Sashe 69
Luu Luu Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Mafitar farko kin samu hanyar da zaki maidawa almaz akhnan.....wannan idan lokaci yayi xakiji yadda zamu maida hakan ta yiwu cikin sauqi.....na biyu kuma kin lalata alaqar dake tsakanin sultane da shiekhh. Har abada sultane bazai sake ganin farin mutumin daya saki diyarsa ba.....har abada kuma bazai sake bada dama ga mutumin daya saki diyarsa ba ya sake zama makusancinsa ba kuma amininsa."
Kai kawai mammina ke jinjinawa,tana kuma jin aminci da yarda da dukka maganganun tafisu. Sai takejin kamar kowacce matsalatata tazo qarshe,saidai kuma can qasan xuciyarta da ruhinta tana jin wani irin qyashi na bawa haisam din damar maza mijin akhnan koda MIJIN WASA ne......tana jin qyashi bashi damar amsa wannan sunan koda na AWA DAYA NE TAL,mutumin da ya fara daga yatsa ga umarninta?,mutumin da ya samu wani irin kusanci da bata taba ganin wani ya sameshi ba a wajen sultane......bama sultane kadai ba,a dukka fadin masarautar. Ranar data zauna tayi nazarin kalar girmamawar da take ganin dukkan wani hadimi da bawa yake bawa haisam din sai da abun ya ratsata ainun. Kalar wani girma ne da har ya zarta wanda ake bata,duk da tarin izzarta da kuma isarta. Wani girma ne daya kusa daidai da wanda suke bawa sultane,ta kuma rasa wanda zai bata amsar DALILIN da yasa suke basa wannan girman daga dukkan hadiman data tara. Abu daya data lura dashi,yana da wani irin KWARJINI da ita kanta yakan doketa a duk sanda zasuyi gaba da gaba dashi,tasha tunanin ba ordinary sheikh bane.....amma a yanzun ta fara shiga kokwanto,don ta gaza gano komai daya kebanceshi da zai bata hujja a kansa.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[2/4, 19:51] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 61*
Ba wannan ba gaba daya....,can wani sashe na zuciyarta ke tuna mata WAYESHI?. Da kalar wannan izzar da kusancin da yakeji ya samu zaya yarda da sharuddanta?. Tambayar data jefawa tafisu kenan.
"Yana da wata irin izza da girman kai na banza tunda ba kowan kowa bane.....ina hangen wani irin taurin kai a tattare dashi tafisu.....ina ganin koda zai amince bazai yarda ya karba sharuddana da auren ta cikin sauqi ba". Wani murmushi dake gayawa mammina tafisu tana da kowacce mafita ta matsala da zata tunkarosu ta saki.
"Ba wanda yafi qarfin barazana da takan iya juyewa ta zama gaske.....indai ba daga sama ya fado ba ai yana da ahali.....idan baida mahaifiya yana da mahaifi,idan duka babu akwai makusanta......ki tabbatar masa da daukan rayuwarsu daya bayan daya har sai sanda ya aminta da sharudanki,ruwansa ya karbi ladansa ruwansa kada ya karba". Ta fada hankali kwance.
Kai mammina ta girgiza
"Banajin barazana zata juya wannan.....amma a maganganunki na tanadi hanyoyi biyu da zan sashi karbar buqatata ta ruwan sanyi" Ta furta tana sakin qaramin murmushi.
"Ki samomin qaramin malami,ina buqatar wasu ayoyi da hadisai da zan riqe koda qananu ne"
"An gama" Tafisu ta amsa tana rusunar da kanta.
*MORSA SAFIYYA*
Ta jima tana maimaita innalillahi din,har zuwa sanda taji wata nutsuwa ta soma saukar mata a zuciyarta a hankali.
"Rakani armelle......inaso na ganta" Ta fadi tana miqewa daga kan kujerar,tana kuma jin jiri kamar zai kayar da ita.
