Sashe 85
Luu Luu Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Zanso nasan wadanne iyaye ne haka Allah ya yiwa baiwa da samun yaro irin muhammad.....tabbas ni na sani,suna cikin iyaye masu sa'a a duniya". Murmushi kadan bobbo yayi,ya sani ba abu bane me yiwuwa ya gayawa sultane cewa tsohon abokinsa motii aba jifar shine mahaifi ga haisam din. Yin hakan kamar ya tona asirin aikinsu ne.....komai kuma zai iya bayyana a lokaci da kuma muhallin da ba'a shiryawa faruwar hakan ba.
"Abokina ne......wanda ya damqa amanar muhammad a hannuna......ya damqa min da amana da gaskiya.....wanna ya sanya sau tari ni kaina nakejin muhammad din kamar nina haifeshi"
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Wannan shine dalilin daya sanya nayi tattaki zuwa gurinka.....don ka yimin alfarma.......don kuma ka nema min alfarma". A nutse bobbo ya daga kai yana duban sultane,maganganunsu suna zuwa masa a hagunce.
"Kamar yaya?" Bobbo ya tambaya kai tsaye da alamun kullewar kai a tare dashi.
Sosai sultane ya gyara zamansa,yana kuma tattarawa bobbo dukkanin nutsuwarsa,abinda yake gayawa bobbo cewa maganar tana da tarin muhimmanci mara misaltuwa.
"Inaji a jikina akwai qaddarar data sake hadamu a nan gurin dawud,bayan tsahon shekaru da mukayi bama tare,ba kuma tare da mun sake haduwa ba. Yanayinka da yanayin girman da muhamamad ke baka....labarin qarfi da girman amincinku ya tabbatar zaka iya tsaiwa a bigiren da mahaifine kawai yake tsayawa,Nazo ne na nemawa d'iyata khadeeja auren muhammad haisam a hannunka......kai kuma ka nema mata aurensa a hannun amininka mahaifinsa". Maganar ta zowa bobbo a bazata.....kamar yadda asalin salsalar maganar da sigar maganar ta canza daga anihin ma'anarta.
Duk da yadda maganan ta saukarwa bobbo a bazata,amma hakan bai hanashi sakin dan qaramin murmushi ba.
"Sultane......yaushe aka fara nemawa mace kuma auren namiji......har abada namiji ne yake neman auren mace". Kai sultane ya jinjina a nutse.
"Na sani......na sauya ma'anar ne.....na sauya yadda asalin yake,cike da fatan wannan sauyin ya zama tabbatacce har a qarshen rayuwar khadeeja". Cikin nazari qwarewa da sabo da aikinsu da security intelligence bobbo ya zubawa sultane idanu. Koda sultane bai zurfafa magana ba,koda bai zurfafa bayani ba ya fahimci kai tsaye daga zuciyarsa maganar take fitowa.....kai tsaye yake maganan daga ma'ajiyar dukkan lafuzzansa na gaskiya......hakanan ya karanci wani abu lullube a bayan furucinsa dake taba zuciyarsa.
"Sakin aurenta a kwanaki uku ne zai sanya sultane ka sake nema mata wani mijin?" Murmushi sultane ya saki a nutse yana girgiza kansa.
"Na maimaita istikhara a kwanakinnan har bansan adadi ba Akwai abubuwa masu tarin yawa da bansan yadda zan bayyanawa kowa yadda nakejin sukarsu a qirji da zuciyata ba......amma nasan abu daya da yayiwa tunani na da fatana karan tsaye shine......MAGANGANUN SAFIYYA WANI HASKE NE.....wani mabudi ne da sai a yanzu nake zurfafa tunanin zasu zama wani SANADI a rayuwar akhnan. Ba kalar wannan qaddarar na shirya gani a rayuwar biftu ba muhammad..... Wannan ya sanya na RUNGUMI kalaman safiyya a yanzun da dukkan nazari da dacewa a bisa ma'auni.......namiji me addini shine zai zama silar bango garkuwa da kuma me jangorar rayuwar akhnan bisa hanya me kyau.......ban shirya bawa diyata kowa ba sai HAISAM.....bari kaji dawud.....na jima ina kawaici.....na jima ina bege da fatan zukatansu su hadu guri guda.....to amma abun tsoron sai na fuskanci akwai wata irin tazarar nisa a tsakaninsu. Tun daga sannan na duqufa da addu'ar haduwar zuciyarsu da kawunansu,don ko tahowa nan da nayi jigon silar zuwana itace wannan addu'ar,cike da fata da kuma sanya rai....ban kuma cire tsammani ba har sai ranar da aka gayamin shi da kansa ya bada aurenta ga wani......ashe duka duka cikin kwanaki uku jarrabawar da kokwanton amsuwar addu'o'ina dukka zasu qare......"
