Sashe 92
Luu Luu Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Al-saamit......the silence one.....mai shuru" Sunan ya harba wani abu cikin kwanyar mammina sosai,ta girgiza kanta da gaske kafin tace.
"Shuru makami ne na gasken gaske,makami ne na masu hikima dabara da tsananin wayo.......waye ya aikoshi?"
"Ba'a bayyana ba.....amma dai hukumar tsaro ta masu tsananin kaifin basira.....wayeshi kai tsaye da kuma wanda ya aikoshi abune da bai gama bayyana ba,an boye bayanan sosai".
"An boye ko kuma an kare?" Sosai tamim yakejin wani gumin yana tsatsatsafo masa. Yanayin tambayoyin uwar dakin nasa yana jinsu a yau da wani irin tsauri da nauyi a kansa.
"Dukka zai iya yiwuwa.....saidai a dabi'unsa baida yawan magana.....baida yawan tambaya.....saidai yawan sauraro....sanya idanu cikin hikima har zuwa sanda zai gano bakin zaren". Shuru tayi me wani irin zurfi,tana kuma zubawa guri daya idanu.
"Yasan abinda yake nema.....tabbas ko waye suka aiko yasan abinda yake nema" Ta fada tana jijjiga kai
"Yana cikin mu.....yana a kusa damu,alamun da jikina ya dade yana bani ba qarya bane,alamun da jikina yaketa karantamin gaskiya ce da ba qarya a cikinta....wasu abubuwan sunzo a rufe....amma ba zasu gagari zeenatu ba"
"Zanci gaba da bincike ne?" Tamim yayi tambayar da madaukakin tsoro da fatan a bashi dama ya toshe duk wata hanya duk wata kafa da qofa.
Wani kallo ta watsa masa tana qanqance idanunta.
"Karka qara kowanne motsi,kada ka qara kowanne taku,ci gaba da bincike yana iya fadakar da maciji.....amma kuma......me sunan ABA JIFAR yakeyi jikin takardar?". Zama ya koma yayi sosai yana jin yadda cikinsa ke hada gangamin zazzafar gudawa,shi kansa iya bayyanar sunan kadai ya masa wani irin gigita da kuma ba zata.
"Akwai kyakkyawan zaton ya fito daga masarauta.....akwai kyakkyawan zaton Prinsii ne cikin jerin masarautu ukun da aka bani......masarautar jimma......."
"Dakata!" Mammina ta dagawa tamim hannu tana tsaidashi da wani irin mahaukacin bugun zuciya.
"Kada ka qarasa lissafo kowacce masarauta a ciki......tafisu...." Ta kirata tana maida dubanta kanta.
"Allah ya taimakeki" Ta amsa tana rusunawa.
"Jinin IBRAHEEM kenan fa?.....indai ya tabbata prince of jimma ne ya shigo AGADEZ?"
"Qwarai kuwa" Tafisu ta amsawa mammina da wani irin qaqqarfan amo dake bada tabbaci ga mammina din.
Cak mammina ta miqe tsaye,tana jin kamar zama yana shirin gagararta. Gwara kowanne dan aike.....gwara kowanne dan leqen asiri da ace JININ IBRAHEEM ke farautarta.
"Wanne D'A ibraheem ya sake samu?.....wanne d'a ibraheem ya sake haifa dake da tsananin tsaurin ido haka?. Hala ibraheem bai gaya masa wacece ZAITUNA ba kafin ya jefo kansa da kansa a da'irata?.....kafin ya jefo kansa da kansa a TASKU na da BALA'I na?"
"Wanne tabbaci kike dashi dan masarauta jimma ne ranki ya dade?". Wani irin murmushi mammina ta saki,sannan ta juyo tana duban tafisu.
" Kinsan QARFIN JININ OROMO?.....KINSAN JARUMATA DA SADAUKANTAR DA SUKA GADA SAMA DA KOWACCE KINGDOM data taba wanzuwa a HABASHA?.....Kinsan waye ibraheem?......kinsan meye zai iya aikatawa da wanda bazai.aikata ba?.....ibraheem shine mutum qwaya daya da yafi kowa sanin sirrikana......mutum daya days gagareni na kauda shi,mutum daya da yafi SULTANE sanin wacece zeenatu zahirinta da badininta.....masarautarsu ba banzar masarauta bace....masarauta ce da JARUMTA da SADAUKANTAKA ce ta ginata.....masarauta ce da tun a baya ta gagari QABILATA dama sauran QABILU.....IBRAHEEM shi daya ne nake qarfafa zargina a kansa......masarauta OROMO....amma zan gani.....zan gani....zan gani,kafin sannan.....tamim.....na baka nan da awa daya kawai,ina neman alqalumma da jadawalin baqin da suka shigo shiyyar na dama cikin masarautar nan gaba daya".