Tafiya kawai takeyi amma tana jin kamar tana taka qasa ba daidai ba. Takawa take da wani irin yanayin da takeji kamar iskar daminar dake kadawa zata kayar da ita
Qirjinta da zuciyarta a quntace,idanunta suna dauko mata shekarun baya. Sanda safeena ta amsa sunan BAZAWARA a qasa da shekara daya tal da aure.....bata fata hakan ta kasance akan akhnan,bata fata itama wannan sunan ya bita,duk da cewa ta sani basu riga da sunkaita gidanta ba,amma bata da tabbacin dukkan abinda ya faru a bayan idanunta.
Da idanunta take hangen tsaiwar jama'a biyu uku daga taku xuwa wani takun nata. Mafi yawancinsu mata ne,kuma a take jikinta ya fara gaya mata suna tattaunawa ne kan al'amarin,tabbacin magana ya fara yaduwa kenan,abinda ya sake quntata qirjinta.
*AKHNAN*
Duhun da dakin yake dashi a yanayin yafi mata komai dadi,tanajin kamar ta tserewa duk wani kallo na tuhuma ko tozartarci da zata iya fuskanta.
A wani irin soye takejin zuciyarta da wani irin yanayi da ba zata tantance wanne iri bane. Abu daya da takejin yana zagayawa a jikinta da zuciyarta gaba daya shine TOZARCI da QASQANCIN da almaz ga ajiye mata cikin tarihin rayuwarta,wani irin mummunan tarihi data tabbatar har a gama sarauta a agadez ba za'a manta da ita ba.
Wannan shine ABINDA TAKE GUDU shine abinda ya sanya taketa gudun wuce sa'a tsakaninta da kalmar AURE. Ta sani cewa,ba komai a cikinsa sai tarin bin umarni da barin dukkan wani da zuciya keso ko muradi ko kuma buri,dukka don kawai ka cika muradin NAMIJI. Mammina da sultane tana iya kiransu da cewa SUNE SILA......duk da ta fannin sultane tana masa uzuri da cewa ZIGA ce da qoqarin shiga tsakaninsu da akeyi tun can can.
Amma ta fuskar mammina fa?......makancewa tayi?,tunaninta ya gushe ne data dauko makakke mashayi ta damqa ragamar igiyar aurenta a hannunsa?.
Me yasa mammina bata qure duba cancanta ba?,me yasa bata zagaye kusan rabin duniya ba saboda ita?....me yasa?.....me yahau kanta ta zabo mata mutumin daya munana kyakkyawan tarihinta?.
A hankali morsa safiyya ta murda qofar dakin tana shigowa idanunta zube akan akhnan din. Kallon kusan sakanni talatin tayi mata sannan ta saki qofar tana takowa a hankali zuwa inda akhnan din ke zaune.
Fuskarta tayi wani fayau a iya awannin kawai.....wannan blue eyes din sun rune da surkin jaja jaja a cikinsu. Kusa da window take zaune,saidai ba dukkanin fuskarta bane ke kallon window din. Sosai morsa safiyya ke hangen wani irin yanayi tattare da akhnan din,yanayin data tabbatar UWA ce kawai zata iya hangensa akan d'iyarta. A firgice take gaba dayanta,saidau rashin sanin makomar rayuwarta da abinda ke mata ciwo da zafi........abubuwan da suka cancanta da rayuwarta gaba daya ya sanya bata fahimci komai ba,ta yanke kebe kanta a matsayin wani hukunci daya dace da ita. Tana iya hangen yanayin cikin idanun akhnan din,kamar an qara mata shekaru tsakanin kwanaki ukun da aka daura mata aure. Ta sake zama wata mutual data tabbatar girman igiyar data yanke cikin kwanaki uku ne ya haifar da hakan.
