Sashe 35
Luu Luu Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Zaka iya wucewa,ka tuntubi bulama ko akwai wani sabuwar alama ko sabuwar masaniya?". Ta fadi tana jin ranta yayi jagulewar da bazata iya ganin bulama bama.
"An gama Allah ya baki nasara" Ya fada yana miqewa,ya sake kai gaisuwar ban girma sannan ya juya yana fita.
Iska ta fesar,tana son ta riski akhnan don auna gwargwadon matsayar tunaninta,tanason kuma ta samu layin tafisu,don tana son shirya komai na auren akhnan ta fanni biyu. Bangaren akhnan din da almaz da takeso kowanne motsi ya tafi da babban motsin da zai ajiye alamun GIRMA cikin dukiyar aure shigarsa da cikar kamalar da zata masa jagorancin samun KARBUWA a zukatan kowa da kowa.
*MORSA SAFIYYA*
A nutse ta amsa sallamar nanny tana ajiye carbin dake hannunta a gefanta saman lallausan kujerar da take zaune a kai.
Daya daga cikin palukanta na alfarma dake sassanta,wanda ke dauke da wani irin sassanya kuma nutsatstsen yanayi. Iya nutsuwa da tsarin sassanta kawai zai gaya maka adadin tata nutsuwar data wanzu har saman fuskarta,duk da tarin ciwuka da firgici tsoro da take boyewa cikin fitowar kowacce rana zuwa faduwarta,amma qarfin riqonta da addu'a ya sanya nutsuwa takan mamaye dukkan wani fargaba da tsoronta.
Cikin girmamawa ta marabci nanny kaman yadda suka saba. Ta zauna suna maganar su Aeera data samu daga falon farko sun gwagwgwafe ana musu lalle.
"Haka kawai don rigima falaak ta tashi kira da neman a kira mata me jan lalle.......wai sun karanta cewa sunnah ce me qarfi......tanaso lallai tayi koyi da abinda annabi ya umarci mata su dinga yi". Kai nanny ta gyada tana murmushi.
"Sosai sheikh yake da qoqari.......ban taba ganin matashin da nutsuwa tayi masa hijabi ba irin malamin nan nasu,ko yanzu bamu dade da gama maganarshi da babansa ba sultane" Ta fada tana murmushi,murmushin daya sanya morsa itama sakin nata murmushin.
"Komai na falaak ya canza,nutsuwarta ta sake yawa,abubuwa da dama sun sauya tattare da ita,duk wansa ya sameshi a matsayin d'a ko suruki dole yayi alfahari da hakan". Morsa safiyya ta fadi tana sakin murmushi,har cikin zuciyarta tana jin dadin sauyin falaak din. Hakan yana sake tabbatar mata da girman tasirantuwa da mutanen kirki da mutanen arziqi. Daidai nan hadiman morsa safiyya suka gama cika gaban nanny da kayan ciye ciye sannan suka janye.
"Ai dama sun jira......basuyi wannan lallen ba,bata hannuwansu zasuyi,su dake da biki a nan kusa" Nanny ta fada tana murmushi. Maganan ya danja hankalin morsa safiyya,ta daga idaunta tana duban nanny din ba tare data tambaya komai ba.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Daga qarshe dai akhnan ta fidda miji.......in sha Allah kuma sultane ya sanya daurin aurenta sati na sama". Nanny ta fadi alamun farinciki yana wanzuwa saman fuskarta.
Wani irin duba na mamaki morsa safiyya takebin nanny dashi,maganar tayi mata mugun zuwa a bazata. Idanunsu ya hadu guri daya,abubuwa da yawa nanny din ta fuskanta tattare da morsa din.
