar soyayya yake gwada mata wadda bata boyuwa,abinda ya sake daga hankalin zeenatu kenan,saidai da tarin kirsa irin nata da komai Ahmed ya koma kamar D'ANTA ya koma rainonta,ya koma hannunta ma gaba daya. A sannan ba abinda bance da safeena ba,amma tacemin ba zata iya gwadawa sultane zata amshe ahmad ba.....zeenatu bata isa ta masa komai ba sai abinda Allah ya rubuta qaddararsa ce......" Sai ta dakata tana hadiyar wani abu me d'aci a qirjinta.
"Kasan wace safeena?" A nutse haisam ya maida dubansa kan morsa safiyya da kalar cakurkudaddiyar tambayarta.
"Kasan wanne sadaukarwa SAFEENA ta mana nida sultane da bazata taba shafewa a zukatanmu da rayuwarmu ba?" Ta fadi wani irin hawaye me yawan gaske yana ballewa daga idanun morsa safiyya,wanda ko da wasa bata gwada tsaidasu ba. Bai iya amsa mata ba,amma wannan karon bai dauke dubansa daga kan fuskarta ba.
"Sultane ya harbu da ciwon qoda sanda take dab da daukan cikin AKHNAN......dukka qodarsa guda biyu,kuma aka buqaci ayi masa DASHE na qoda......bada saninsa ba safeena ta sadaukar masa da qodarta guda daya,wanda baima sani ba sai bayan ya warke.......". Saita dakata tana yin qasa da kanta.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽I
[2/9, 19:34] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 71*
"Wannan ya sake sanyawa safeena ta zama wata mace da ba kamarta a gurin sultane.......ba jimawa ta samu cikin KHADEEJA wadda taci sunan 'yar uwarmu.....babbar aminiyarmu da duniya bamu da kwatankwacinta. Samuwar cikin ya sake jaddada tashin hankalin zeenatu,don cikin khadeeja yazo da banbamce babance sosai. Ciwo da laulayi sosai safeena takeyi,kamar ba cikin d'iya mace ba,girman cikin da wahalarsa daban yake,har mun fara zaton ko twins ne.
Saidai daga baya zeenatu ta koma tayi relax,ta kuma maida komai ba komai ba,ta sake riqe ahmad da kyau. A wani dare da bazan manta ba,na kawowa safeena ziyara muke maganar
"Duk yadda ka dauki rayuwa haka take zuwar maka,idan zeenatu ta riqe ahmad ga wani kyautar Allah zai sake bamu,Allah yana tare dame haquri safiyya,ki koyi haquri,akwai riba sosai a cikinsa,idan mace na haifa khadeeja nakeso a saka mata,ina yawan mafarkin khadeeja,inaji a jikina babu ganawa a tsakaninmu,zuciyata kullum da ciwon son ganinta da kuma ciwon son sake sanya d'ana a ido nake kwana nake tashi,duk sanda Allah ya hada fuskokinku,ki gayawa khadeeja ina qaunarta......ina qaunarta.....ina qaunarta har abada,nayi kewarta.....nayi rashinta,ki gaya mata ban tafi na barta don bana sonta ba,na tafi ne saboda tseratar da ruhin da bamusan gaba me zai zama ba......" Wani irin abune yake sauka saman zuciyar haisam,sanda morsa ke maimaita masa abinda safeena ta fada a sannan......sai yakejin kamar yana zaune a gurin.....kamar a gabansa safeena ke maganar. Wani irin rauni yaji zuciyarsa tayi,yana iya sauraren yadda morsa safiyya taci gaba da magana muryarta na rawa.
"Daga ranar jikina yayi sanyi da safeena,munyi doguwar hira sosai,a sannan na yaye hairaan,tace nabar mata ita,ban musa ba nabar mata hairaan,saidai sanda zan dawo daukar hairaan na tadda wani tashin hankali ne da har yanzu bamu fita a ciki ba.......batan ahmad sama ko qasa,da fara haukar SAFEENA" Ta dakata tana sanya gefan lafayarta tana dauke hawayen idanunta da suka sake yawa kamar ana tunkudosu.
"An rasa ahmad sama ko qasa,a wani dare aka wayi gari babu shi. Ba kalar nema da binciken da ba'a masa ba......a darenma yana kwamce jikin mamarsa,haka kawai kamar tasan hakan zai faru tace a dakinta zai kwana,don tun farkon cikin akhnan har girma daya fara yi bata da lafiya cikakkiya. Wayar gari tayi taga bashi a gefanta,da farko ta dauka kawai cikin gida ya shiga gurin zeenatu,nema da wasa saiya koma na gaske,amma tsahon kwanaki shuru babu shi ba alamarsa. Wani irin tawakkali safeena tayi,saidai kana ganinta kasan abun ya zame mata dafi ne kawai a zuciyarta.
"Wataqila ni kuma tawa qaddarar kenan batan yarana.....wataqila tawa jarrabawar kenan,ya Allah ka bani ikon cinyeta" Ta fadi da wani irin soyewa cikin idanunta. Zeenatu ta fita haukacewa,don saida aka yita karbo mata tofin dangana,sultane yasa aka dinga kiran malamai suna mata wa'azin tawakkali,saidai tana dangana din sannan ne kuma aka wayi gari wani gagarumin hauka ya samu safeena" A hanzarce haisam ya dubi morsa cikin mamaki.
"Hauka tuburan,yanzu yanzu xaku gama magana da ita lafiya lau.....amma da zarar guri ya zamana ba kowa sai ita kadai yanxu zata fara cisgar sumar kanta tana ci da yage jikinta da suturarta,wani abun mamaki indai da mutum a guri lafiya lau zata zauna,amma ko yaya ta kebe sai abinda aka gani.....naga abubuwa da yawa game da ita masu daga hankali da ban tausayi.......amma ban taba ganin abinda ya gigitamin lissafi ba irin wannan ciwon nata,komai daya sameta a baya tare muke fuskantarsa da mahaifiyata,shi kuwa wannan daya tashi zuwa ya samemu,ya samemu a sanda muka zama CIKAKKUN MARAYU,duk da tarin dangi masu matuqar riqo da zumunci da muke dasu......sannan hakan ya sameni ne a sanda nayi kwanaki bakwai kacal da fita daga takabar mutuwar mahaifin hairaan. Da hannu biyu na karbi kowacce qaddara......da dukkan imanina da yaqini na,nabar hairaan hannun qanwar mahaifiyata,na tattara na dawo cikin masarautar nan don zama da 'yaruwata mafi soyuwa a gareni. A wannan xama na saba da mutane da yawa suma suka saba dani ciki harda sultane daya tattare kulawarsa akan 'yar uwata,wannan abun ya qara kimarsa da martabarsa a idanuna sosai. Saidai wani abun mamakin shine......wata daya ya rage a haifi akhnan na kwanta wani irin ciwo,wanda daga qarshe nima ya bayyana matsalar qoda ne. Ban sani ba......bata gayamin ba.....bata bari an fadamin ba haihuwar AKHNAN akace CS zaayi mata,wanda yazo daidai da sanda zaamin aikin qoda.......ashe qodarta dayar data rage mata ga bani........" Wannan karon kasa riqe kukanta tayi,ta sanya fuskarta cikin tafin hannunta tana sakin kuka mara sauti.
"Subhanal malikul quddus" Ya furta a hankali yana jin wani abu yana yawo a jikinsa. Wannan wacce irin zuciya ce?,wannan wacce irin sadaukarwa ce?......wannan wanne irin 'yan uwantaka ce?,wacce irin qauna ce haka me girman gaske?"