Sashe 52
Luu Luu Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shi kanshi lallen dake hannun nata kallon baqo take masa,don ba zata iya tuna yaushe ne na qarshe data yishi ba. Kawai idan tanason taga wani launi a hannunta lokaci bayan lokaci tana saka nail polish ne kawai duk color din dataga dama,bata kuma fixing nails,saidai nata da take tarawa ya danyi tsaho kadan yadda bazai dameta ba,wanda sukayi kyau a yanzun da aka musu zanen maroon henna din.
(Duk da yayi kyau haramunne barin farce a hannu ballantana kuma harka siya ka qara,shin meye marabarki da DABBA kenan?,musulunci ya lissafa yanke farce cikin tsarki na asali guda biyar da muke dashi,ciki kuma harda kaciya da akewa maza,kinga kenan barinsa najasa ne,yana jawo cututtuka na jinnu bayan na infection din mafitsara harda infection din ciki. Farce yana zama inuwar shedan ne a hannunki,kinwa shaidan inuwa kuma me ya rage?,me yayi saura....zan fadada bayaninsa a gaba in sha Allah,Allah yasa mu dace).
Tana so ta roqi su shehnaz suyi nesa da ita.......tanason ta gaya musu suyi nesa da inda take,saboda tanajin maganansu tana hawan mata kai.
Kuma ta zabi zama a nan ne saboda akwai qarancin jin hayaniya na abinda ke faruwa cikin gidan. Kade kaden da wasanni da aketa faman yi da kuma yadda maroqa suke wuni abu daya,neman abun duniya a hannun mammina.
A nutse tayi sallama tana shigowa,bayanta hadimarta ce ta amana wato haleematu riqe da hannun kyakkyawan yaro daya kasance qaramin d'an hairaan din wato Aaron. Yayi kyau sosai cikin suspenders,kana ganinsa kaga rainon turai.
Cikakkiyar buzuwar data amsa sunanta,me tsaho da kaurin jiki daidai gwargwado. Kyakkyawa buzuwa dake da wani irin kyau da ta debo wasu kamanni na SAFEENA ta wasu bangarori na jikinta dama fuskarta,sama da yadda ta debo kamannin morsa safiyya,wannan ya sanya KAMANNI na jini suke nunawa sosai tsakaninta da akhnan,duk da cewa akwai tarin banbamce babamce,don da kanta tasha fadin.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Biftu ta fini kyau,nesa ba kusa ba,inda nike da kyan biftu,zan ita gaddamewa cewa ni din hurul'eeni ce" Sosai maganan ke bawa 'yan uwa dariya,saidai kusan kowa ya sani akhnan din wani baiwar ajiyayyen kyau Allah yayi mata.
Kaurewa da hayaniya dakin yayi,har tsakanin ita da shehnaz da kuma aisa wani baya jin abinda wani yake fadi. Sun jima sosai suna karadinsu,tana zaune daga gefe ba tare data motsa ba,har zuwa sanda hairaan ta miqe a nutse tana baro su shehnaz amma tana ci gaba da magana dasu
"Qarfe biyar daidai za'a fara gabatar da lecture din,na minti talatin ne kawai,kuyi qoqari ku shirya don inajin saura mintuna ashirin biyar din tayi" Ta qarasa maganan tana zama gaban akhnan saman wani tattausan babban tuntum da jikinsa ke zane tsaf da tambarin masarautar agadez.
Idanunsu cikin na juna ita da akhnan din,akhnan na duban kamannin da ake yawan fada hairaan ta debo na mahaifiyarta,tana kuma qoqarin tuna kamannin mahaifiyarta na zahiri ba wanda take gani a hoto ba. Murmushi hairaan din ta saki da wannan tarin nutsuwar data gada daga mahaifinta da sashen hikimar data samu daga morsa safiyya,ba abinda bata sani ba,ba abinda bata fahimta ba,kuma ko yanzu kafin ta baro wajen morsa safiyya sunyi doguwar magana sosai da morsa din.
