Sashe 90
Luu Luu Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Duk da abubuwa da yawa sun faru,wadanda suka darsa fushin sultane a kanta,suka koma jawo raunin mu'amala a tsakaninsu,amma hakan ba abinda zai canza game da matsayinta a zuciyar sa......sannan kuma babu abinda zai hanashi yaji ciwo,kuma yaji zafi idan wani abu mara kyau yasameta". Still yana ci gaba da saurarenta ne ba tare daya furta komai ko ya motsa ba.
"Akhnan ta hadu da jarrabawar rayuwa ita sahihi kuma ingantaccen mijin data zaba....wanda a zahirin gaskiya ba qarya bane ya dace da ita. Suna yiwa junansu wani irin so dani kaina bansan dashi ba sai a yanzu bayan ya saketa kwanaki uku bayan daura aurensu,bisa makircin wasu da har yanzu ban gane su waye ba. Sun bugar dashi sun sanya ya fita hayyacinsa a ranar farko da zasu fara ganin juna,ya kuma yi mata mafi munin saki wato saki har uku" Saita dakata tana wani ajiye numfashi cikin nuna yanayin alhini na gasken gaske. Idanunsa ya lumshe a hankali ya sake budesu a kanta. Yana yabawa da jinjina yadda ta iya tsara wasan kwaikwayo me kyan gaske irin wannan. Yadda ta zama gagarumar me laifi da yadda ta maida qarya ha'inci da zamba cikin aminci ne kawai ke tafasa masa zuciya. Ba abinda yafi tsana kaf rayuwarsa irin qarya,ita kuma ya lura cewa tafi girmama QARYA sama da komai. A yadda take maganan nan banda dashi muhamamd haisam take magana.....mutumin dake kallonta tarrr a tafi hannunsa ba abinda zai hana tausayinta ya kama wanda take maganar dashi,ba abinda zai hana imani ya shiga zuciyar dan adam a kanta,wannan kadai ya sake tabbatar masa ME HADARI CE ita.
"Saki sheikh hasaim,wani abune dake barwa mace tabo koda bata da laifin komai yayin sakin......musamman saki irin wannan da aka yoshi a sanda ake ganiyar dokin haduwa da juna,ake kuma tsananin qaunar juna......"
"Ina ganin zaifi kyau ki wuce kai tsaye zuwa dalilin kiran" Ya samu kansa da katseta haka kawai yana jin bayanan nata sun fara cika masa kai. Cikin wata irin dabara ta qare masa kallo. Cikin izza yayi mata magana,tamkar dai tana magana da sultane. Ta sake duban yanayin zamansa dake nuna zallar QASAITA irin xaman da ba wani bawa ko hadimi daya taba zuwa gabanta yayi irinsa. Wani abu ta hadiye ta turashi can cikin maqoshinta,sannan ta qwaqulo murmushi ta aza saman fuskarta.
"Inaso na samar mata da nutsuwa,inaso na samar mata da daidaito cikin rayuwarta a matsayinta na amanar Allah a hannuna" Ta fadi tana dunqule hannunta. Sosai maganar ta wani irin ratsashi AMANAR ALLAH data kira ya sanya ya sake bude idanunsa sosai a kanta. Tabbas batasan girma da illar maganarta ba,tabbas batasan waye ALLAH ba......babu ko shakka batasan matsayin AMANA a musulunci ba,da bazatayi wannan furucin ba,sai ya sakejin matar gaba daya tana saare masa a rai....duk dama bai kamata ma ya tsammaci imani ko sanin Allah a tattare da ita ba.
"Naji cewa a musulunci ba laifi ko kuskure game da hada AUREN KISAN WUTA ko kuma AUREN YARJEJENIYA muddin bada sanin mace ba ko?....ko bada sanin miji da matar ba......muhammad,kaf duniya sultane bashi da wanda ya aminta dashi sama dakai......da kai kadai ne nima na aminta,na kumayi amannar cewa zaka iya taimakawa akhnan kamar yadda itama zata taimakeka" Sai ta dakata tana dubanshi kafin ta qarasa farke manufarta gaba daya,duk da tasan zuwa yanzu koda bai fahimceta gaba daya ba ya fahimci fiye da rabi na abinda take nufi.