"Ta fidda miji?,a yaushe?,a 'yan tsukakkun kwanakin nan?,kuma har ta iya gabatarwa sultane?" Tayi tambayar dukka ga nanny wata irin shakka tana ratsata. Kai nanny ta gyada
"Nima nayi mamakin juyewa da sauyawar ra'ayinta haka cikin qanqanin lokaci......saidai shi Allah ba yadda baya iya sauya al'amuransa a yanayin da yaso,a kuma lokacin da yaso" Shuru morsa safiyya tayi,tana jin wuta tana dauke mata. Kowanne sashe na jikinta yana gaya mata wannan ba ra'ayin biftu bane......ba ra'ayin akhnan bane. Fuskar mammina ta gilma ta cikin idanuwanta,ta lumshe idanuwanta a hankali ba tare data iya furta komai ba.
Cikin kunnenta ake mata busa da kamar kalaman.
"Tayi nasara a kanki" Wani sashen na zuciyarta kuma yana kokawa da hakan......yana kuma qaryata abinda takeji daga qasan ranta.
"Safiyya" Nanny ta kira sunanta tana karantar yanayinta. Bata amsa ba illa bude idanunta da tayi tana duban nanny.
"Na roqeki don Allah......karki zargi komai,kada kisa komai cikin qasan ranki,komai Allah yana shiryashi ne daidai da tsarinsa,ki bita da fatan alkhairi da dukka gudunmawar da zaki iya bata don samun ingantaccen aure me dorewa......sultane kansa ya rufe maganar,yace dukkan wanda zai dawo masa da hannun agogo baya zai iya fuskantar fushi da kuma bacin rai......banason ranki ya baci safiyya.....banason wani abu mara dadi.ya gilma tsakaninki da sultane dalilin kishi". Idanu ta zubawa nanny shuru yana dan ratsa gurin,sai kuma ta saki wani siririn murmushi.
"Kishi?" Morsa safiyya ta maimaita kalmar,saita jinjina kanta a hankali
"Koda nace miki toh.....koda nace miki ba komai to tabbas kema kin sani qarya nakeyi. Na rasa idanuwa irin nawa cikin agadez da zasu dinga ganin kalar abinda ni nake gani......na rasa hankula da zuciyoyi irin nawa SAK!. Akwai tarin duffai daya kamata ace sun yaye.....ban sani ba,ko lokacin yayewarsu ne baiyi ba?,amma a cikin jikina zuciyata da gangar jikina suna bani lokacin yana dab da yi......koda bani da abinda zan yiwa khadeeja......amma akwai kyakkyawar alaqa tsakanina da ubangijina.......akwai sauran fili me yawan gaske da zan gurfana gaban ubangijina,ya kuma saurareni da dukkan rahamarsa da jin qansa,komai tarin buqatu da qorafe qorafe na.......bazan iya hana kowa aikata komai akan akhnan ba......amma kuma nima ban manta ba......addu'a tana sauya qaddara mara kyau izuwa me kyau......addu'a tana sauya tarin qaddarori...." Takai qarshen maganar tana jinjina kanta cike da tarin yaqini da tabbaci da wani irin gamsuwa da takeji har cikin qasan ranta da zuciyarta.
*MAMMINA*
sai data gama shiryawa tsaf cikin wani silk material na hareer me tsadan gaske sannan ta koma saman stool ta zauna tana sake gwada kiran tafisu.
Ajiyar zuciya me sanyi ta sauke sanda tafisun ke mata sallama cikin qasqantar da murya.
"Daga yanzu......zaki tafiya ta qarshe wadda ta haura zagayen agadez.......zaki kasance a kurkusa kuma a duk sanda ba buqaceki".
"Duk yadda kikeso shine abinda zai faru.....duk yadda kikeso kuma haka za'a yishi.....fansar lokacina raina da lafiyata a gareki". Wani qasaitaccen murmushi ta saki,tana jin ta gama samun dukkan wata dama ta duniya......an gama hore mata sarrafa dukkan wani mutum dake kewaye da ita,burika qwaya biyu kadai sune abinda suis rage mata cikarsu.