"Bana jin komai a zuciyata game da auren nan hairaan,bansan yadda akayi na wayi gari ba zuciyata tayi qaura daga tsananin quntata da labarin auren biftu ba zuwa wani irin sasssuci da tarin nutsuwa. Nayi addu'a kaman ba gobe hairaan,kuma inaji a jikina ubangiji bazai tankwabar da hannayena ba......hannun dake qarfafar zumunci yake kuma qoqarin ceton ruhin da baiji ba bai gani ba.......hannun dake qoqarin kare zumuntar Allah kada ta tozarta". Sosai maganganun morsa safiyya suka ratsa hairaan.
"Barka da yammaci amarya" Hairaan ta fada da murmushi saman fuskarta,bata wani damu da rashin gaidata da akhnan batayi ba,don ta sani mulki da sarauta ba qarya bane. Ita din bata gaji sarauta ba don mahaifinta ba basarake bane,attajirin malami ne ma'abocin tsantsar ilimin addini,nata mulkin na kudi ne da ilimi da yasha banban da sarauta.
"Barkanki....kinzo lafiya?" Akhnan ta fadi a hankali. Hairaan na daya daga cikin mutanen dake d'an yiwa akhnan din kwarjini kadan,ta girme ma akhnan nesa ba kusa ba,don kusan tayi quruciya sosai a gaban hairaan,kuma a wancan lokacin duk da yadda mammina taso raba tsakani da nunawa hairaan bata da hurumi akan akhnan idan tayi wani abu na rashin daidai a quruciyarta,ita din agola ce da uwarta tazo da ita gidan mahaifin akhnan cin arziqi amma hairaan din bata yarda ko aminta da hakan ba. A zamanin da ba wanda ya isa ya yiwa akhnan fada ko ya hantareta koya gyara mata idan tayi wani abu ba daidai ba,kaman yiwa babba tsawa magana a sake kota harareshi,ko wani abu daya kamata tayi taqiyi ita hairaan rufe idanunta take tayi mata. Duk da hakan ya haifar da rikici da bacin rai sosai tsakaninta da mammina din,amna taurin kai da kafiya shigen na akhnan din gareta,don haka idan anyi yau gobe ma sai an kuma,abun bazai kashe mata gwiwa ba.
Ko sanda mammina ta fidda tsarin budewa akhnan aji ita kadai a dinga karantar da ita a gida saboda tsabagen gata hairaan ce tayi ruwa tayi tsakin hana hakan faruwa. Ita dinma kaman morsa safiyya a wasu lokutan,bata da shakka ko tsoro,kai tsaye ta wuce gurin sultane a sannan ta bashi hujjojinta,kuma take yaji ya gamsu,ya kuma sanya akhnan taci gaba da binsu makaranta. Makaranta ce me tsadar gaske da turawan France suka bude suke kuma koyarwa a cikinta,don haka sosai ake karatun da zaka dauka yaro ba cikin qasar niger yake karatunsa ba.
"Alhamdulillah biftu.......ina fatan kin shirya saboda quracewar lokaci?" Hairaan ta fadi tana jawo akwatin dake gefanta wanda haleematu ta ajiye. Idanu akhnan tabi hairaan dashi sanda take ciro wata fara tas din gown da aka wadatata da wasu irin swarovski masu tsananin kyau da daukan hankali.
"Lecture din yau akan aure da morsa ta shirya......"
"Sheikh muhammad haisam ne zai gabatar,na tabbatar zamuji abubuwa da yawa......inaso naga guy dinnan a fagen aure......matarsa ta gama morewa rayuwar duniya wallahi" Shehnaz ta karbi zancan tana ajiye kayayyakin hannunta kan wani sofa daban. Murmushi hairaan ta saki
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[1/29, 21:31] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 47*
"Har yanzu shehnaz tana nan da halinta bai sauya ba" dariya ta dan saki.