"Dawud...." Sultane ya kira bobbo kai tsaye,bai amsa masa ba,amma kuma yaci gaba da dubansa.
"Nayi bacci har sau uku cikin raudha bayan na gama addu'o'ina da istikhara ta.......haisam nake gani a mafarkina da zarar bacci ya daukeni.......yana farautar duk wani abun farauta daga namun daji da suka kawowa akhnan hari......mafarkina na qarshe kuma tana boye a bayansa ya zame mata GARKUWA......kayimin alfarma.....kayimin kuma jangora haisam ya zama GARKUWA na gaske ga marainiyar d'iyata......" Yayi maganar zuciyarsa tana motsuwa saboda tuna safeena da yayi.
Wani abu ya ratsa bobbo,mamakin wani nannauyan abu me girma da yake hangowa cikin idanun sultane yana kamashi. Saidai sultane bai barshi haka ba,a nutse ya warware masa labarin SAFEENA da ya gangaro zuwa ga rayuwar akhnan.
A cikin labarin ya dasa ayar tambayoyi masu yawa......a ciki ya dinga hasashen al'mura masu yawan gaske.......saidai yayi imanin muddin haisam ya wanxu cikinsu ya rayu dasu na wata guda.....yana da tabbacin zai wahala baida labarin komai.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[2/10, 19:48] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 75*
*_Domin qulla huldar kasuwanci damu,HUGUMA CLOSET.......,siya ko siyowa wani,reposting ko sari akan farashi me rahusa da babu irinsa,maza yi joining group namu don samun ingantattun kayan da babu ha'inci a ciki da izinin Allah_*
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
"Zan shige maka gaba sultane....kafi qarfin komai a tare dani......"
"A al'adarmu,magana me girma irin wannan tana farawa ne daga iyaye ba daga yaro ba,yana da kyau ta fara daga iyayensa dama wadanda suka raineshi,don haka ina son ka tambayamin iznini,Amma kuma ina neman alfarma ka barni na nema alfarma ta bangaren haisam da kaina,Zan kira haisam da kaina,bawai don na tilastashi ba....ko don yaji kunyata ya amince ba.....aah,kowanne kamilin mutum iri haisam ya cancanci a bashi zabi da dukkan girmamawa".
"Nayi maka" Obbo yana sakin murmushi,saidai kuma akwai tarin tambayoyi fal kansa.
Sanda sultane ya fice ya barshi a dakin shi kadai,sai komai ya dinga dawo masa. Haka kawai yakejin akwai wani abu cikin rayuwar yarinyar,haka kawai yakejin wani karsashi na yin magana da motii,don haka sai kawai ya maida dakin ya kulle,ya kuma koma saman gado ya zauna bayan ya dauki wayarsa yana laluben motii din.
*HAISAM*
Kamar kowanne dare yana takawa a nutse gami da bin sahu sahu na masu gadi da tsaron gidan don tabbatar da komai akan tsari. Fitowarsa kenan daga ganawar da sukayi da wazeer,duk da cewa dare ya fara yi amma hakan bai hanashi duba amanar dake hannunsa ba.
Simple throbe ce a jikinsa da wasu tausasan flip-flops masu daukan hankali. Daukan hankalin har yakai kan idanun duk wani hadimi da zai giftashi.
