Sashe 75
Luu Luu Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ta wani fannin kuma haka kawai yaji wani nauyi yana sauka daga qirjinsa......a hankali yakejin wani abu daya tsaya masa a wuya kamar yana narkewa yana wucewa. Alhamdulillah,ya furta qasa qasa,yanajin kamar wata rahama akayi masa bushara da ita,ta wannan bangaren yanajin ya kubuta daga fadawa TARKON mammina data d'ana,ta kuma shirya akan fadawar kowanne mutum daya rabi plan dinta.
"Subhanallah......" Ya furta a fili a hankali,yana saukewa muryar sultane cike da raunin da ba kasafai zaka ji sarakai da irinsa ba.
Ina tsaye daura da dakin Allah haisam.....labarin sai yayimin nauyi da yawa" Kansa ya gyada a hankali,ya sani ko waye mutum dole ya fuskanci irin wannan yanayin,sakin aure ga diyar da yafi so da qauna fiye da komai ba qaramin lamari zai zame masa ba.
"Haka ne.....amma sau da dama wani lokaci gaskiya takan zabi bayyana a muhallin da taga dama"
"Gaskiya ne.....inajin kamar na gaza ne haisam,inaji kamar na kasa,ina jina kamar wani gajiyayyen shugaba......sau da dama shugaba yakanyi tunanin shuru hikima ce......har sai lokaci da wanna shurun ya zama KUSKURE". Yakai qarshen maganan yana tuna adadin lokutan da morsa safiyya ta kwashe tana kwabarsa akan duk wani motsi na akhnan din. Bai taba kallon hakan a matsayin tsana ga akhnan ba,saidai ya sake mata wasu abubuwa ne saboda soyayya,ya sake mata wasu abubuwa ne saboda yana gani da tunanin TSANANI baya tarbiyya.
Tsam haisam ya miqe yana takawa a hankali,yana tsinkayi ma'anoni masu yawa cikin maganganun sultane din,ma'anonin da yake sanya ran su juye watan watarana zuwa fahimtar birnannun abubuwa dake lungu da saqo na masarautarsa.
"Baka gaza ba ranka ya dade.....baka zama gajiyayye ba,shurunka kuma bai zama kuskure ba,kayi dukka iya qoqarinka na kula da komai,na ajiye komai a muhallinsa.....wani lokaci koda ginannen bango dake a tsaye yana iyayin rauni,akwai alaqa qarfafar gini da samun gini me kyau da inganci idan har masu jingina a jikinsa sunyi goyi bayan hakan yaci gaba da tabbatuwa" Maganan ya ajewa sultane wani tunani a ransa,abinda ya sanyashi gyara zamansa sosai,daga inda yake yana sake ganin ka'aba sosai.
"Ka fadamin haisam.....a lokacin da barna ta faru a cikin iyali......wanene?.....sannan kuma ta yaya za'a iya dauko gyaranta tun daga tushe ba tare da gida duka ya samu matsala ba?". Shuru haisam yayi,yana son gane abinda sultane yake fadi.
A zahiri ya fahimta,amma ainihin asalin dalilin tambayar ya shige masa duhu,amma dai koma meye,yana jin zai bashi amsar tambayar daidai da amsartata
"Wani bazai hari tushe da farko ba kai tsaye.....wani zai fara da ganye ne,sanda ganye zai saitu ya gyaru,ko ya kauce daga dogara da ainihin jikin bishiya,dole tushiya ta fidda kanta da kanta". Kai kawai sultane yake jinjinawa,yana jin wata irin gamsuwa a amsar haisam din. Indai haka ne tunanin da yakeyi bai saba ba,indai haka ne mafarkan da yakeyi a kwanakin da bacci ke daukansa a masallacin manzan Allah ya kamata a tabbatar dasu......akwai wani abu a boye.....akwai wani abu a binne da Allah yakeson gwada masa.
Yasha zuwa gurin ba sau daya ba basau biyu ba,amma bai taba kalar mafarkan da yakeyi cikin masallacin ba,kuma duka duka akan mutum biyu kawai,dole a gobe ko jibi ya koma madeena ya samu muhammad dawud.