"Da gaske maman Aaron,ke kinfimu sanin muhimmancin auren irinsu ai ko?" Shehnaz tayi maganan da dukka gaskiyarta. Murmushi sosai hairaan ta saki tana tunawa da maigidan nata. Dan boko ne sosai,amma kuma yana da wadataccen ilimin addini daya sanya komai nasa yake me tsari da ban sha'awa. Tasha masa wauta......tasha masa abubuwa masu yawan gaske da zasu iya bata ran jahilin namiji ya tunzura harma yakai ga saki,amma a lokuta da dama yafi zabar yin shuru idan ta bata masa rai a maimakon magana,yafi zabar yayi nesa da ita har sai ya sauko,yasha gaya mata
"Mafi alkhairinku shine mafi alkhairinku ga iyalinku......gidan annabi s a w nake tunawa hairaan,annabi nake tunawa nake miki uzuri,maganansa ta qarshe a duniya ina muku wasiyya ta alkhairi akan mata,ta yaya zan take wannan?". Sannu a hankali sai wannan dabi'un nasa suka dinga saitata,suka sata ta dinga jin kunya itama ta masa ba daidai ba,sai zamansu ya zama me wani irin dadi,kowannensu yana duba Allah da annabi yana qoqarin kyautatawa dan uwansa da kuma kiyaye b'acin ransa.
Kai hairaan ta jijjigawa shehnaz a hankali
"To kin gani?,kawai don nasan samun soyayyarsu baya zama abu me sauqi a gurin mace......banda haka Allah mom Aaron tsaf zan iya bawa jamaal haquri......"
"........shehnaz?,jamaal din shima irin mijin da kike buri bane?".
"Irinsa ne,amma bai kama komai na sheikh haisam ba" Ta fada tana dan hade ranta kadan.
Idanu akhnan ta janye daga kan shehnaz,tana jin wani bacin rai,sannan ta aje dubanta kan hairaan.
"Don Allah su fita" Ta fadi a hankali,saboda yadda zuciyarta ke tunzura a yanzu batason tayi wani abu daba daidai ba. Ta gaji dajin maganganu a kansa,dazun falaak tabar gurin suka gama zancansa,wanda ta lura ma kaman akwai wani abu a zuciyar yarinyar game dashi,yanzun gashi shehnaz ta baro wani sabon hirar. Tana qoqarin danne zuciyarta dabin maganar da suka gama dazun da sassafe da mammina.
"Na gama miki dukkan abinda ya kamata ya cancanci uwa ta yiwa diyarta......duk wani motsinki akan aurennan abun bin diddiqi ne,yanayin walwala da farincikinki shine zai bawa mutane tabbacin ZAB'INKI kika aura,akasin haka kuma shine zai saka kokwanto a zuciyar mutane,ya bada qata wawakekiyar qofar zargi a kaina......akasin haka kuma zai zamana qalubale a kaina da kuma zarge zarge da zagin da ban da alhakin ayimin shi".
Cikin kokwanto hairaan ta dauke dubanta daga kan akhnan ta maida gasu shehnaz.
"Guys.....ko zaku bamu guri muyi shirin amarya?".
"Yanzu kuwa,muma so muke mu isa gurin da wuri don muji komai sosai" Shehnaz ta fadi tana murmushi sannan ta kwashi kayanta ta fita aisa ta bita.
Sama sama take fahimtar maganganun hairaan,wadda ta dage cikin hikima tana gaya mata haqqin aure da nauyin biyayyar miji dake a kanta cikin hikima. Idanunta kawai ta lumshe,cikin ranta tana fadin,inda hairaan din zatayi shuru ta hutar da sautikanta da yafi mata alkhairi,saidai dole ta qyaleta taci gaba da bayaninta ba tare da tana fahimta ko daukan komai ba.