"Qasaitaccen malami ne mutumin nan.....ban taba ganin malami irinsa ba......wani irin kwarjini yakemin,idan yana guri sai naji kamar ina tare ne da sultane"
"Bakai kadai ba.....kusan dukkaninmu da zaka zagaya kayi quri'a haka kowa zaice maka yana ji" Hirar da wasu hadimai biyu kenan keyi sanda yabar gurin yana takawa zuwa qofar gaba.
Shi da abdii suke tattakin,duk da yadda yaso abdii yabi su maleek zuwa personal home dinsa ya kwana amma yaqi. Hannunsa cikin aljihun throbe dinsa sanda hadimin dake gabanshi yake bashi bayanin yadda suka wuni. Yana maganar ne cikin wani irin tsoro,bawai na rashin gaskita ba.....aah tsaiwarsa a gurin da yadda ya kafeshi da farare sol din idanunnan nasa kadai suna sanyashi yaji hantar cikinsa tana kadawa.
A zahiri hadimin yake kalla,saidai kuma a badini maganganun morsa safiyya ne suke dawo masa akai sama da maganganun da sukayi da nanay ma akan saamee. Baisan me ya sanya ba.....baisan meye dalilin daya sanya maganganun suka tsaye masa haka a rai ba. Abinda ya dauka a wancan lokacin,koda tace yaje yayi tunani akai,yana ganin ba wani gurbi ko muhallin yin tunani akan auren da bai shirya ba.....akan kuma yarinyar da ya tabbatar kanwarsu ba zata taba jiquwa ba guri guda. Alqawari ne qwaya daya tal! Daya daukarwa ransa,kuma bayajin zai fasa ko ya ajiyeshi shine neman AHAMAD da jaririn dan uwansa dako suna ba'a bawa ubansa daman ya sanya masa ba.....wannan shurun da suke zato ko tunanin KARIYA ce.....zai ballaata da dukkan hikimarsa ikonsa dama qarfin qwanjinsa. Shuru akan wacan jaririn ya tabbatar shine ya bada qarfin gwiwa da dama me qarfin gaske akan ahmad.
Hannunsa kawai ya zard daga qirjinsa yana zurawa a aljihun rigarsa saboda sassanyan ringing mara hayaniya. Da hanzari abdii ya matso yana miqa masa wayar,sai ya sanya hannu kawai ya karba don ya manta ma wayoyin suna hannun abdii.
Screen din ya kalla sosai,a nutse ba tare daya daga kai ba yace.
"Zaka iya komawa bakin aikinka" Ya fada still idanunsa suna kan kiran,har zuwa sanda ya fara takawa a nutse yana daga wayar hadi da karawa a kunnensa.
"Assalamu alaikum warahmatullah" Yayi cikakkiyar sallamar da ko yaushe take sake tunawa sultane muhimmancin sallama,take kuma sake sanya masa qaunar haisam da nutsuwa da halayensa.
"Wa'alaikumussalam muhammad haisam.....ina fatan ba takura maka ba da kirana a wannan lokacin?" Dan sirrintaccen murmushi haisam ya saki,nutsuwar kamilim dattijon tana burgeshi,tausayinsa da kuma zuzzurfan abubuwa masu nauyin gaske dake binne cikin masarautarsa ba tare daya sani ba suna dawowa haisam din.
"Ko kadan,kiranka tamkar girmamawa ne a gareni" Kai sultane ya gyada a nutse,yana jin wani abu me sanyi yana saukar masa.
"Na gode sosai da wannan kalar fahimta da kuma girmamawa,ban sani ba ko muhammad yana wani abu?,sultane yana so yayi magana dashi". Yanayin yadda sultane din yayi magana kadai ya sanya haisam din ya fahimci magana ce me muhimmanci da gaske,don haka ya taka a hankali ya samu wani concrete chair dake daura da sassansa ya zauna. Guri ne dake da wani irin kyau,wanda dama tun daga nan har zuwa cikin kebantattun sassanninsu gurare ne da yanayinsu yasha banban da yanayin kowanne sashe na gidan.