Har cikin jikinta taji shigowar morsa safiyyan,saidai zuciyarta na gaya mata ne.....ta shigo taga fitar hawaye ne daga idanunta?....kota shigo ta nuna farincikinta na mummunan abinda ya sameta?.....ko ta shigo ta bayyana mata cewa ta samu nasara a dukka shirinta.
Yanayin akhnan bai hana morsa safiyya kusanta kanta da ita ba,daga can qasan zuciyarta takejin wani irin rauni,yanayin yana daukota mata hoton safeena sak a irin wadancan shekarun tun kafin samuwar akhnan din.
Bata dakata ba har sai data isa dab da akhnan din,a nutse ta zauna saman kujerar dake fuskarta ta,kujeru qwara biyun da aka ajiyesu kawai a gurin me dauke da qaramin table a tsakiya.
"Ba buqatar ki tambayeni komai......labari nasan ya riskeki,ba sai kin taso ganin hawaye a idanuna ba kafin ki samu tabbaci.....da gaske ya sakeni,ya sakeni saki uku.....shikenan dukkan wani fata da buri sun gama cika?" Akhnan ta fada da wata murya me nauyi,wanda duk daga harshen da zatayi wani irin d'aci takeji yana sauka saman harshen nata.
Mamaki sosai ya saukarwa morsa safiyya,saidai har yanzu tana jin cewa ita din UWA ce......a yanzu ne kuma takejin lokaci yayi da zata kusantar da kanta da rayuwar akhnan din,wannan zargin da wannan zaton da take mata tana jin ya kamata ta maidashi reality.....abu d'aya daya rage tayi,koda zata zargeta......koda zata tuhumeta nan gaba ko bayan babu ranta zatasan bata da wata UWA a duniya bayan ita.
"Ba wata uwa dake burin ganin ibtila'i cikin rayuwar d'iyarta........sau da dama fuskokin dake murmushi a garemu ba sune asalin fuskokin masoyanmu ba......hannuwan dake miqo kansu garemu,ba sune hannayen daya cancanci mu kama mu riqe don samun kubuta da tsira ba,wani lokaci suke fincikarmu zuwa ga shiga kowacce matsala da muke tsintar kanmu a ciki.......na samu amsar tambayar farko daga gareki" Morsa ta fadi da wani irin yanayi da akhnan din bata taba jin morsa safiyya din tayi magana dashi ba.
Bata sake cewa komai ba,taci gaba da kallon akhnan din tana karantar wasu halaye da akayi mata horo dasu. Tana daukan nesanta kai a matsayin AMINCI,shi yasa koda wanne lokaci take zabar nesanta kanta da kowa da komai idan tashin hankali ya sameta.....saidai ba haka siddan aka koya mata hakan ba,an koya mata hakanne saboda ta zama me karbar kowacce shawara idan aka kusanceta da shawarar.......ta zama me ragaggun hanyoyin samawa kanta da zabawa kanta abubuwan da suka dace.
"Zanyi nesa dake,don na samu tabbacin bai taba lafiyarki ba.....to alhamdulillah.....amma hakan ba yana nufin zanyi nesa da rayuwarki ba,zan zama maras abun cewa akan abinda ya shafi rayuwarki......sam sam.....tun kina qaramarki akwai wani SHAMAKI da aka sanya tsakanina dake......akwai wanda yake kururuta samuwar TSORO cikin kunnuwanki.......akwai wanda ya koya miki ganin ABOKAN GABA DA ADAWA a inda sam sam babu su........a wannan lokacin zan kasance tare dake koda ban zauna kusa dake ba......zan kasance me ruwa da tsaki gurin yanke hukunci akan RAYUWARKI ta gaba.....koda hakan yaha nufin ba zaki sake kallona a matsayin QANWAR SAFEENA ba har abada......ban damu ba muddin zan bawa jinin safeena qwaya daya tal daya rage kariya.....banzo don na zauna nayita tambayarki ba......don iya abinda nakeji game da sakinki na tabbatar KARIYA ce ubangiji ya baki,duk da ke a wajenki zai miki kama da MASIFA da TASHIN HANKALI.....tambayata guda daya ce......kun hada jiki dashi ko baku hada ba?" Morsa ta yiwa akhnan tambayar kai tsaye tana tsareta da wani irin zazzafan kallo.