Shima dubanta kawai yakeyi,hauka qarara kuma yake gani shimfide cikin maganganu da kalamanta. Jira yake ta qarasa fadin abinda take niyyar fada din a yanzu,abinda kawai ya rage masa kenan.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[2/11, 20:53] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 79*
"Nayi imani kai ka dace.....auren KWANGILA AUREN YARJEJENIYA......bisa dokoki bayyanannu......ba takura ba matsantawa......ba sanya qa'idojin da zasu takuraka......ka auri akhnan na watanni biyu zuwa uku kawai.....don ka kubutar da ita daga fushin sultane,don kuma ka bata daman komawa abinda ranta yakeso......wanda dukkanin haka idan ya tabbata,ba shakka zakayi bankwana da sunan SHEIKH zuwa MILLONIER". Tana kaiwa nan ta dakata zuciyarta na wani far far da yadda taba ya zuba mata ido calmly yana kallonta,saidai abinda bata sani ba,wannan calmness din ya bayyana ne kawai iya saman fuskarsa......wani irin zafi yakeji zuciyarsa tana masa......
A zahirin gaskiya ba zaituna idanunsa suke gani ba,hakanan ba zeenatu idanunsa suke gani ba.....wata halitta ce daban datayi nisa da tsarin halittar dan adam. A kudin duk da take ganin zata bashi baya tunanin zasu kai adadin kudin ciyar da marayun da yake fitarwa a shekara daga cikin dukiyar da Allah ya bashi. Me yasa ita kanta yarinyar ta maida kanta tamkar wata HAJA a kasuwa?. Me yasa ta kasa fahimtar MARTABAR kanta?,me yasa take damqa dama da ragamar rayuwarta a hannun matar?. Me yasa GIRMAN KAI take bari yake yaudararta?. Koda wasu abubuwan shirya mata ake tsara mata ake.....amma lallai akwai hadin kanta me yawa a tattare da faruwar komai. Wani irin hatsari ne girma yake hanga tattare da rayuwarta,ita me yasa ko sau daya ta kasa hangowa kanta wannan?.
"Kada kace zakayi jayayya sheikh haisam.....Allah yana sonka da rahama shi yasa ya watsoka cikinmu a irin wannan lokacin.....shi yasa ya kawoka ya damqa wannan damar ta fado hannunka,wadda dama ce dana tabbatar miliyoyin maza suke nemanta koda ba za'a biyasu da komai ba......kawai su amsa sunan mijin GIMBIYA KHADEEJA SULTANE MUHAMMED HAMMUD kadai nasara ce a tare dasu" Tayi saurin fadi saboda tsoron kar amsarsa ta fito ba yadda takeso ba.
"Amma me yasa sai ni?" Yayi mata tambayar da salo na titsiye yana dubanta kai tsaye cikin idanunta. Kanta ta kawar kadan,da gaske idanunsa yana mata wani irin nauyi da kwarjini tamkar dai idanun IBRAHEEM.
"Saboda kai din ba dan nan bane.....kai din ba jinin SARAUTA bane......sannan na sani mutane ire irenka da dama suna zauna a masarautar nan.....amma basa dogon zango suke tafiya suyi gaba". Akwai wani abu cikin maganganunta daya tsinkaya.
"Kin saka zato da yawa a kaina" Ya fadi kansa tsaye. Kai ta gyada
"Saka zatona me yawa a kanka yana da alaqa da kula da mu'amalarka motsinka da takunka" Idanunsa ya lumshe sannan ya budesu lokaci daya. Koda batayi subutar bakin fadin hakan ba ya sani......har yanzu akwai wanda ke bibiye dashi,kuma yana dab da durqusar dashi a gabanta saman gwiwoyinsa ya kuma tilastata bada ba'asin hakan.