"Yayi kyau......inaso a gobe ki kasance cikin masarauta.......ina buqatar kowanne shiri ya fara gudana na bayyanar almaz a matsayin surukin masarauta.......sannan ina buqatar kowanne shiri ya zama a tsare,irin shirin da akewa bikin kowacce d'iya ta gata. Inaso a shirya dukiyar aure mai gigita hankali da tunani,inaso a gabatar da gaisuwar aure kalar wadda ba'a taba gani ba......inaso girma da izza su nuna kansu,inaso a siyawa almaz mutunci martaba da kwarjinin da ba'a taba ganinsa tattare da dukkan wanda ya taba zuwa neman auren akhnan ba.......komai inaso ya wanzu bayan tafiyar me martaba umara kafin kuma dawowarshi".
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[1/19, 19:45] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 31*
__________________________
*_Domin qulla huldar kasuwanci damu,HUGUMA CLOSET.......,siya ko siyowa wani,reposting ko sari akan farashi me rahusa da babu irinsa,maza yi joining group namu don samun ingantattun kayan da babu ha'inci a ciki da izinin Allah_*
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
___________________________
"An gama......ki qaddara komai ya wanzu kamar hakan". Kai mammina ta jinjina cikin izza sannan ta katse wayar.
Idanunta ta maida saman fuskarta tana sake sakin wani murmushin,a nutse takai hannunta saman fuskarta tana shafawa,wani murmushin yana sake yanke mata.
Tana matuqar kula da kanta da fatarta gami da jikinta gaba daya,wannan ya sanya zai wahala ka iya qididdige shekarunta kai tsaye. Dukkanin duniyarta a yau wani dadi take mata,komai ya hau saiti,komai kuma yana tafiya a hannunta yadda takeso.
DAUKAN FANSA yana mata matuqar dadin da yake wanzar da zuciyarta cikin wani irin nishadi da aminci........ballantana fansa irin wannan,fansar da take da tabbacin ba'a taba wani abu a tarihin rayuwarta da take buqatar fansa a kansa ba irin FANSAR SAFEENA.
A nutse ta miqe,ta dora alkyabba mara nauyi saman rigar jikinta daidai sanda idanunta ya sauka akan jewelry organizer dinta. Haka kawai ta samu kanta da zubawa gurin idanu tana jin sauyin bugun zuciyarta,shakka da kuma kokwanto suna ratsata a hankali,taji kamar wani abu yana fincikar hankalinta a kansa,sai ta miqa hannu ta danna wani madanni,take ya bude ya kuma ware dukka fadinsa dake dauke da sassa sassa.
Akan abun hannun idanunta suka fara sauka,kallon daya saukar mata da wasu yani mabanbamta da har sai daya kaita ga miqa hannu ta daukeshi tana juyashi cikin hannunta.
Abune me matuqar tsada da daraja a gurinta,bawai kuma don daga gurin wanda ya fito ba tun asalinsa,sannan bawai don tsadar da yake dashi ba kasancewarsa d'anyan narkakken gold ba......aah,saidai kasancewarsa me dauki da wani tarihi me nauyi a gurinta.
Iska taja me yawa a hunhunta,zuciyarta na jin qin aminta da zamansa a gurin haka kawai,zamansa a wajen takejin baiyi mata ba a daidai wannan lokacin da take da tarin zarge zarge da ayoyin tambayoyi akan kusan kowa da kowa ma,sai ta taka kawai a hankali tana wucewa zuwa ainihin kebantaccen closet dinta,ta wuce kai tsaye ga ajiyayyen safe dinta,ta jawoshi ta saka abun a ciki ta rufe tana jin ya samu amintaccen gurin zama sama da dressing table dinta,sannan ta fara takawa tana ficewa a daga walk-in closet din.
Dab da zata fita a gurin jikinta ya saukar mata da wani irin yanayi. Saita tsaya cak,ta waiwaya tana sake qarewa gurin kallo. Mintuna aqalla uku ta shafe a haka tana duban gurin. Batasan me yasa takeji a jikinta kamar akwai wani abu daya taba gun,kamar akwai wani daya kusanci gurin?,amma ko daya bataga wani abu daya sauya gurin ba,daidai da qananun alamomi data sanya da ba wanda zai gane alama ce ajiyayya da zata iya fahimtar da ita an taba mata wani abun,an shiga gonarta ko an wuce iyakarta,dukka suna nan a muhallinsu,ba ko daya daya fadi ko ya canza yanayi.