Kai kawai mammina ke jinjinawa,tana kuma jin aminci da yarda da dukka maganganun tafisu. Sai takejin kamar kowacce matsalatata tazo qarshe,saidai kuma can qasan xuciyarta da ruhinta tana jin wani irin qyashi na bawa haisam din damar maza mijin akhnan koda MIJIN WASA ne......tana jin qyashi bashi damar amsa wannan sunan koda na AWA DAYA NE TAL,mutumin da ya fara daga yatsa ga umarninta?,mutumin da ya samu wani irin kusanci da bata taba ganin wani ya sameshi ba a wajen sultane......bama sultane kadai ba,a dukka fadin masarautar. Ranar data zauna tayi nazarin kalar girmamawar da take ganin dukkan wani hadimi da bawa yake bawa haisam din sai da abun ya ratsata ainun. Kalar wani girma ne da har ya zarta wanda ake bata,duk da tarin izzarta da kuma isarta. Wani girma ne daya kusa daidai da wanda suke bawa sultane,ta kuma rasa wanda zai bata amsar DALILIN da yasa suke basa wannan girman daga dukkan hadiman data tara. Abu daya data lura dashi,yana da wani irin KWARJINI da ita kanta yakan doketa a duk sanda zasuyi gaba da gaba dashi,tasha tunanin ba ordinary sheikh bane.....amma a yanzun ta fara shiga kokwanto,don ta gaza gano komai daya kebanceshi da zai bata hujja a kansa.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[2/4, 19:51] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 61*
Ba wannan ba gaba daya....,can wani sashe na zuciyarta ke tuna mata WAYESHI?. Da kalar wannan izzar da kusancin da yakeji ya samu zaya yarda da sharuddanta?. Tambayar data jefawa tafisu kenan.
"Yana da wata irin izza da girman kai na banza tunda ba kowan kowa bane.....ina hangen wani irin taurin kai a tattare dashi tafisu.....ina ganin koda zai amince bazai yarda ya karba sharuddana da auren ta cikin sauqi ba". Wani murmushi dake gayawa mammina tafisu tana da kowacce mafita ta matsala da zata tunkarosu ta saki.
"Ba wanda yafi qarfin barazana da takan iya juyewa ta zama gaske.....indai ba daga sama ya fado ba ai yana da ahali.....idan baida mahaifiya yana da mahaifi,idan duka babu akwai makusanta......ki tabbatar masa da daukan rayuwarsu daya bayan daya har sai sanda ya aminta da sharudanki,ruwansa ya karbi ladansa ruwansa kada ya karba". Ta fada hankali kwance.
Kai mammina ta girgiza
"Banajin barazana zata juya wannan.....amma a maganganunki na tanadi hanyoyi biyu da zan sashi karbar buqatata ta ruwan sanyi" Ta furta tana sakin qaramin murmushi.
"Ki samomin qaramin malami,ina buqatar wasu ayoyi da hadisai da zan riqe koda qananu ne"
"An gama" Tafisu ta amsa tana rusunar da kanta.
*MORSA SAFIYYA*
Ta jima tana maimaita innalillahi din,har zuwa sanda taji wata nutsuwa ta soma saukar mata a zuciyarta a hankali.
"Rakani armelle......inaso na ganta" Ta fadi tana miqewa daga kan kujerar,tana kuma jin jiri kamar zai kayar da ita.