"Naji dadi da kiran dana maka a yau haisam"
"Nima haka....ina maka fatan sauqaqar al'amuranka,tare da daidaituwar iyalinka".
"Ina maka fatan alkhairi haisam,tare da addu'ar ubangiji ya shiga dukkanin lamuranka baki daya,amincin Allah ya tabbata a gareka"
"Amincin Allah kaima ya tabbata a gareka" Ya amsa yana katse kiran daidai sanda idanunsa ya gane masa omar dake tsaye a gefansa,da alama bai jima da fara wayar ba ya shigo.
"Me yasa ba wanda ya gayamin?" Yayi tambayar kai tsaye ba tare da ya kalli omar na,yana qoqarin cire wayarsa ne kawai daga silent.
"Me yasa sai an gaya maka?" Omar ya maida masa martanin tambayar. A nutse haisam ya daga kansa yana sanya wayarsa da hannunsa duka cikin aljihun trouser dinsa. Dan kafe omar yayi da kallo,yana son gane me yasa omar yace haka?,saidai omar din yaqi bashi dama,yama kauda kanshi ne kawai daga barin kallon idanun haisam,don ya tabbatar ya qyaleshi zai karanta tunaninsa ne fes.
"Saboda nike riqe da al'amuran gidan a halin yanzu......saboda nine waliyyinta" Ya fada da wani irin coolness.
Murmushi omar ya saki shima,yana ajiye wayarsa gefe guda.
"Akwai wani al'amari daban dake tattare da wannan maganar.......amma har yanzu ina ganin baka cancanci sani ba...."
"Omar mana" Ya fada yana tsuke girarsa sosai idanunsa still a kansa. Dukka girarsa biyu omar ya daga,alamun tambayar me kuma nayi?.
Numfashi yaja sosai yana harde hannuwansa a qirji
"Alhamdulillah" Ya sake maimaitawa har sau uku,abinda ya sanya omar daga kansa ya kalleshi. Yayi addu'a sosai gaban Allah,ya yiwa Allah magiya akan ya kawo warwarewar komai,kada Allah ya sanya ya zama silar cutuwar kowanne bawa,gashi tun ba'a je ko ina ba.....wayewar garin yau kawai ya fara ganin warwarewar daya daga cikin abubuwan da bai gamsu kwata kwata da wanzuwarsa a muhallinsa ba.
"Me kakewa hamdala a ciki?"
"Kasan darare nawa na kasa bacci saboda tunanin qulla auren da ban da tabbacin sahihancinsa?....kasan sau nawa na zargi kaina akan bayar da aurenta ga mutumin da bai cancanta ba?".
"Saboda me zaka zargi kanka ne?,bayan baka san wayeshi ba sai daga baya?".
"Amma musulunci ya shardanta yin bincike,me yasa banyi ba?"
"Me yasa mahaifinta baiyi ba shi da yafi ca cancanta yayi hakan?,yayi accepting kawai hankali kwance?"
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Amma omar......."
"Haisam......stop blaming your self......ita ta kawoshi tun farko bakai ka kawo mata shi ba.....kayi gyara kawai ta fannin daya ca canta,ka bawa kwanyarka da zuciyarka dama ta fadi maka ra'ayinta.....abinda ya faru ya riga ya faru,gaba ake gyarawa ba baya ba.......Allah ma dai ya sanya bai samu ya shiga gona ba shi angon" Omar yayi maganan yana tsuke girarsa.
Baisan ya zuqi sassanyar iska ba sai da yaji yana fitar da ita a hankali,amma cikin salon miskilancin nan nasa sai kawai ya janye idanunsa daga kan Omar ya juya a hankali yana takawa majestically yana barin gurin...
Da kallo Omar ya bishi,qaramin murmushi yana subuce masa. Yana sane yayi maganan qarshen,yanaso ya tabawa haisam din wani turning point dashi ya gaza tabawa kansa.......yanason bude wani abu da haisam din qarfi da yaji yasa qaton kwado ya datseshi......amma miskilancinsa ya sanya ya hanashi kara ta ko fahimtar komai,saidai duk da haka yadda yabar gurin salin alin ya bawa Omar wani dan qanqanin hope a ranshi.