Tsaf ya karanci tsoron a idanunta,kuma yanaso ya tabbatar mata da wannan tsoron,don haka ya miqe a nutse yana zube hannuwansa cikin aljihun jubah dinsa,abinda ya sake qara masa kwarjini kenan,idanunsa fes cikin nata.
"Lokacin da mabuqata akan samun wata dama suka yawaita......wani mutum qwaya daya yace baya buqatar wannan damar da shi ta fara zuwa hannunsa......ina kyautata zaton sauran da zasu samu hakan zai faranta musu fiye da zato......bana cikin wannan tsarin ranki ya dade,na gode sosai da tayin dama". Ya qarasa fada cikin nutsuwa yana takawa a hankali ya doshi qofa.
Wani irin tashin hankali ne ya bijiro mata,ta miqe tsaye cak tana kallon yadda yake yakunsa a nutse hankali kwance.
"Muhammad.....kada zuciyarka ta yaudareka kayi gangancin barar da buqatata.....yin hakan tamkar kirawa kanka masifu ne da bakasan iyakacinsu ba......komai zai iya faruwa da kai,komai zai iya faruwa da ahalinka dama dukkan wani makusancinka......" Tayi maganar da hargagin daya tilasta tafisu shigowa gurin da sassarfa,saboda yadda harshenta ya dagu har sautin yana yin nisa da inda suke tsaye.
Cak yatsaya,tsaiwar kuma data bawa mammina relief,har ta fara tunanin samun saukowa daga gareshi.
Saidai koda ya juyo gareta yanayin fuskarsa kadai sai daya sanya hanjin cikinta curewa guri daya.
"Kiran sunan AHALINA kawai lokutan shirme irin wannan akan harshenki zaituna zai iya zama babban kuskure a gareki" Iya gajeriyar kalmar daya fada kenan ya sake juyawa,saidai kuma girman kalmar ya daki zuciyar mammina da wani irin tarin mamaki da jin QASQANCI a tare da ita.
Babu wata rana a rayuwarta da zata iya tunawa wadda aka tsaya a gabanta aka gaya mata magana me kama da wannan. Ba wani dan adam me rai me qafa biyu ido biyu hanci daya daya taba jefa mata magana me tsauri irin wannan.
"Damar da qasqantaccen mutum irinka ya samu shine yake zaton KIMARSA da martabarsa takai da zai iya tsayawa gaba gareni ya gayamin duk maganar da tazo ranshi?......kana zaton akwai wani DARAJA da kake da ita ne da har ka cancanci ka rabi koda sunan SULTANE MUHAMMAD HAMMUD?. Kana zaton banda ni da zan zameka maka tsani har ABADA ka isa ka amsa sunan MIJIN GIMBIYA KHADEEJA koda na rabin second ne?.....baka da wannan damar HAR ABADA baka da wannan MARTABA DA DARAJAR......qasqantacce dama zai tabbata a yadda Allah ya halicceshi ne....koda kuwa an nufeshi da arziqi ne.....ka rubuta ka ajiyr har abada kaida samun wata martaba ko daukaka a rayuwa....zaku tabbata a qasqantattu qarqashin alfarmar wasu KAIDA DANGINKA GABA DAYA....KUDA MARTABA HAR ABADA!!!" Ta fadi maganganun da wani irin zafi har sai da tafisu ta riqeta.
Tsaf dukka kalamanta sukayi masauki a kunnensa. Wani iri murdawa zuciyarsa takeyi.....wani irin tashi jijiyoyin kansa kawai sukeyi. Wani irin fushinsa ne daya jima bai motsa ba yake motsa masa. Kansa ya wani harba da kalar bacin ran da yakejin dacinsa har saman harshensa.
AHALINSA da DANGINSA da take fada ya hada da NANAY da kuma MOTII ciki. Tsigar jikinsa ta zuba hannuwansa suka dauki rawar daya tabbatar idan fushinsa yakai wannan gejin akwai matsala ta gasken gaske,kuma komai yana iya faruwa,don haka ya sauya akalarsa zuwa daya daga cikin kebantattun guri na gidan.
Yatsunsa kawai yake cusawa cikin sumar kansa yana zarewa,can qasan ransa yana maimaita fadin.