"Kowanne lokaci da zaka buqaci magana dani a shirye nake".
"Na gode haisam" Ya furta yana jin nauyi da kwarjinin haisam din,duk da cewa bawai yana kusa dashi bane.
"Muhammad......inason nayi magana dakai a yau a matsayin UBA ba'a matsayin SULTANE ba"
"Abokina ne......wanda ya damqa amanar muhammad a hannuna......ya damqa min da amana da gaskiya.....wanna ya sanya sau tari ni kaina nakejin muhammad din kamar nina haifeshi"
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Wannan shine dalilin daya sanya nayi tattaki zuwa gurinka.....don ka yimin alfarma.......don kuma ka nema min alfarma". A nutse bobbo ya daga kai yana duban sultane,maganganunsu suna zuwa masa a hagunce.
"Kamar yaya?" Bobbo ya tambaya kai tsaye da alamun kullewar kai a tare dashi.
Sosai sultane ya gyara zamansa,yana kuma tattarawa bobbo dukkanin nutsuwarsa,abinda yake gayawa bobbo cewa maganar tana da tarin muhimmanci mara misaltuwa.
"Inaji a jikina akwai qaddarar data sake hadamu a nan gurin dawud,bayan tsahon shekaru da mukayi bama tare,ba kuma tare da mun sake haduwa ba. Yanayinka da yanayin girman da muhamamad ke baka....labarin qarfi da girman amincinku ya tabbatar zaka iya tsaiwa a bigiren da mahaifine kawai yake tsayawa,Nazo ne na nemawa d'iyata khadeeja auren muhammad haisam a hannunka......kai kuma ka nema mata aurensa a hannun amininka mahaifinsa". Maganar ta zowa bobbo a bazata.....kamar yadda asalin salsalar maganar da sigar maganar ta canza daga anihin ma'anarta.
Duk da yadda maganan ta saukarwa bobbo a bazata,amma hakan bai hanashi sakin dan qaramin murmushi ba.
"Sultane......yaushe aka fara nemawa mace kuma auren namiji......har abada namiji ne yake neman auren mace". Kai sultane ya jinjina a nutse.
"Na sani......na sauya ma'anar ne.....na sauya yadda asalin yake,cike da fatan wannan sauyin ya zama tabbatacce har a qarshen rayuwar khadeeja". Cikin nazari qwarewa da sabo da aikinsu da security intelligence bobbo ya zubawa sultane idanu. Koda sultane bai zurfafa magana ba,koda bai zurfafa bayani ba ya fahimci kai tsaye daga zuciyarsa maganar take fitowa.....kai tsaye yake maganan daga ma'ajiyar dukkan lafuzzansa na gaskiya......hakanan ya karanci wani abu lullube a bayan furucinsa dake taba zuciyarsa.
"Sakin aurenta a kwanaki uku ne zai sanya sultane ka sake nema mata wani mijin?" Murmushi sultane ya saki a nutse yana girgiza kansa.
"Na maimaita istikhara a kwanakinnan har bansan adadi ba Akwai abubuwa masu tarin yawa da bansan yadda zan bayyanawa kowa yadda nakejin sukarsu a qirji da zuciyata ba......amma nasan abu daya da yayiwa tunani na da fatana karan tsaye shine......MAGANGANUN SAFIYYA WANI HASKE NE.....wani mabudi ne da sai a yanzu nake zurfafa tunanin zasu zama wani SANADI a rayuwar akhnan. Ba kalar wannan qaddarar na shirya gani a rayuwar biftu ba muhammad..... Wannan ya sanya na RUNGUMI kalaman safiyya a yanzun da dukkan nazari da dacewa a bisa ma'auni.......namiji me addini shine zai zama silar bango garkuwa da kuma me jangorar rayuwar akhnan bisa hanya me kyau.......ban shirya bawa diyata kowa ba sai HAISAM.....bari kaji dawud.....na jima ina kawaici.....na jima ina bege da fatan zukatansu su hadu guri guda.....to amma abun tsoron sai na fuskanci akwai wata irin tazarar nisa a tsakaninsu. Tun daga sannan na duqufa da addu'ar haduwar zuciyarsu da kawunansu,don ko tahowa nan da nayi jigon silar zuwana itace wannan addu'ar,cike da fata da kuma sanya rai....ban kuma cire tsammani ba har sai ranar da aka gayamin shi da kansa ya bada aurenta ga wani......ashe duka duka cikin kwanaki uku jarrabawar da kokwanton amsuwar addu'o'ina dukka zasu qare......"