A ranshi ya yanke ya kamata ya koma cikin gidan,ya kamata ya zamana kusa da komai,don haka kai tsaye ya bawa abdii umarnin shirya komai. Saidai baiko jima ba maher ya qaraso gidan da saqo.
Rubutacciyar wasiqa ce da iya envelope din da wasiqar take ciki kadai zai gaya mata tarin izza sarauta da girmamawar da aka gwadawa shi da aka turawa saqon.
"Abdii.....karbi ka karanta" Yayi maganan sanda yake qoqarin cire agogon hannunsa. Kwanciya yakeso yayi kafin yammacin da zasu koma can gidan. Yanaso yayi wani tunani,yanaso ya fadada nazarinsa.......yanason ta kowacce fuska ya tsara yadda zaiyi wasa da tunanin mammina......yanaso ya sanya mammina ta BAYYANA masha'ar data aikata......ta kuma tone dukkan wani abu mugun aikinka da kanta.....da hannunta.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[2/6, 19:28] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 67*
A nutse yake sauraron saqon,saqo ne daga morsa safiyya na neman ganawa dashi a yau. Saqo ne da aka rubutashi cikin girmamawa da nuna muhimmancin dan adam.
Zuciyarsa yaji tana motsawa,yanayin kalaman matar da yadda take magana kadai yana sake tabbatar masa cewa UWA take a gurinsa. Yanayin maganganunta sak na nanay dinsa,sai ya miqawa abdii hannu,abinda ya alamtawa abdii cewa yanason ya bashi takardar ne,sai ya dora masa takardar yana cewa dasu.
"Ka gaya mata zanzo in sha Allah,kuna iya tafiya,bayan sallar la'asar zamu tafi.....ka fadiwa omar kowa ya duba e-mail dinsa".
"An gama obbo" Abdii ya furta da girmamawa da kuma qauna da yakewa haisam din.
A hankali ya zube idanunsa saman wasiqar. Duk da cewa ta rubutata da yaren hausa ne,amma yanayin zubin rubutun sak na nanay dinsa. Ba qaramin martabawa da girmamawa bace basarake ya zauna ya rubuta maka wasiqa da hannunsa,duk da cewa suna da tarin masu zama su rubuta musu saqon duk da sukeso. Ya sauke idanunsa can qasa gurin sunansa,yanayin data rubuta sunan sak rubutun yaren oromo. Hannu yakai ya shafa kan sunan yana sake zubawa signature dinta idanu,wata irin signature da bayan ya matsanta zurfafa bincike akan ma'anarta sai ya fahimci sunanta ne da sunan nanay dinsa dana safeena cakude guri daya.
Murmushi ya qwace masa saman kyakkyawar fuskar nan ma'abociyar nutsuwa da hasken addini. Ya tuna da nanay dinsa.....wato komai nasu iri daya ne?,daidai da signature dinsu kowacce ta zabi ta tabbatar da sunan junansu akan kowacce alama ta rayuwarta?,duk da an nesantasu da juna?.
Bayajin koda tona asirin mammina shine aikin da zai zame masa na qarshe a rayuwa zai dakata a kansa. A baya ya kwashi watanni uku,cike da matsuwa nason yayi aikinsa ya kammala,amma a yanzu yana jin koda shekara dubu zai wanzu a agadez,koda shekara dubu zaiyi yana jira zai jira din. Bazai gaji ba bazai sare ba,sai ya tabbatar da adalci akan kowa.....saiya shimfida murmushi akan fuskar kowa.
*_INTERMISSION_*
😄😄😄😄
*_Me karatu?......wanne kira kake zaton morsa safiyya ta yiwa haisam?_*
*_Tunaninsu yazo daya tsakanin mammina da morsa safiyya.....saidai manufa ta banbamta_*
*_meye a zuciyar sultane ne?_*
*_MUHAMMAD HAISAM ABBA JIFAR (THE SILENT ONE)ya dauki wani alwashi......Ta yaya zaiyi WASA da hankalin wannan BAQAR QADDARAR?_*
"_YANZU SABON SALON WASA ZAI DAUKO......SABON SALON ZUBI......magana ake ta INTELLIGENCE ga kuma EVIL a gefe......MASOYA HUGUMAWA KUZO MUJE ZUWA_💃🏼💃🏼
*MAMMINA*
"Subhanallah......" Ya furta a fili a hankali,yana saukewa muryar sultane cike da raunin da ba kasafai zaka ji sarakai da irinsa ba.