"A'uzubillahi minash shaidanirrajeem" Ya sani,fushi irin wannan daga shaidanne.....kuma a hankali yaji qirjinsa yana sassauta daga yanayin da yakeji.
"Akhnan ta hadu da jarrabawar rayuwa ita sahihi kuma ingantaccen mijin data zaba....wanda a zahirin gaskiya ba qarya bane ya dace da ita. Suna yiwa junansu wani irin so dani kaina bansan dashi ba sai a yanzu bayan ya saketa kwanaki uku bayan daura aurensu,bisa makircin wasu da har yanzu ban gane su waye ba. Sun bugar dashi sun sanya ya fita hayyacinsa a ranar farko da zasu fara ganin juna,ya kuma yi mata mafi munin saki wato saki har uku" Saita dakata tana wani ajiye numfashi cikin nuna yanayin alhini na gasken gaske. Idanunsa ya lumshe a hankali ya sake budesu a kanta. Yana yabawa da jinjina yadda ta iya tsara wasan kwaikwayo me kyan gaske irin wannan. Yadda ta zama gagarumar me laifi da yadda ta maida qarya ha'inci da zamba cikin aminci ne kawai ke tafasa masa zuciya. Ba abinda yafi tsana kaf rayuwarsa irin qarya,ita kuma ya lura cewa tafi girmama QARYA sama da komai. A yadda take maganan nan banda dashi muhamamd haisam take magana.....mutumin dake kallonta tarrr a tafi hannunsa ba abinda zai hana tausayinta ya kama wanda take maganar dashi,ba abinda zai hana imani ya shiga zuciyar dan adam a kanta,wannan kadai ya sake tabbatar masa ME HADARI CE ita.
"Saki sheikh hasaim,wani abune dake barwa mace tabo koda bata da laifin komai yayin sakin......musamman saki irin wannan da aka yoshi a sanda ake ganiyar dokin haduwa da juna,ake kuma tsananin qaunar juna......"
"Ina ganin zaifi kyau ki wuce kai tsaye zuwa dalilin kiran" Ya samu kansa da katseta haka kawai yana jin bayanan nata sun fara cika masa kai. Cikin wata irin dabara ta qare masa kallo. Cikin izza yayi mata magana,tamkar dai tana magana da sultane. Ta sake duban yanayin zamansa dake nuna zallar QASAITA irin xaman da ba wani bawa ko hadimi daya taba zuwa gabanta yayi irinsa. Wani abu ta hadiye ta turashi can cikin maqoshinta,sannan ta qwaqulo murmushi ta aza saman fuskarta.
"Inaso na samar mata da nutsuwa,inaso na samar mata da daidaito cikin rayuwarta a matsayinta na amanar Allah a hannuna" Ta fadi tana dunqule hannunta. Sosai maganar ta wani irin ratsashi AMANAR ALLAH data kira ya sanya ya sake bude idanunsa sosai a kanta. Tabbas batasan girma da illar maganarta ba,tabbas batasan waye ALLAH ba......babu ko shakka batasan matsayin AMANA a musulunci ba,da bazatayi wannan furucin ba,sai ya sakejin matar gaba daya tana saare masa a rai....duk dama bai kamata ma ya tsammaci imani ko sanin Allah a tattare da ita ba.
"Naji cewa a musulunci ba laifi ko kuskure game da hada AUREN KISAN WUTA ko kuma AUREN YARJEJENIYA muddin bada sanin mace ba ko?....ko bada sanin miji da matar ba......muhammad,kaf duniya sultane bashi da wanda ya aminta dashi sama dakai......da kai kadai ne nima na aminta,na kumayi amannar cewa zaka iya taimakawa akhnan kamar yadda itama zata taimakeka" Sai ta dakata tana dubanshi kafin ta qarasa farke manufarta gaba daya,duk da tasan zuwa yanzu koda bai fahimceta gaba daya ba ya fahimci fiye da rabi na abinda take nufi.