Abinda yafi yankar zuciyarta a yanzu ME YASA SAISHI?. Shi za'a sanya wai yayi mata wa'azin aure?,duk da tarin kawunnanta da take dasu?. Me yasa ya kanainaye komai ne?,me yasa komai ya karbe?,komai ya shiga ciki?,wanne irin annamimanci ne wannan?. Saita furzar da siririyar iska daga bakinta tana sake jin matsanancin haushinsa a ranta.
*HAISAM*
(Duk da yayi kyau haramunne barin farce a hannu ballantana kuma harka siya ka qara,shin meye marabarki da DABBA kenan?,musulunci ya lissafa yanke farce cikin tsarki na asali guda biyar da muke dashi,ciki kuma harda kaciya da akewa maza,kinga kenan barinsa najasa ne,yana jawo cututtuka na jinnu bayan na infection din mafitsara harda infection din ciki. Farce yana zama inuwar shedan ne a hannunki,kinwa shaidan inuwa kuma me ya rage?,me yayi saura....zan fadada bayaninsa a gaba in sha Allah,Allah yasa mu dace).
Tana so ta roqi su shehnaz suyi nesa da ita.......tanason ta gaya musu suyi nesa da inda take,saboda tanajin maganansu tana hawan mata kai.
Kuma ta zabi zama a nan ne saboda akwai qarancin jin hayaniya na abinda ke faruwa cikin gidan. Kade kaden da wasanni da aketa faman yi da kuma yadda maroqa suke wuni abu daya,neman abun duniya a hannun mammina.
A nutse tayi sallama tana shigowa,bayanta hadimarta ce ta amana wato haleematu riqe da hannun kyakkyawan yaro daya kasance qaramin d'an hairaan din wato Aaron. Yayi kyau sosai cikin suspenders,kana ganinsa kaga rainon turai.
Cikakkiyar buzuwar data amsa sunanta,me tsaho da kaurin jiki daidai gwargwado. Kyakkyawa buzuwa dake da wani irin kyau da ta debo wasu kamanni na SAFEENA ta wasu bangarori na jikinta dama fuskarta,sama da yadda ta debo kamannin morsa safiyya,wannan ya sanya KAMANNI na jini suke nunawa sosai tsakaninta da akhnan,duk da cewa akwai tarin banbamce babamce,don da kanta tasha fadin.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Biftu ta fini kyau,nesa ba kusa ba,inda nike da kyan biftu,zan ita gaddamewa cewa ni din hurul'eeni ce" Sosai maganan ke bawa 'yan uwa dariya,saidai kusan kowa ya sani akhnan din wani baiwar ajiyayyen kyau Allah yayi mata.
Kaurewa da hayaniya dakin yayi,har tsakanin ita da shehnaz da kuma aisa wani baya jin abinda wani yake fadi. Sun jima sosai suna karadinsu,tana zaune daga gefe ba tare data motsa ba,har zuwa sanda hairaan ta miqe a nutse tana baro su shehnaz amma tana ci gaba da magana dasu
"Qarfe biyar daidai za'a fara gabatar da lecture din,na minti talatin ne kawai,kuyi qoqari ku shirya don inajin saura mintuna ashirin biyar din tayi" Ta qarasa maganan tana zama gaban akhnan saman wani tattausan babban tuntum da jikinsa ke zane tsaf da tambarin masarautar agadez.
Idanunsu cikin na juna ita da akhnan din,akhnan na duban kamannin da ake yawan fada hairaan ta debo na mahaifiyarta,tana kuma qoqarin tuna kamannin mahaifiyarta na zahiri ba wanda take gani a hoto ba. Murmushi hairaan din ta saki da wannan tarin nutsuwar data gada daga mahaifinta da sashen hikimar data samu daga morsa safiyya,ba abinda bata sani ba,ba abinda bata fahimta ba,kuma ko yanzu kafin ta baro wajen morsa safiyya sunyi doguwar magana sosai da morsa din.