"An gama" Ya fada yana miqewa,gami da tsatstsafe gumin daya jiqa masa gaban riga da hannun babbar rigarsa.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[2/13, 12:26] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 81*
__________________________
*_Domin qulla huldar kasuwanci damu,HUGUMA CLOSET.......,siya ko siyowa wani,reposting ko sari akan farashi me rahusa da babu irinsa,maza yi joining group namu don samun ingantattun kayan da babu ha'inci a ciki da izinin Allah_*
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
*BAYAN AWA DAYA*
A iya awa dayar data bawa tamim,ta kasa zama ta samu nutsuwa koda na minti biyar ne. Kaiwa kawai da kawowa takeyi tsakanin parlor dinta data koma,saboda tana jin iskar gurin da hasken gurin kamar sun mata kadan gaba daya.
Duka ta tsiyayar da tunaninta ta kuma qarar dashi akan hango wani abu da taga ya sauya tattare da ita mu'amalarta da mutane ko jama'ar da suka shigo rayuwarta suka kuma fita a watannin. Tako ina idan ta zagaya tunaninta mutum DAYA take gani.....hasashenta mutum daya yake hanga......saidai ba wani dalili ko hujja me qarfi da zata iya riqa.
Zama tayi bayan cikar awa dayar,tana jin gaba daya tunaninta ya gama jigatar da ita.
"Akwai wanda kike zargi?.....akwai wanda hasashenki yake kaiwa kansa?" Mammina ta tambayi tafisu idanunta a kanta. A nutse tafisu ta girgiza kai
"Zuwa yanzu tunani na baikai kan kowa na tukunna......amma mu jira.....mu dakaci dawowar tamim....zai iya yuwuwa mu samu haske daga alqalumansa"
"Amma baqon malamin da na yiwa tayin auren akhnan fa?" Daga kai tafisu tayi tana dubanta,kafin a hankali tace.
"Me yakai tunaninki kansa haka?". Shuru mammina tayi na wasu sakanni,sannan ta sake fesar da iska.
"Akwai tarin wasu abubuwa dana jima ina mamaki tattare dashi.....har yanzu banga alamun rauni ko qasqanci tattare dashi ba,mutuwar zuciya,fadanci neman shiga iin wanda nake gani tattare da dukkan malamin daya rayu cikin fada qarqashin umarnin masu mulki......irin dabi'ar data assasa gaba me yawa tsakanin biftu da dukkan wani malamin addini.....MAKAMIN da na fara taqar d'a namiji a zuciyarta dashi kenan. Tun ranar da naji safiyya na fadin burin safeena zai cika na samarwa akhnan miji ma'abocin addini....tun a ranar na daura damarar saqa tsana da gaba tsaninta da dukka wani me irin wannan siffar,.....daga qarshe kuma na tsara idan hakan ta yiwu ma zan sake sanyawa su zama wani dalili na sake bacinsu a idanunta. Ban samu wannan damar ba sai a kansa,don shi daya ne matashin malamin dake da dukka qualities din da nake hange......saidai yana da wani abu cikin jininsa da na kasa gane meye shi.....yana da wata IZZA yana da ZARRA yana da KWARJININ da jikin BASARAKE kawai ake samun kalar wannan kwarjinin......." Maganarta ta yanke da sallamar yalwa.
"Tamim ya dawo"
"Ya shigo" Ta bada umarni nakai tsaye. Dan jim yalwa tayi.
"Shigowarsa nan zata karya doka ne....."
"Ya shigo inji ni ni giwa!" Mammina ta fada da wani irin zafi daya sanya yalwa juyawa ba shiri tayi masa iso.