Shima dubanta kawai yakeyi,hauka qarara kuma yake gani shimfide cikin maganganu da kalamanta. Jira yake ta qarasa fadin abinda take niyyar fada din a yanzu,abinda kawai ya rage masa kenan.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[2/11, 20:53] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 79*
"Nayi imani kai ka dace.....auren KWANGILA AUREN YARJEJENIYA......bisa dokoki bayyanannu......ba takura ba matsantawa......ba sanya qa'idojin da zasu takuraka......ka auri akhnan na watanni biyu zuwa uku kawai.....don ka kubutar da ita daga fushin sultane,don kuma ka bata daman komawa abinda ranta yakeso......wanda dukkanin haka idan ya tabbata,ba shakka zakayi bankwana da sunan SHEIKH zuwa MILLONIER". Tana kaiwa nan ta dakata zuciyarta na wani far far da yadda taba ya zuba mata ido calmly yana kallonta,saidai abinda bata sani ba,wannan calmness din ya bayyana ne kawai iya saman fuskarsa......wani irin zafi yakeji zuciyarsa tana masa......
A zahirin gaskiya ba zaituna idanunsa suke gani ba,hakanan ba zeenatu idanunsa suke gani ba.....wata halitta ce daban datayi nisa da tsarin halittar dan adam. A kudin duk da take ganin zata bashi baya tunanin zasu kai adadin kudin ciyar da marayun da yake fitarwa a shekara daga cikin dukiyar da Allah ya bashi. Me yasa ita kanta yarinyar ta maida kanta tamkar wata HAJA a kasuwa?. Me yasa ta kasa fahimtar MARTABAR kanta?,me yasa take damqa dama da ragamar rayuwarta a hannun matar?. Me yasa GIRMAN KAI take bari yake yaudararta?. Koda wasu abubuwan shirya mata ake tsara mata ake.....amma lallai akwai hadin kanta me yawa a tattare da faruwar komai. Wani irin hatsari ne girma yake hanga tattare da rayuwarta,ita me yasa ko sau daya ta kasa hangowa kanta wannan?.
"Kada kace zakayi jayayya sheikh haisam.....Allah yana sonka da rahama shi yasa ya watsoka cikinmu a irin wannan lokacin.....shi yasa ya kawoka ya damqa wannan damar ta fado hannunka,wadda dama ce dana tabbatar miliyoyin maza suke nemanta koda ba za'a biyasu da komai ba......kawai su amsa sunan mijin GIMBIYA KHADEEJA SULTANE MUHAMMED HAMMUD kadai nasara ce a tare dasu" Tayi saurin fadi saboda tsoron kar amsarsa ta fito ba yadda takeso ba.
"Amma me yasa sai ni?" Yayi mata tambayar da salo na titsiye yana dubanta kai tsaye cikin idanunta. Kanta ta kawar kadan,da gaske idanunsa yana mata wani irin nauyi da kwarjini tamkar dai idanun IBRAHEEM.
"Saboda kai din ba dan nan bane.....kai din ba jinin SARAUTA bane......sannan na sani mutane ire irenka da dama suna zauna a masarautar nan.....amma basa dogon zango suke tafiya suyi gaba". Akwai wani abu cikin maganganunta daya tsinkaya.
"Kin saka zato da yawa a kaina" Ya fadi kansa tsaye. Kai ta gyada
"Saka zatona me yawa a kanka yana da alaqa da kula da mu'amalarka motsinka da takunka" Idanunsa ya lumshe sannan ya budesu lokaci daya. Koda batayi subutar bakin fadin hakan ba ya sani......har yanzu akwai wanda ke bibiye dashi,kuma yana dab da durqusar dashi a gabanta saman gwiwoyinsa ya kuma tilastata bada ba'asin hakan.
Tsaf ya karanci tsoron a idanunta,kuma yanaso ya tabbatar mata da wannan tsoron,don haka ya miqe a nutse yana zube hannuwansa cikin aljihun jubah dinsa,abinda ya sake qara masa kwarjini kenan,idanunsa fes cikin nata.