Tafiya kawai takeyi amma tana jin kamar tana taka qasa ba daidai ba. Takawa take da wani irin yanayin da takeji kamar iskar daminar dake kadawa zata kayar da ita
Qirjinta da zuciyarta a quntace,idanunta suna dauko mata shekarun baya. Sanda safeena ta amsa sunan BAZAWARA a qasa da shekara daya tal da aure.....bata fata hakan ta kasance akan akhnan,bata fata itama wannan sunan ya bita,duk da cewa ta sani basu riga da sunkaita gidanta ba,amma bata da tabbacin dukkan abinda ya faru a bayan idanunta.
Da idanunta take hangen tsaiwar jama'a biyu uku daga taku xuwa wani takun nata. Mafi yawancinsu mata ne,kuma a take jikinta ya fara gaya mata suna tattaunawa ne kan al'amarin,tabbacin magana ya fara yaduwa kenan,abinda ya sake quntata qirjinta.
*AKHNAN*
Duhun da dakin yake dashi a yanayin yafi mata komai dadi,tanajin kamar ta tserewa duk wani kallo na tuhuma ko tozartarci da zata iya fuskanta.
A wani irin soye takejin zuciyarta da wani irin yanayi da ba zata tantance wanne iri bane. Abu daya da takejin yana zagayawa a jikinta da zuciyarta gaba daya shine TOZARCI da QASQANCIN da almaz ga ajiye mata cikin tarihin rayuwarta,wani irin mummunan tarihi data tabbatar har a gama sarauta a agadez ba za'a manta da ita ba.
Wannan shine ABINDA TAKE GUDU shine abinda ya sanya taketa gudun wuce sa'a tsakaninta da kalmar AURE. Ta sani cewa,ba komai a cikinsa sai tarin bin umarni da barin dukkan wani da zuciya keso ko muradi ko kuma buri,dukka don kawai ka cika muradin NAMIJI. Mammina da sultane tana iya kiransu da cewa SUNE SILA......duk da ta fannin sultane tana masa uzuri da cewa ZIGA ce da qoqarin shiga tsakaninsu da akeyi tun can can.
Amma ta fuskar mammina fa?......makancewa tayi?,tunaninta ya gushe ne data dauko makakke mashayi ta damqa ragamar igiyar aurenta a hannunsa?.
Me yasa mammina bata qure duba cancanta ba?,me yasa bata zagaye kusan rabin duniya ba saboda ita?....me yasa?.....me yahau kanta ta zabo mata mutumin daya munana kyakkyawan tarihinta?.
A hankali morsa safiyya ta murda qofar dakin tana shigowa idanunta zube akan akhnan din. Kallon kusan sakanni talatin tayi mata sannan ta saki qofar tana takowa a hankali zuwa inda akhnan din ke zaune.
Fuskarta tayi wani fayau a iya awannin kawai.....wannan blue eyes din sun rune da surkin jaja jaja a cikinsu. Kusa da window take zaune,saidai ba dukkanin fuskarta bane ke kallon window din. Sosai morsa safiyya ke hangen wani irin yanayi tattare da akhnan din,yanayin data tabbatar UWA ce kawai zata iya hangensa akan d'iyarta. A firgice take gaba dayanta,saidau rashin sanin makomar rayuwarta da abinda ke mata ciwo da zafi........abubuwan da suka cancanta da rayuwarta gaba daya ya sanya bata fahimci komai ba,ta yanke kebe kanta a matsayin wani hukunci daya dace da ita. Tana iya hangen yanayin cikin idanun akhnan din,kamar an qara mata shekaru tsakanin kwanaki ukun da aka daura mata aure. Ta sake zama wata mutual data tabbatar girman igiyar data yanke cikin kwanaki uku ne ya haifar da hakan.
Har cikin jikinta taji shigowar morsa safiyyan,saidai zuciyarta na gaya mata ne.....ta shigo taga fitar hawaye ne daga idanunta?....kota shigo ta nuna farincikinta na mummunan abinda ya sameta?.....ko ta shigo ta bayyana mata cewa ta samu nasara a dukka shirinta.