Kai tsaye ya miqa mata takardar,tafisu ta karba a nutse ta wareta. List na jerin sunan mutanen daya bayan daya ta fara bi tana karantowa mammina. Yayin da parlor din ya dauki shuru,kowa kuma yayi shuru din yana sauraronta.
"Sheikh muhammad haisam......."
"Aba jifar?" Mammina ta samu kanta da qarasawa ta salon tambayar data daukewa kowa wuta a cikinsu,don dukkaninsy basu fahimci abinda take nufi ba,sai kallon kallo a tsakaninsu. Yayin da cikin kanta kuma takejin wata irin zabura sanda lokaci guda sautin haisam din ya karade kunnuwanta da sirrintaccen sunanta na ZEENATU
Sake miqewa tayi tana nufar tafisu,jikinta yana son ya dauki rawa,ta sanya hannu tana zare takardar daga hannunta tana kai idanunta kan list din,saita saki takardar tafisu ta saka hannu ta cafeta.
"Tun daga labarin zuwan.....zuwa hasashen sunansa......karanta sunansa da kuma sake kallon sunansa da nayi a yanzu jinina ke zabalbala.....nakejin wani abu yana harbamin kwatankwacin wanda nakeji game da IBRAHEEM......Bana ko shakka sheikh haisam shine ABUN ZARGINA a yanzu......zan JARRABA hakan.....idan kuwa ya tabbata da gaske.......lallai ya jefo dansa ga halakarsa" Ta fada da wani irin yanayi tana dukan tsakiyar tafin hannunta.
"Prince haisam zaiyi magana.......ba shakka zai bayyana kansa"
"Idan yaqiyi fa?" Tamim da yakejin rayuwarsa ta gama kaiwa ko ina yayi tambayar da bai shirya yinta ba. Shi kadai yasan yadda shehin malamin yake masa barazana a idanunsa.....shi kadai yasan irin yadda kallon idanunsa kadai yake sanya masa firgici......yayi imani idan ta tabbata SHINE lallai zai faraucesu daya bayan daya kamar yadda damisa ke farauta cikin daji.
"Kowanne mutum yana magana tamim....indai ansan yadda ake magana dashi.....TAMIM.......a shirya farmaki.......mafi bada barazana......mafi bada girman gargadi.......qarfafan dakaru nakeso a aika......amma kuma BA RAYAYYU BA......da matattu nakeso nayi amfani,saboda shafe duk wani sahu ko alama da maibin diddigi zai iya bi......Al-SAAMIT the silent one zaiyi magana da gasken gaske.....da kansa.....zai saki signals da alamomi da zai bani hasken shiga lamarin kai tsaye".
"An gama" Ya fada cikin tsoro shakka da kokwanto. Halittar tsoro data jima da mutuwa cikin qirjinsa da zuciyarsa,sai gashi yau THE SILENT ONE da sunansa kawai ya raya wannan halittar.
"Farmakar motii ba wani qaramin abu bane me sauqi.......ka kula......ka kula.....ka kula" Ta maimaita masa sau uku tana masa alama da hannu akan ya wuce.
*HAISAM*
Da wannan zaman nasa dake nuna SARAUTA dake yawo a jininsa yake duban na'aurar dake gabansa. Abood daya daga cikin ma'aikatansu na hukumar sirri ne ke ci gaba da bashi bayanai daki daki kaman yadda ubangidan nasa sheikh muhammad haisam ya buqata da gaggawa.
"Komai data fadi maka ya faru a asibitin haka ne ya faru......saidai kuma tun daga kwanan watan shekaru rana da lokaci dana samu a record dinsu dukka yasha banbam da wannan daka bani a rubuce........iya abinda na fahimta shine,ba wani tsohon ma'aikaci cikin asibitin,dukkaninsu sababbi ne,kuma basusan salsalar asalin labarin ba......suma sunzo ne kawai sun tadda komai a rubuce yadda suka nunamin suka kuma bani. Kowacce qofa obbo a kulle take ta samun komai daya danganci lamarin batan jaririn......ba wata sauran hanya don na gwada duk wata dabarata ban samu wani sabon abu ba kuma" Kai ya jinjina da wannan cikakkiyar nutsuwar tasa da ba komai ke girgizata ba,ya raba yatsunsa dake soke cikin na juna tun dazu.