"Bana jin komai a zuciyata game da auren nan hairaan,bansan yadda akayi na wayi gari ba zuciyata tayi qaura daga tsananin quntata da labarin auren biftu ba zuwa wani irin sasssuci da tarin nutsuwa. Nayi addu'a kaman ba gobe hairaan,kuma inaji a jikina ubangiji bazai tankwabar da hannayena ba......hannun dake qarfafar zumunci yake kuma qoqarin ceton ruhin da baiji ba bai gani ba.......hannun dake qoqarin kare zumuntar Allah kada ta tozarta". Sosai maganganun morsa safiyya suka ratsa hairaan.
"Barka da yammaci amarya" Hairaan ta fada da murmushi saman fuskarta,bata wani damu da rashin gaidata da akhnan batayi ba,don ta sani mulki da sarauta ba qarya bane. Ita din bata gaji sarauta ba don mahaifinta ba basarake bane,attajirin malami ne ma'abocin tsantsar ilimin addini,nata mulkin na kudi ne da ilimi da yasha banban da sarauta.
"Barkanki....kinzo lafiya?" Akhnan ta fadi a hankali. Hairaan na daya daga cikin mutanen dake d'an yiwa akhnan din kwarjini kadan,ta girme ma akhnan nesa ba kusa ba,don kusan tayi quruciya sosai a gaban hairaan,kuma a wancan lokacin duk da yadda mammina taso raba tsakani da nunawa hairaan bata da hurumi akan akhnan idan tayi wani abu na rashin daidai a quruciyarta,ita din agola ce da uwarta tazo da ita gidan mahaifin akhnan cin arziqi amma hairaan din bata yarda ko aminta da hakan ba. A zamanin da ba wanda ya isa ya yiwa akhnan fada ko ya hantareta koya gyara mata idan tayi wani abu ba daidai ba,kaman yiwa babba tsawa magana a sake kota harareshi,ko wani abu daya kamata tayi taqiyi ita hairaan rufe idanunta take tayi mata. Duk da hakan ya haifar da rikici da bacin rai sosai tsakaninta da mammina din,amna taurin kai da kafiya shigen na akhnan din gareta,don haka idan anyi yau gobe ma sai an kuma,abun bazai kashe mata gwiwa ba.
Ko sanda mammina ta fidda tsarin budewa akhnan aji ita kadai a dinga karantar da ita a gida saboda tsabagen gata hairaan ce tayi ruwa tayi tsakin hana hakan faruwa. Ita dinma kaman morsa safiyya a wasu lokutan,bata da shakka ko tsoro,kai tsaye ta wuce gurin sultane a sannan ta bashi hujjojinta,kuma take yaji ya gamsu,ya kuma sanya akhnan taci gaba da binsu makaranta. Makaranta ce me tsadar gaske da turawan France suka bude suke kuma koyarwa a cikinta,don haka sosai ake karatun da zaka dauka yaro ba cikin qasar niger yake karatunsa ba.
"Alhamdulillah biftu.......ina fatan kin shirya saboda quracewar lokaci?" Hairaan ta fadi tana jawo akwatin dake gefanta wanda haleematu ta ajiye. Idanu akhnan tabi hairaan dashi sanda take ciro wata fara tas din gown da aka wadatata da wasu irin swarovski masu tsananin kyau da daukan hankali.
"Lecture din yau akan aure da morsa ta shirya......"
"Sheikh muhammad haisam ne zai gabatar,na tabbatar zamuji abubuwa da yawa......inaso naga guy dinnan a fagen aure......matarsa ta gama morewa rayuwar duniya wallahi" Shehnaz ta karbi zancan tana ajiye kayayyakin hannunta kan wani sofa daban. Murmushi hairaan ta saki
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[1/29, 21:31] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 47*
"Har yanzu shehnaz tana nan da halinta bai sauya ba" dariya ta dan saki.