"An gama Allah ya baki nasara" Ya fada yana miqewa,ya sake kai gaisuwar ban girma sannan ya juya yana fita.
Iska ta fesar,tana son ta riski akhnan don auna gwargwadon matsayar tunaninta,tanason kuma ta samu layin tafisu,don tana son shirya komai na auren akhnan ta fanni biyu. Bangaren akhnan din da almaz da takeso kowanne motsi ya tafi da babban motsin da zai ajiye alamun GIRMA cikin dukiyar aure shigarsa da cikar kamalar da zata masa jagorancin samun KARBUWA a zukatan kowa da kowa.
*MORSA SAFIYYA*
A nutse ta amsa sallamar nanny tana ajiye carbin dake hannunta a gefanta saman lallausan kujerar da take zaune a kai.
Daya daga cikin palukanta na alfarma dake sassanta,wanda ke dauke da wani irin sassanya kuma nutsatstsen yanayi. Iya nutsuwa da tsarin sassanta kawai zai gaya maka adadin tata nutsuwar data wanzu har saman fuskarta,duk da tarin ciwuka da firgici tsoro da take boyewa cikin fitowar kowacce rana zuwa faduwarta,amma qarfin riqonta da addu'a ya sanya nutsuwa takan mamaye dukkan wani fargaba da tsoronta.
Cikin girmamawa ta marabci nanny kaman yadda suka saba. Ta zauna suna maganar su Aeera data samu daga falon farko sun gwagwgwafe ana musu lalle.
"Haka kawai don rigima falaak ta tashi kira da neman a kira mata me jan lalle.......wai sun karanta cewa sunnah ce me qarfi......tanaso lallai tayi koyi da abinda annabi ya umarci mata su dinga yi". Kai nanny ta gyada tana murmushi.
"Sosai sheikh yake da qoqari.......ban taba ganin matashin da nutsuwa tayi masa hijabi ba irin malamin nan nasu,ko yanzu bamu dade da gama maganarshi da babansa ba sultane" Ta fada tana murmushi,murmushin daya sanya morsa itama sakin nata murmushin.
"Komai na falaak ya canza,nutsuwarta ta sake yawa,abubuwa da dama sun sauya tattare da ita,duk wansa ya sameshi a matsayin d'a ko suruki dole yayi alfahari da hakan". Morsa safiyya ta fadi tana sakin murmushi,har cikin zuciyarta tana jin dadin sauyin falaak din. Hakan yana sake tabbatar mata da girman tasirantuwa da mutanen kirki da mutanen arziqi. Daidai nan hadiman morsa safiyya suka gama cika gaban nanny da kayan ciye ciye sannan suka janye.
"Ai dama sun jira......basuyi wannan lallen ba,bata hannuwansu zasuyi,su dake da biki a nan kusa" Nanny ta fada tana murmushi. Maganan ya danja hankalin morsa safiyya,ta daga idaunta tana duban nanny din ba tare data tambaya komai ba.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Daga qarshe dai akhnan ta fidda miji.......in sha Allah kuma sultane ya sanya daurin aurenta sati na sama". Nanny ta fadi alamun farinciki yana wanzuwa saman fuskarta.
Wani irin duba na mamaki morsa safiyya takebin nanny dashi,maganar tayi mata mugun zuwa a bazata. Idanunsu ya hadu guri daya,abubuwa da yawa nanny din ta fuskanta tattare da morsa din.
"Ta fidda miji?,a yaushe?,a 'yan tsukakkun kwanakin nan?,kuma har ta iya gabatarwa sultane?" Tayi tambayar dukka ga nanny wata irin shakka tana ratsata. Kai nanny ta gyada
"Nima nayi mamakin juyewa da sauyawar ra'ayinta haka cikin qanqanin lokaci......saidai shi Allah ba yadda baya iya sauya al'amuransa a yanayin da yaso,a kuma lokacin da yaso" Shuru morsa safiyya tayi,tana jin wuta tana dauke mata. Kowanne sashe na jikinta yana gaya mata wannan ba ra'ayin biftu bane......ba ra'ayin akhnan bane. Fuskar mammina ta gilma ta cikin idanuwanta,ta lumshe idanuwanta a hankali ba tare data iya furta komai ba.