"Dawud...." Sultane ya kira bobbo kai tsaye,bai amsa masa ba,amma kuma yaci gaba da dubansa.
"Nayi bacci har sau uku cikin raudha bayan na gama addu'o'ina da istikhara ta.......haisam nake gani a mafarkina da zarar bacci ya daukeni.......yana farautar duk wani abun farauta daga namun daji da suka kawowa akhnan hari......mafarkina na qarshe kuma tana boye a bayansa ya zame mata GARKUWA......kayimin alfarma.....kayimin kuma jangora haisam ya zama GARKUWA na gaske ga marainiyar d'iyata......" Yayi maganar zuciyarsa tana motsuwa saboda tuna safeena da yayi.
Wani abu ya ratsa bobbo,mamakin wani nannauyan abu me girma da yake hangowa cikin idanun sultane yana kamashi. Saidai sultane bai barshi haka ba,a nutse ya warware masa labarin SAFEENA da ya gangaro zuwa ga rayuwar akhnan.
A cikin labarin ya dasa ayar tambayoyi masu yawa......a ciki ya dinga hasashen al'mura masu yawan gaske.......saidai yayi imanin muddin haisam ya wanxu cikinsu ya rayu dasu na wata guda.....yana da tabbacin zai wahala baida labarin komai.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[2/10, 19:48] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 75*
*_Domin qulla huldar kasuwanci damu,HUGUMA CLOSET.......,siya ko siyowa wani,reposting ko sari akan farashi me rahusa da babu irinsa,maza yi joining group namu don samun ingantattun kayan da babu ha'inci a ciki da izinin Allah_*
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
"Zan shige maka gaba sultane....kafi qarfin komai a tare dani......"
"A al'adarmu,magana me girma irin wannan tana farawa ne daga iyaye ba daga yaro ba,yana da kyau ta fara daga iyayensa dama wadanda suka raineshi,don haka ina son ka tambayamin iznini,Amma kuma ina neman alfarma ka barni na nema alfarma ta bangaren haisam da kaina,Zan kira haisam da kaina,bawai don na tilastashi ba....ko don yaji kunyata ya amince ba.....aah,kowanne kamilin mutum iri haisam ya cancanci a bashi zabi da dukkan girmamawa".
"Nayi maka" Obbo yana sakin murmushi,saidai kuma akwai tarin tambayoyi fal kansa.
Sanda sultane ya fice ya barshi a dakin shi kadai,sai komai ya dinga dawo masa. Haka kawai yakejin akwai wani abu cikin rayuwar yarinyar,haka kawai yakejin wani karsashi na yin magana da motii,don haka sai kawai ya maida dakin ya kulle,ya kuma koma saman gado ya zauna bayan ya dauki wayarsa yana laluben motii din.
*HAISAM*
Kamar kowanne dare yana takawa a nutse gami da bin sahu sahu na masu gadi da tsaron gidan don tabbatar da komai akan tsari. Fitowarsa kenan daga ganawar da sukayi da wazeer,duk da cewa dare ya fara yi amma hakan bai hanashi duba amanar dake hannunsa ba.
Simple throbe ce a jikinsa da wasu tausasan flip-flops masu daukan hankali. Daukan hankalin har yakai kan idanun duk wani hadimi da zai giftashi.
"Qasaitaccen malami ne mutumin nan.....ban taba ganin malami irinsa ba......wani irin kwarjini yakemin,idan yana guri sai naji kamar ina tare ne da sultane"
"Bakai kadai ba.....kusan dukkaninmu da zaka zagaya kayi quri'a haka kowa zaice maka yana ji" Hirar da wasu hadimai biyu kenan keyi sanda yabar gurin yana takawa zuwa qofar gaba.