Ina tsaye daura da dakin Allah haisam.....labarin sai yayimin nauyi da yawa" Kansa ya gyada a hankali,ya sani ko waye mutum dole ya fuskanci irin wannan yanayin,sakin aure ga diyar da yafi so da qauna fiye da komai ba qaramin lamari zai zame masa ba.
"Haka ne.....amma sau da dama wani lokaci gaskiya takan zabi bayyana a muhallin da taga dama"
"Gaskiya ne.....inajin kamar na gaza ne haisam,inaji kamar na kasa,ina jina kamar wani gajiyayyen shugaba......sau da dama shugaba yakanyi tunanin shuru hikima ce......har sai lokaci da wanna shurun ya zama KUSKURE". Yakai qarshen maganan yana tuna adadin lokutan da morsa safiyya ta kwashe tana kwabarsa akan duk wani motsi na akhnan din. Bai taba kallon hakan a matsayin tsana ga akhnan ba,saidai ya sake mata wasu abubuwa ne saboda soyayya,ya sake mata wasu abubuwa ne saboda yana gani da tunanin TSANANI baya tarbiyya.
Tsam haisam ya miqe yana takawa a hankali,yana tsinkayi ma'anoni masu yawa cikin maganganun sultane din,ma'anonin da yake sanya ran su juye watan watarana zuwa fahimtar birnannun abubuwa dake lungu da saqo na masarautarsa.
"Baka gaza ba ranka ya dade.....baka zama gajiyayye ba,shurunka kuma bai zama kuskure ba,kayi dukka iya qoqarinka na kula da komai,na ajiye komai a muhallinsa.....wani lokaci koda ginannen bango dake a tsaye yana iyayin rauni,akwai alaqa qarfafar gini da samun gini me kyau da inganci idan har masu jingina a jikinsa sunyi goyi bayan hakan yaci gaba da tabbatuwa" Maganan ya ajewa sultane wani tunani a ransa,abinda ya sanyashi gyara zamansa sosai,daga inda yake yana sake ganin ka'aba sosai.
"Ka fadamin haisam.....a lokacin da barna ta faru a cikin iyali......wanene?.....sannan kuma ta yaya za'a iya dauko gyaranta tun daga tushe ba tare da gida duka ya samu matsala ba?". Shuru haisam yayi,yana son gane abinda sultane yake fadi.
A zahiri ya fahimta,amma ainihin asalin dalilin tambayar ya shige masa duhu,amma dai koma meye,yana jin zai bashi amsar tambayar daidai da amsartata
"Wani bazai hari tushe da farko ba kai tsaye.....wani zai fara da ganye ne,sanda ganye zai saitu ya gyaru,ko ya kauce daga dogara da ainihin jikin bishiya,dole tushiya ta fidda kanta da kanta". Kai kawai sultane yake jinjinawa,yana jin wata irin gamsuwa a amsar haisam din. Indai haka ne tunanin da yakeyi bai saba ba,indai haka ne mafarkan da yakeyi a kwanakin da bacci ke daukansa a masallacin manzan Allah ya kamata a tabbatar dasu......akwai wani abu a boye.....akwai wani abu a binne da Allah yakeson gwada masa.
Yasha zuwa gurin ba sau daya ba basau biyu ba,amma bai taba kalar mafarkan da yakeyi cikin masallacin ba,kuma duka duka akan mutum biyu kawai,dole a gobe ko jibi ya koma madeena ya samu muhammad dawud.
"Naji dadi da kiran dana maka a yau haisam"
"Nima haka....ina maka fatan sauqaqar al'amuranka,tare da daidaituwar iyalinka".