"Kayi aiki me kyau abood......a huta gajiya,na gode"
"Obboo galatoomaa (thank you" Abood shima ya fada cikin rusunawa da girmamawa.
"Shuru makami ne na gasken gaske,makami ne na masu hikima dabara da tsananin wayo.......waye ya aikoshi?"
"Ba'a bayyana ba.....amma dai hukumar tsaro ta masu tsananin kaifin basira.....wayeshi kai tsaye da kuma wanda ya aikoshi abune da bai gama bayyana ba,an boye bayanan sosai".
"An boye ko kuma an kare?" Sosai tamim yakejin wani gumin yana tsatsatsafo masa. Yanayin tambayoyin uwar dakin nasa yana jinsu a yau da wani irin tsauri da nauyi a kansa.
"Dukka zai iya yiwuwa.....saidai a dabi'unsa baida yawan magana.....baida yawan tambaya.....saidai yawan sauraro....sanya idanu cikin hikima har zuwa sanda zai gano bakin zaren". Shuru tayi me wani irin zurfi,tana kuma zubawa guri daya idanu.
"Yasan abinda yake nema.....tabbas ko waye suka aiko yasan abinda yake nema" Ta fada tana jijjiga kai
"Yana cikin mu.....yana a kusa damu,alamun da jikina ya dade yana bani ba qarya bane,alamun da jikina yaketa karantamin gaskiya ce da ba qarya a cikinta....wasu abubuwan sunzo a rufe....amma ba zasu gagari zeenatu ba"
"Zanci gaba da bincike ne?" Tamim yayi tambayar da madaukakin tsoro da fatan a bashi dama ya toshe duk wata hanya duk wata kafa da qofa.
Wani kallo ta watsa masa tana qanqance idanunta.
"Karka qara kowanne motsi,kada ka qara kowanne taku,ci gaba da bincike yana iya fadakar da maciji.....amma kuma......me sunan ABA JIFAR yakeyi jikin takardar?". Zama ya koma yayi sosai yana jin yadda cikinsa ke hada gangamin zazzafar gudawa,shi kansa iya bayyanar sunan kadai ya masa wani irin gigita da kuma ba zata.
"Akwai kyakkyawan zaton ya fito daga masarauta.....akwai kyakkyawan zaton Prinsii ne cikin jerin masarautu ukun da aka bani......masarautar jimma......."
"Dakata!" Mammina ta dagawa tamim hannu tana tsaidashi da wani irin mahaukacin bugun zuciya.
"Kada ka qarasa lissafo kowacce masarauta a ciki......tafisu...." Ta kirata tana maida dubanta kanta.
"Allah ya taimakeki" Ta amsa tana rusunawa.
"Jinin IBRAHEEM kenan fa?.....indai ya tabbata prince of jimma ne ya shigo AGADEZ?"
"Qwarai kuwa" Tafisu ta amsawa mammina da wani irin qaqqarfan amo dake bada tabbaci ga mammina din.
Cak mammina ta miqe tsaye,tana jin kamar zama yana shirin gagararta. Gwara kowanne dan aike.....gwara kowanne dan leqen asiri da ace JININ IBRAHEEM ke farautarta.
"Wanne D'A ibraheem ya sake samu?.....wanne d'a ibraheem ya sake haifa dake da tsananin tsaurin ido haka?. Hala ibraheem bai gaya masa wacece ZAITUNA ba kafin ya jefo kansa da kansa a da'irata?.....kafin ya jefo kansa da kansa a TASKU na da BALA'I na?"
"Wanne tabbaci kike dashi dan masarauta jimma ne ranki ya dade?". Wani irin murmushi mammina ta saki,sannan ta juyo tana duban tafisu.
" Kinsan QARFIN JININ OROMO?.....KINSAN JARUMATA DA SADAUKANTAR DA SUKA GADA SAMA DA KOWACCE KINGDOM data taba wanzuwa a HABASHA?.....Kinsan waye ibraheem?......kinsan meye zai iya aikatawa da wanda bazai.aikata ba?.....ibraheem shine mutum qwaya daya da yafi kowa sanin sirrikana......mutum daya days gagareni na kauda shi,mutum daya da yafi SULTANE sanin wacece zeenatu zahirinta da badininta.....masarautarsu ba banzar masarauta bace....masarauta ce da JARUMTA da SADAUKANTAKA ce ta ginata.....masarauta ce da tun a baya ta gagari QABILATA dama sauran QABILU.....IBRAHEEM shi daya ne nake qarfafa zargina a kansa......masarauta OROMO....amma zan gani.....zan gani....zan gani,kafin sannan.....tamim.....na baka nan da awa daya kawai,ina neman alqalumma da jadawalin baqin da suka shigo shiyyar na dama cikin masarautar nan gaba daya".