Cikin kunnenta ake mata busa da kamar kalaman.
"Tayi nasara a kanki" Wani sashen na zuciyarta kuma yana kokawa da hakan......yana kuma qaryata abinda takeji daga qasan ranta.
"Safiyya" Nanny ta kira sunanta tana karantar yanayinta. Bata amsa ba illa bude idanunta da tayi tana duban nanny.
"Na roqeki don Allah......karki zargi komai,kada kisa komai cikin qasan ranki,komai Allah yana shiryashi ne daidai da tsarinsa,ki bita da fatan alkhairi da dukka gudunmawar da zaki iya bata don samun ingantaccen aure me dorewa......sultane kansa ya rufe maganar,yace dukkan wanda zai dawo masa da hannun agogo baya zai iya fuskantar fushi da kuma bacin rai......banason ranki ya baci safiyya.....banason wani abu mara dadi.ya gilma tsakaninki da sultane dalilin kishi". Idanu ta zubawa nanny shuru yana dan ratsa gurin,sai kuma ta saki wani siririn murmushi.
"Kishi?" Morsa safiyya ta maimaita kalmar,saita jinjina kanta a hankali
"Koda nace miki toh.....koda nace miki ba komai to tabbas kema kin sani qarya nakeyi. Na rasa idanuwa irin nawa cikin agadez da zasu dinga ganin kalar abinda ni nake gani......na rasa hankula da zuciyoyi irin nawa SAK!. Akwai tarin duffai daya kamata ace sun yaye.....ban sani ba,ko lokacin yayewarsu ne baiyi ba?,amma a cikin jikina zuciyata da gangar jikina suna bani lokacin yana dab da yi......koda bani da abinda zan yiwa khadeeja......amma akwai kyakkyawar alaqa tsakanina da ubangijina.......akwai sauran fili me yawan gaske da zan gurfana gaban ubangijina,ya kuma saurareni da dukkan rahamarsa da jin qansa,komai tarin buqatu da qorafe qorafe na.......bazan iya hana kowa aikata komai akan akhnan ba......amma kuma nima ban manta ba......addu'a tana sauya qaddara mara kyau izuwa me kyau......addu'a tana sauya tarin qaddarori...." Takai qarshen maganar tana jinjina kanta cike da tarin yaqini da tabbaci da wani irin gamsuwa da takeji har cikin qasan ranta da zuciyarta.
*MAMMINA*
sai data gama shiryawa tsaf cikin wani silk material na hareer me tsadan gaske sannan ta koma saman stool ta zauna tana sake gwada kiran tafisu.
Ajiyar zuciya me sanyi ta sauke sanda tafisun ke mata sallama cikin qasqantar da murya.
"Daga yanzu......zaki tafiya ta qarshe wadda ta haura zagayen agadez.......zaki kasance a kurkusa kuma a duk sanda ba buqaceki".
"Duk yadda kikeso shine abinda zai faru.....duk yadda kikeso kuma haka za'a yishi.....fansar lokacina raina da lafiyata a gareki". Wani qasaitaccen murmushi ta saki,tana jin ta gama samun dukkan wata dama ta duniya......an gama hore mata sarrafa dukkan wani mutum dake kewaye da ita,burika qwaya biyu kadai sune abinda suis rage mata cikarsu.
"Yayi kyau......inaso a gobe ki kasance cikin masarauta.......ina buqatar kowanne shiri ya fara gudana na bayyanar almaz a matsayin surukin masarauta.......sannan ina buqatar kowanne shiri ya zama a tsare,irin shirin da akewa bikin kowacce d'iya ta gata. Inaso a shirya dukiyar aure mai gigita hankali da tunani,inaso a gabatar da gaisuwar aure kalar wadda ba'a taba gani ba......inaso girma da izza su nuna kansu,inaso a siyawa almaz mutunci martaba da kwarjinin da ba'a taba ganinsa tattare da dukkan wanda ya taba zuwa neman auren akhnan ba.......komai inaso ya wanzu bayan tafiyar me martaba umara kafin kuma dawowarshi".