"Ina maka fatan alkhairi haisam,tare da addu'ar ubangiji ya shiga dukkanin lamuranka baki daya,amincin Allah ya tabbata a gareka"
"Amincin Allah kaima ya tabbata a gareka" Ya amsa yana katse kiran daidai sanda idanunsa ya gane masa omar dake tsaye a gefansa,da alama bai jima da fara wayar ba ya shigo.
"Me yasa ba wanda ya gayamin?" Yayi tambayar kai tsaye ba tare da ya kalli omar na,yana qoqarin cire wayarsa ne kawai daga silent.
"Me yasa sai an gaya maka?" Omar ya maida masa martanin tambayar. A nutse haisam ya daga kansa yana sanya wayarsa da hannunsa duka cikin aljihun trouser dinsa. Dan kafe omar yayi da kallo,yana son gane me yasa omar yace haka?,saidai omar din yaqi bashi dama,yama kauda kanshi ne kawai daga barin kallon idanun haisam,don ya tabbatar ya qyaleshi zai karanta tunaninsa ne fes.
"Saboda nike riqe da al'amuran gidan a halin yanzu......saboda nine waliyyinta" Ya fada da wani irin coolness.
Murmushi omar ya saki shima,yana ajiye wayarsa gefe guda.
"Akwai wani al'amari daban dake tattare da wannan maganar.......amma har yanzu ina ganin baka cancanci sani ba...."
"Omar mana" Ya fada yana tsuke girarsa sosai idanunsa still a kansa. Dukka girarsa biyu omar ya daga,alamun tambayar me kuma nayi?.
Numfashi yaja sosai yana harde hannuwansa a qirji
"Alhamdulillah" Ya sake maimaitawa har sau uku,abinda ya sanya omar daga kansa ya kalleshi. Yayi addu'a sosai gaban Allah,ya yiwa Allah magiya akan ya kawo warwarewar komai,kada Allah ya sanya ya zama silar cutuwar kowanne bawa,gashi tun ba'a je ko ina ba.....wayewar garin yau kawai ya fara ganin warwarewar daya daga cikin abubuwan da bai gamsu kwata kwata da wanzuwarsa a muhallinsa ba.
"Me kakewa hamdala a ciki?"
"Kasan darare nawa na kasa bacci saboda tunanin qulla auren da ban da tabbacin sahihancinsa?....kasan sau nawa na zargi kaina akan bayar da aurenta ga mutumin da bai cancanta ba?".
"Saboda me zaka zargi kanka ne?,bayan baka san wayeshi ba sai daga baya?".
"Amma musulunci ya shardanta yin bincike,me yasa banyi ba?"
"Me yasa mahaifinta baiyi ba shi da yafi ca cancanta yayi hakan?,yayi accepting kawai hankali kwance?"
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Amma omar......."
"Haisam......stop blaming your self......ita ta kawoshi tun farko bakai ka kawo mata shi ba.....kayi gyara kawai ta fannin daya ca canta,ka bawa kwanyarka da zuciyarka dama ta fadi maka ra'ayinta.....abinda ya faru ya riga ya faru,gaba ake gyarawa ba baya ba.......Allah ma dai ya sanya bai samu ya shiga gona ba shi angon" Omar yayi maganan yana tsuke girarsa.
Baisan ya zuqi sassanyar iska ba sai da yaji yana fitar da ita a hankali,amma cikin salon miskilancin nan nasa sai kawai ya janye idanunsa daga kan Omar ya juya a hankali yana takawa majestically yana barin gurin...
Da kallo Omar ya bishi,qaramin murmushi yana subuce masa. Yana sane yayi maganan qarshen,yanaso ya tabawa haisam din wani turning point dashi ya gaza tabawa kansa.......yanason bude wani abu da haisam din qarfi da yaji yasa qaton kwado ya datseshi......amma miskilancinsa ya sanya ya hanashi kara ta ko fahimtar komai,saidai duk da haka yadda yabar gurin salin alin ya bawa Omar wani dan qanqanin hope a ranshi.
A ranshi ya yanke ya kamata ya koma cikin gidan,ya kamata ya zamana kusa da komai,don haka kai tsaye ya bawa abdii umarnin shirya komai. Saidai baiko jima ba maher ya qaraso gidan da saqo.