"An gama" Ya fada yana miqewa,gami da tsatstsafe gumin daya jiqa masa gaban riga da hannun babbar rigarsa.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[2/13, 12:26] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 81*
__________________________
*_Domin qulla huldar kasuwanci damu,HUGUMA CLOSET.......,siya ko siyowa wani,reposting ko sari akan farashi me rahusa da babu irinsa,maza yi joining group namu don samun ingantattun kayan da babu ha'inci a ciki da izinin Allah_*
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
*BAYAN AWA DAYA*
A iya awa dayar data bawa tamim,ta kasa zama ta samu nutsuwa koda na minti biyar ne. Kaiwa kawai da kawowa takeyi tsakanin parlor dinta data koma,saboda tana jin iskar gurin da hasken gurin kamar sun mata kadan gaba daya.
Duka ta tsiyayar da tunaninta ta kuma qarar dashi akan hango wani abu da taga ya sauya tattare da ita mu'amalarta da mutane ko jama'ar da suka shigo rayuwarta suka kuma fita a watannin. Tako ina idan ta zagaya tunaninta mutum DAYA take gani.....hasashenta mutum daya yake hanga......saidai ba wani dalili ko hujja me qarfi da zata iya riqa.
Zama tayi bayan cikar awa dayar,tana jin gaba daya tunaninta ya gama jigatar da ita.
"Akwai wanda kike zargi?.....akwai wanda hasashenki yake kaiwa kansa?" Mammina ta tambayi tafisu idanunta a kanta. A nutse tafisu ta girgiza kai
"Zuwa yanzu tunani na baikai kan kowa na tukunna......amma mu jira.....mu dakaci dawowar tamim....zai iya yuwuwa mu samu haske daga alqalumansa"
"Amma baqon malamin da na yiwa tayin auren akhnan fa?" Daga kai tafisu tayi tana dubanta,kafin a hankali tace.
"Me yakai tunaninki kansa haka?". Shuru mammina tayi na wasu sakanni,sannan ta sake fesar da iska.
"Akwai tarin wasu abubuwa dana jima ina mamaki tattare dashi.....har yanzu banga alamun rauni ko qasqanci tattare dashi ba,mutuwar zuciya,fadanci neman shiga iin wanda nake gani tattare da dukkan malamin daya rayu cikin fada qarqashin umarnin masu mulki......irin dabi'ar data assasa gaba me yawa tsakanin biftu da dukkan wani malamin addini.....MAKAMIN da na fara taqar d'a namiji a zuciyarta dashi kenan. Tun ranar da naji safiyya na fadin burin safeena zai cika na samarwa akhnan miji ma'abocin addini....tun a ranar na daura damarar saqa tsana da gaba tsaninta da dukka wani me irin wannan siffar,.....daga qarshe kuma na tsara idan hakan ta yiwu ma zan sake sanyawa su zama wani dalili na sake bacinsu a idanunta. Ban samu wannan damar ba sai a kansa,don shi daya ne matashin malamin dake da dukka qualities din da nake hange......saidai yana da wani abu cikin jininsa da na kasa gane meye shi.....yana da wata IZZA yana da ZARRA yana da KWARJININ da jikin BASARAKE kawai ake samun kalar wannan kwarjinin......." Maganarta ta yanke da sallamar yalwa.
"Tamim ya dawo"
"Ya shigo" Ta bada umarni nakai tsaye. Dan jim yalwa tayi.
"Shigowarsa nan zata karya doka ne....."
"Ya shigo inji ni ni giwa!" Mammina ta fada da wani irin zafi daya sanya yalwa juyawa ba shiri tayi masa iso.
Kai tsaye ya miqa mata takardar,tafisu ta karba a nutse ta wareta. List na jerin sunan mutanen daya bayan daya ta fara bi tana karantowa mammina. Yayin da parlor din ya dauki shuru,kowa kuma yayi shuru din yana sauraronta.