"Lokacin da mabuqata akan samun wata dama suka yawaita......wani mutum qwaya daya yace baya buqatar wannan damar da shi ta fara zuwa hannunsa......ina kyautata zaton sauran da zasu samu hakan zai faranta musu fiye da zato......bana cikin wannan tsarin ranki ya dade,na gode sosai da tayin dama". Ya qarasa fada cikin nutsuwa yana takawa a hankali ya doshi qofa.
Wani irin tashin hankali ne ya bijiro mata,ta miqe tsaye cak tana kallon yadda yake yakunsa a nutse hankali kwance.
"Muhammad.....kada zuciyarka ta yaudareka kayi gangancin barar da buqatata.....yin hakan tamkar kirawa kanka masifu ne da bakasan iyakacinsu ba......komai zai iya faruwa da kai,komai zai iya faruwa da ahalinka dama dukkan wani makusancinka......" Tayi maganar da hargagin daya tilasta tafisu shigowa gurin da sassarfa,saboda yadda harshenta ya dagu har sautin yana yin nisa da inda suke tsaye.
Cak yatsaya,tsaiwar kuma data bawa mammina relief,har ta fara tunanin samun saukowa daga gareshi.
Saidai koda ya juyo gareta yanayin fuskarsa kadai sai daya sanya hanjin cikinta curewa guri daya.
"Kiran sunan AHALINA kawai lokutan shirme irin wannan akan harshenki zaituna zai iya zama babban kuskure a gareki" Iya gajeriyar kalmar daya fada kenan ya sake juyawa,saidai kuma girman kalmar ya daki zuciyar mammina da wani irin tarin mamaki da jin QASQANCI a tare da ita.
Babu wata rana a rayuwarta da zata iya tunawa wadda aka tsaya a gabanta aka gaya mata magana me kama da wannan. Ba wani dan adam me rai me qafa biyu ido biyu hanci daya daya taba jefa mata magana me tsauri irin wannan.
"Damar da qasqantaccen mutum irinka ya samu shine yake zaton KIMARSA da martabarsa takai da zai iya tsayawa gaba gareni ya gayamin duk maganar da tazo ranshi?......kana zaton akwai wani DARAJA da kake da ita ne da har ka cancanci ka rabi koda sunan SULTANE MUHAMMAD HAMMUD?. Kana zaton banda ni da zan zameka maka tsani har ABADA ka isa ka amsa sunan MIJIN GIMBIYA KHADEEJA koda na rabin second ne?.....baka da wannan damar HAR ABADA baka da wannan MARTABA DA DARAJAR......qasqantacce dama zai tabbata a yadda Allah ya halicceshi ne....koda kuwa an nufeshi da arziqi ne.....ka rubuta ka ajiyr har abada kaida samun wata martaba ko daukaka a rayuwa....zaku tabbata a qasqantattu qarqashin alfarmar wasu KAIDA DANGINKA GABA DAYA....KUDA MARTABA HAR ABADA!!!" Ta fadi maganganun da wani irin zafi har sai da tafisu ta riqeta.
Tsaf dukka kalamanta sukayi masauki a kunnensa. Wani iri murdawa zuciyarsa takeyi.....wani irin tashi jijiyoyin kansa kawai sukeyi. Wani irin fushinsa ne daya jima bai motsa ba yake motsa masa. Kansa ya wani harba da kalar bacin ran da yakejin dacinsa har saman harshensa.
AHALINSA da DANGINSA da take fada ya hada da NANAY da kuma MOTII ciki. Tsigar jikinsa ta zuba hannuwansa suka dauki rawar daya tabbatar idan fushinsa yakai wannan gejin akwai matsala ta gasken gaske,kuma komai yana iya faruwa,don haka ya sauya akalarsa zuwa daya daga cikin kebantattun guri na gidan.
Yatsunsa kawai yake cusawa cikin sumar kansa yana zarewa,can qasan ransa yana maimaita fadin.
"A'uzubillahi minash shaidanirrajeem" Ya sani,fushi irin wannan daga shaidanne.....kuma a hankali yaji qirjinsa yana sassauta daga yanayin da yakeji.