Rubutacciyar wasiqa ce da iya envelope din da wasiqar take ciki kadai zai gaya mata tarin izza sarauta da girmamawar da aka gwadawa shi da aka turawa saqon.
"Abdii.....karbi ka karanta" Yayi maganan sanda yake qoqarin cire agogon hannunsa. Kwanciya yakeso yayi kafin yammacin da zasu koma can gidan. Yanaso yayi wani tunani,yanaso ya fadada nazarinsa.......yanason ta kowacce fuska ya tsara yadda zaiyi wasa da tunanin mammina......yanaso ya sanya mammina ta BAYYANA masha'ar data aikata......ta kuma tone dukkan wani abu mugun aikinka da kanta.....da hannunta.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[2/6, 19:28] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 67*
A nutse yake sauraron saqon,saqo ne daga morsa safiyya na neman ganawa dashi a yau. Saqo ne da aka rubutashi cikin girmamawa da nuna muhimmancin dan adam.
Zuciyarsa yaji tana motsawa,yanayin kalaman matar da yadda take magana kadai yana sake tabbatar masa cewa UWA take a gurinsa. Yanayin maganganunta sak na nanay dinsa,sai ya miqawa abdii hannu,abinda ya alamtawa abdii cewa yanason ya bashi takardar ne,sai ya dora masa takardar yana cewa dasu.
"Ka gaya mata zanzo in sha Allah,kuna iya tafiya,bayan sallar la'asar zamu tafi.....ka fadiwa omar kowa ya duba e-mail dinsa".
"An gama obbo" Abdii ya furta da girmamawa da kuma qauna da yakewa haisam din.
A hankali ya zube idanunsa saman wasiqar. Duk da cewa ta rubutata da yaren hausa ne,amma yanayin zubin rubutun sak na nanay dinsa. Ba qaramin martabawa da girmamawa bace basarake ya zauna ya rubuta maka wasiqa da hannunsa,duk da cewa suna da tarin masu zama su rubuta musu saqon duk da sukeso. Ya sauke idanunsa can qasa gurin sunansa,yanayin data rubuta sunan sak rubutun yaren oromo. Hannu yakai ya shafa kan sunan yana sake zubawa signature dinta idanu,wata irin signature da bayan ya matsanta zurfafa bincike akan ma'anarta sai ya fahimci sunanta ne da sunan nanay dinsa dana safeena cakude guri daya.
Murmushi ya qwace masa saman kyakkyawar fuskar nan ma'abociyar nutsuwa da hasken addini. Ya tuna da nanay dinsa.....wato komai nasu iri daya ne?,daidai da signature dinsu kowacce ta zabi ta tabbatar da sunan junansu akan kowacce alama ta rayuwarta?,duk da an nesantasu da juna?.
Bayajin koda tona asirin mammina shine aikin da zai zame masa na qarshe a rayuwa zai dakata a kansa. A baya ya kwashi watanni uku,cike da matsuwa nason yayi aikinsa ya kammala,amma a yanzu yana jin koda shekara dubu zai wanzu a agadez,koda shekara dubu zaiyi yana jira zai jira din. Bazai gaji ba bazai sare ba,sai ya tabbatar da adalci akan kowa.....saiya shimfida murmushi akan fuskar kowa.
*_INTERMISSION_*
😄😄😄😄
*_Me karatu?......wanne kira kake zaton morsa safiyya ta yiwa haisam?_*
*_Tunaninsu yazo daya tsakanin mammina da morsa safiyya.....saidai manufa ta banbamta_*
*_meye a zuciyar sultane ne?_*
*_MUHAMMAD HAISAM ABBA JIFAR (THE SILENT ONE)ya dauki wani alwashi......Ta yaya zaiyi WASA da hankalin wannan BAQAR QADDARAR?_*
"_YANZU SABON SALON WASA ZAI DAUKO......SABON SALON ZUBI......magana ake ta INTELLIGENCE ga kuma EVIL a gefe......MASOYA HUGUMAWA KUZO MUJE ZUWA_💃🏼💃🏼
*MAMMINA*