"Sheikh muhammad haisam......."
"Aba jifar?" Mammina ta samu kanta da qarasawa ta salon tambayar data daukewa kowa wuta a cikinsu,don dukkaninsy basu fahimci abinda take nufi ba,sai kallon kallo a tsakaninsu. Yayin da cikin kanta kuma takejin wata irin zabura sanda lokaci guda sautin haisam din ya karade kunnuwanta da sirrintaccen sunanta na ZEENATU
Sake miqewa tayi tana nufar tafisu,jikinta yana son ya dauki rawa,ta sanya hannu tana zare takardar daga hannunta tana kai idanunta kan list din,saita saki takardar tafisu ta saka hannu ta cafeta.
"Tun daga labarin zuwan.....zuwa hasashen sunansa......karanta sunansa da kuma sake kallon sunansa da nayi a yanzu jinina ke zabalbala.....nakejin wani abu yana harbamin kwatankwacin wanda nakeji game da IBRAHEEM......Bana ko shakka sheikh haisam shine ABUN ZARGINA a yanzu......zan JARRABA hakan.....idan kuwa ya tabbata da gaske.......lallai ya jefo dansa ga halakarsa" Ta fada da wani irin yanayi tana dukan tsakiyar tafin hannunta.
"Prince haisam zaiyi magana.......ba shakka zai bayyana kansa"
"Idan yaqiyi fa?" Tamim da yakejin rayuwarsa ta gama kaiwa ko ina yayi tambayar da bai shirya yinta ba. Shi kadai yasan yadda shehin malamin yake masa barazana a idanunsa.....shi kadai yasan irin yadda kallon idanunsa kadai yake sanya masa firgici......yayi imani idan ta tabbata SHINE lallai zai faraucesu daya bayan daya kamar yadda damisa ke farauta cikin daji.
"Kowanne mutum yana magana tamim....indai ansan yadda ake magana dashi.....TAMIM.......a shirya farmaki.......mafi bada barazana......mafi bada girman gargadi.......qarfafan dakaru nakeso a aika......amma kuma BA RAYAYYU BA......da matattu nakeso nayi amfani,saboda shafe duk wani sahu ko alama da maibin diddigi zai iya bi......Al-SAAMIT the silent one zaiyi magana da gasken gaske.....da kansa.....zai saki signals da alamomi da zai bani hasken shiga lamarin kai tsaye".
"An gama" Ya fada cikin tsoro shakka da kokwanto. Halittar tsoro data jima da mutuwa cikin qirjinsa da zuciyarsa,sai gashi yau THE SILENT ONE da sunansa kawai ya raya wannan halittar.
"Farmakar motii ba wani qaramin abu bane me sauqi.......ka kula......ka kula.....ka kula" Ta maimaita masa sau uku tana masa alama da hannu akan ya wuce.
*HAISAM*
Da wannan zaman nasa dake nuna SARAUTA dake yawo a jininsa yake duban na'aurar dake gabansa. Abood daya daga cikin ma'aikatansu na hukumar sirri ne ke ci gaba da bashi bayanai daki daki kaman yadda ubangidan nasa sheikh muhammad haisam ya buqata da gaggawa.
"Komai data fadi maka ya faru a asibitin haka ne ya faru......saidai kuma tun daga kwanan watan shekaru rana da lokaci dana samu a record dinsu dukka yasha banbam da wannan daka bani a rubuce........iya abinda na fahimta shine,ba wani tsohon ma'aikaci cikin asibitin,dukkaninsu sababbi ne,kuma basusan salsalar asalin labarin ba......suma sunzo ne kawai sun tadda komai a rubuce yadda suka nunamin suka kuma bani. Kowacce qofa obbo a kulle take ta samun komai daya danganci lamarin batan jaririn......ba wata sauran hanya don na gwada duk wata dabarata ban samu wani sabon abu ba kuma" Kai ya jinjina da wannan cikakkiyar nutsuwar tasa da ba komai ke girgizata ba,ya raba yatsunsa dake soke cikin na juna tun dazu.
"Kayi aiki me kyau abood......a huta gajiya,na gode"
"Obboo galatoomaa (thank you" Abood shima ya fada cikin rusunawa da girmamawa.