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[1/19, 19:45] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 31*
__________________________
*_Domin qulla huldar kasuwanci damu,HUGUMA CLOSET.......,siya ko siyowa wani,reposting ko sari akan farashi me rahusa da babu irinsa,maza yi joining group namu don samun ingantattun kayan da babu ha'inci a ciki da izinin Allah_*
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
___________________________
"An gama......ki qaddara komai ya wanzu kamar hakan". Kai mammina ta jinjina cikin izza sannan ta katse wayar.
Idanunta ta maida saman fuskarta tana sake sakin wani murmushin,a nutse takai hannunta saman fuskarta tana shafawa,wani murmushin yana sake yanke mata.
Tana matuqar kula da kanta da fatarta gami da jikinta gaba daya,wannan ya sanya zai wahala ka iya qididdige shekarunta kai tsaye. Dukkanin duniyarta a yau wani dadi take mata,komai ya hau saiti,komai kuma yana tafiya a hannunta yadda takeso.
DAUKAN FANSA yana mata matuqar dadin da yake wanzar da zuciyarta cikin wani irin nishadi da aminci........ballantana fansa irin wannan,fansar da take da tabbacin ba'a taba wani abu a tarihin rayuwarta da take buqatar fansa a kansa ba irin FANSAR SAFEENA.
A nutse ta miqe,ta dora alkyabba mara nauyi saman rigar jikinta daidai sanda idanunta ya sauka akan jewelry organizer dinta. Haka kawai ta samu kanta da zubawa gurin idanu tana jin sauyin bugun zuciyarta,shakka da kuma kokwanto suna ratsata a hankali,taji kamar wani abu yana fincikar hankalinta a kansa,sai ta miqa hannu ta danna wani madanni,take ya bude ya kuma ware dukka fadinsa dake dauke da sassa sassa.
Akan abun hannun idanunta suka fara sauka,kallon daya saukar mata da wasu yani mabanbamta da har sai daya kaita ga miqa hannu ta daukeshi tana juyashi cikin hannunta.
Abune me matuqar tsada da daraja a gurinta,bawai kuma don daga gurin wanda ya fito ba tun asalinsa,sannan bawai don tsadar da yake dashi ba kasancewarsa d'anyan narkakken gold ba......aah,saidai kasancewarsa me dauki da wani tarihi me nauyi a gurinta.
Iska taja me yawa a hunhunta,zuciyarta na jin qin aminta da zamansa a gurin haka kawai,zamansa a wajen takejin baiyi mata ba a daidai wannan lokacin da take da tarin zarge zarge da ayoyin tambayoyi akan kusan kowa da kowa ma,sai ta taka kawai a hankali tana wucewa zuwa ainihin kebantaccen closet dinta,ta wuce kai tsaye ga ajiyayyen safe dinta,ta jawoshi ta saka abun a ciki ta rufe tana jin ya samu amintaccen gurin zama sama da dressing table dinta,sannan ta fara takawa tana ficewa a daga walk-in closet din.
Dab da zata fita a gurin jikinta ya saukar mata da wani irin yanayi. Saita tsaya cak,ta waiwaya tana sake qarewa gurin kallo. Mintuna aqalla uku ta shafe a haka tana duban gurin. Batasan me yasa takeji a jikinta kamar akwai wani abu daya taba gun,kamar akwai wani daya kusanci gurin?,amma ko daya bataga wani abu daya sauya gurin ba,daidai da qananun alamomi data sanya da ba wanda zai gane alama ce ajiyayya da zata iya fahimtar da ita an taba mata wani abun,an shiga gonarta ko an wuce iyakarta,dukka suna nan a muhallinsu,ba ko daya daya fadi ko ya canza yanayi.