Yanayin akhnan bai hana morsa safiyya kusanta kanta da ita ba,daga can qasan zuciyarta takejin wani irin rauni,yanayin yana daukota mata hoton safeena sak a irin wadancan shekarun tun kafin samuwar akhnan din.
Bata dakata ba har sai data isa dab da akhnan din,a nutse ta zauna saman kujerar dake fuskarta ta,kujeru qwara biyun da aka ajiyesu kawai a gurin me dauke da qaramin table a tsakiya.
"Ba buqatar ki tambayeni komai......labari nasan ya riskeki,ba sai kin taso ganin hawaye a idanuna ba kafin ki samu tabbaci.....da gaske ya sakeni,ya sakeni saki uku.....shikenan dukkan wani fata da buri sun gama cika?" Akhnan ta fada da wata murya me nauyi,wanda duk daga harshen da zatayi wani irin d'aci takeji yana sauka saman harshen nata.
Mamaki sosai ya saukarwa morsa safiyya,saidai har yanzu tana jin cewa ita din UWA ce......a yanzu ne kuma takejin lokaci yayi da zata kusantar da kanta da rayuwar akhnan din,wannan zargin da wannan zaton da take mata tana jin ya kamata ta maidashi reality.....abu d'aya daya rage tayi,koda zata zargeta......koda zata tuhumeta nan gaba ko bayan babu ranta zatasan bata da wata UWA a duniya bayan ita.
"Ba wata uwa dake burin ganin ibtila'i cikin rayuwar d'iyarta........sau da dama fuskokin dake murmushi a garemu ba sune asalin fuskokin masoyanmu ba......hannuwan dake miqo kansu garemu,ba sune hannayen daya cancanci mu kama mu riqe don samun kubuta da tsira ba,wani lokaci suke fincikarmu zuwa ga shiga kowacce matsala da muke tsintar kanmu a ciki.......na samu amsar tambayar farko daga gareki" Morsa ta fadi da wani irin yanayi da akhnan din bata taba jin morsa safiyya din tayi magana dashi ba.
Bata sake cewa komai ba,taci gaba da kallon akhnan din tana karantar wasu halaye da akayi mata horo dasu. Tana daukan nesanta kai a matsayin AMINCI,shi yasa koda wanne lokaci take zabar nesanta kanta da kowa da komai idan tashin hankali ya sameta.....saidai ba haka siddan aka koya mata hakan ba,an koya mata hakanne saboda ta zama me karbar kowacce shawara idan aka kusanceta da shawarar.......ta zama me ragaggun hanyoyin samawa kanta da zabawa kanta abubuwan da suka dace.
"Zanyi nesa dake,don na samu tabbacin bai taba lafiyarki ba.....to alhamdulillah.....amma hakan ba yana nufin zanyi nesa da rayuwarki ba,zan zama maras abun cewa akan abinda ya shafi rayuwarki......sam sam.....tun kina qaramarki akwai wani SHAMAKI da aka sanya tsakanina dake......akwai wanda yake kururuta samuwar TSORO cikin kunnuwanki.......akwai wanda ya koya miki ganin ABOKAN GABA DA ADAWA a inda sam sam babu su........a wannan lokacin zan kasance tare dake koda ban zauna kusa dake ba......zan kasance me ruwa da tsaki gurin yanke hukunci akan RAYUWARKI ta gaba.....koda hakan yaha nufin ba zaki sake kallona a matsayin QANWAR SAFEENA ba har abada......ban damu ba muddin zan bawa jinin safeena qwaya daya tal daya rage kariya.....banzo don na zauna nayita tambayarki ba......don iya abinda nakeji game da sakinki na tabbatar KARIYA ce ubangiji ya baki,duk da ke a wajenki zai miki kama da MASIFA da TASHIN HANKALI.....tambayata guda daya ce......kun hada jiki dashi ko baku hada ba?" Morsa ta yiwa akhnan tambayar kai tsaye tana tsareta da wani irin zazzafan kallo.