"Da gaske maman Aaron,ke kinfimu sanin muhimmancin auren irinsu ai ko?" Shehnaz tayi maganan da dukka gaskiyarta. Murmushi sosai hairaan ta saki tana tunawa da maigidan nata. Dan boko ne sosai,amma kuma yana da wadataccen ilimin addini daya sanya komai nasa yake me tsari da ban sha'awa. Tasha masa wauta......tasha masa abubuwa masu yawan gaske da zasu iya bata ran jahilin namiji ya tunzura harma yakai ga saki,amma a lokuta da dama yafi zabar yin shuru idan ta bata masa rai a maimakon magana,yafi zabar yayi nesa da ita har sai ya sauko,yasha gaya mata
"Mafi alkhairinku shine mafi alkhairinku ga iyalinku......gidan annabi s a w nake tunawa hairaan,annabi nake tunawa nake miki uzuri,maganansa ta qarshe a duniya ina muku wasiyya ta alkhairi akan mata,ta yaya zan take wannan?". Sannu a hankali sai wannan dabi'un nasa suka dinga saitata,suka sata ta dinga jin kunya itama ta masa ba daidai ba,sai zamansu ya zama me wani irin dadi,kowannensu yana duba Allah da annabi yana qoqarin kyautatawa dan uwansa da kuma kiyaye b'acin ransa.
Kai hairaan ta jijjigawa shehnaz a hankali
"To kin gani?,kawai don nasan samun soyayyarsu baya zama abu me sauqi a gurin mace......banda haka Allah mom Aaron tsaf zan iya bawa jamaal haquri......"
"........shehnaz?,jamaal din shima irin mijin da kike buri bane?".
"Irinsa ne,amma bai kama komai na sheikh haisam ba" Ta fada tana dan hade ranta kadan.
Idanu akhnan ta janye daga kan shehnaz,tana jin wani bacin rai,sannan ta aje dubanta kan hairaan.
"Don Allah su fita" Ta fadi a hankali,saboda yadda zuciyarta ke tunzura a yanzu batason tayi wani abu daba daidai ba. Ta gaji dajin maganganu a kansa,dazun falaak tabar gurin suka gama zancansa,wanda ta lura ma kaman akwai wani abu a zuciyar yarinyar game dashi,yanzun gashi shehnaz ta baro wani sabon hirar. Tana qoqarin danne zuciyarta dabin maganar da suka gama dazun da sassafe da mammina.
"Na gama miki dukkan abinda ya kamata ya cancanci uwa ta yiwa diyarta......duk wani motsinki akan aurennan abun bin diddiqi ne,yanayin walwala da farincikinki shine zai bawa mutane tabbacin ZAB'INKI kika aura,akasin haka kuma shine zai saka kokwanto a zuciyar mutane,ya bada qata wawakekiyar qofar zargi a kaina......akasin haka kuma zai zamana qalubale a kaina da kuma zarge zarge da zagin da ban da alhakin ayimin shi".
Cikin kokwanto hairaan ta dauke dubanta daga kan akhnan ta maida gasu shehnaz.
"Guys.....ko zaku bamu guri muyi shirin amarya?".
"Yanzu kuwa,muma so muke mu isa gurin da wuri don muji komai sosai" Shehnaz ta fadi tana murmushi sannan ta kwashi kayanta ta fita aisa ta bita.
Sama sama take fahimtar maganganun hairaan,wadda ta dage cikin hikima tana gaya mata haqqin aure da nauyin biyayyar miji dake a kanta cikin hikima. Idanunta kawai ta lumshe,cikin ranta tana fadin,inda hairaan din zatayi shuru ta hutar da sautikanta da yafi mata alkhairi,saidai dole ta qyaleta taci gaba da bayaninta ba tare da tana fahimta ko daukan komai ba.
Abinda yafi yankar zuciyarta a yanzu ME YASA SAISHI?. Shi za'a sanya wai yayi mata wa'azin aure?,duk da tarin kawunnanta da take dasu?. Me yasa ya kanainaye komai ne?,me yasa komai ya karbe?,komai ya shiga ciki?,wanne irin annamimanci ne wannan?. Saita furzar da siririyar iska daga bakinta tana sake jin matsanancin haushinsa a ranta.
*HAISAM*