Shi da abdii suke tattakin,duk da yadda yaso abdii yabi su maleek zuwa personal home dinsa ya kwana amma yaqi. Hannunsa cikin aljihun throbe dinsa sanda hadimin dake gabanshi yake bashi bayanin yadda suka wuni. Yana maganar ne cikin wani irin tsoro,bawai na rashin gaskita ba.....aah tsaiwarsa a gurin da yadda ya kafeshi da farare sol din idanunnan nasa kadai suna sanyashi yaji hantar cikinsa tana kadawa.
A zahiri hadimin yake kalla,saidai kuma a badini maganganun morsa safiyya ne suke dawo masa akai sama da maganganun da sukayi da nanay ma akan saamee. Baisan me ya sanya ba.....baisan meye dalilin daya sanya maganganun suka tsaye masa haka a rai ba. Abinda ya dauka a wancan lokacin,koda tace yaje yayi tunani akai,yana ganin ba wani gurbi ko muhallin yin tunani akan auren da bai shirya ba.....akan kuma yarinyar da ya tabbatar kanwarsu ba zata taba jiquwa ba guri guda. Alqawari ne qwaya daya tal! Daya daukarwa ransa,kuma bayajin zai fasa ko ya ajiyeshi shine neman AHAMAD da jaririn dan uwansa dako suna ba'a bawa ubansa daman ya sanya masa ba.....wannan shurun da suke zato ko tunanin KARIYA ce.....zai ballaata da dukkan hikimarsa ikonsa dama qarfin qwanjinsa. Shuru akan wacan jaririn ya tabbatar shine ya bada qarfin gwiwa da dama me qarfin gaske akan ahmad.
Hannunsa kawai ya zard daga qirjinsa yana zurawa a aljihun rigarsa saboda sassanyan ringing mara hayaniya. Da hanzari abdii ya matso yana miqa masa wayar,sai ya sanya hannu kawai ya karba don ya manta ma wayoyin suna hannun abdii.
Screen din ya kalla sosai,a nutse ba tare daya daga kai ba yace.
"Zaka iya komawa bakin aikinka" Ya fada still idanunsa suna kan kiran,har zuwa sanda ya fara takawa a nutse yana daga wayar hadi da karawa a kunnensa.
"Assalamu alaikum warahmatullah" Yayi cikakkiyar sallamar da ko yaushe take sake tunawa sultane muhimmancin sallama,take kuma sake sanya masa qaunar haisam da nutsuwa da halayensa.
"Wa'alaikumussalam muhammad haisam.....ina fatan ba takura maka ba da kirana a wannan lokacin?" Dan sirrintaccen murmushi haisam ya saki,nutsuwar kamilim dattijon tana burgeshi,tausayinsa da kuma zuzzurfan abubuwa masu nauyin gaske dake binne cikin masarautarsa ba tare daya sani ba suna dawowa haisam din.
"Ko kadan,kiranka tamkar girmamawa ne a gareni" Kai sultane ya gyada a nutse,yana jin wani abu me sanyi yana saukar masa.
"Na gode sosai da wannan kalar fahimta da kuma girmamawa,ban sani ba ko muhammad yana wani abu?,sultane yana so yayi magana dashi". Yanayin yadda sultane din yayi magana kadai ya sanya haisam din ya fahimci magana ce me muhimmanci da gaske,don haka ya taka a hankali ya samu wani concrete chair dake daura da sassansa ya zauna. Guri ne dake da wani irin kyau,wanda dama tun daga nan har zuwa cikin kebantattun sassanninsu gurare ne da yanayinsu yasha banban da yanayin kowanne sashe na gidan.
"Kowanne lokaci da zaka buqaci magana dani a shirye nake".
"Na gode haisam" Ya furta yana jin nauyi da kwarjinin haisam din,duk da cewa bawai yana kusa dashi bane.
"Muhammad......inason nayi magana dakai a yau a matsayin UBA ba'a matsayin SULTANE ba"