Sashe 58
Luu Luu Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Mun gode" Maleek ya fadi yana bashi hannu,sannan ya ciro wayarsa ya kira su beeno yace su sallameshi su maidashi asibitin daya daukoshi.
"Wai garin yaya?" Omari ya tambayi maleek damuwa fal a fuskarsa yana zama saman bedside drawers din dake gefan gadon haisam din.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Bana ce ba omar......kasan halinsa wani lokacin da zurfin ciki sosai......kusan kwana biyar kenan nake ganin bashi da lafiya,baice komai ba har sai dana gaji da ganin canzawar yanayinsa na tambayeshi,sai lokacin yake fadimin wai baya jin dadi ne.....to kuma dazun na barshi a study room dinsa mun fita dasu beeno neman likita ya dubashi,tunda nasan halinsa tun a school,muna dawowa na sameshi yana duba saqo kaman zaiyi loosing conscious nasa..."
"Saqo kuma?" Omar ya tambaya cikin mamaki. Kai maleek ya jinjina
"Yes.....don ban tsaya ma rufe masa system din ba......coz nasan aikin naku da tsari,kada naje naga sunana cikin suspect" Ya fada yana dan murmushi. Shima omar murmushin ya maida masa,sai ya miqe yana fadin.
"Ina zuwa" Ya taka yana fita a nutse.
Mintina biyar omar ya shigo da system din a hannunsa,ba personal system dinsa bane dake dauke da muhimmam bayanai sosai bane,wannan din itace ta biyu,akwai bayanai a cikinta amma baikai ta farko ba.
Da idanu maleek ya bishi sanda ya dora system din saman sofa bed,yayi playing video din sultane. Dakin ya dauki shuru har suka kammala gani kafin su janye idanunsu suna kallon juna lokaci guda.
Shuru ya ratsa dakin ba wasu mintuna,kafin qaramar dariya ta subuce musu lokaci daya.
"Me kakewa dariya?" Omar ya tambayi maleek still da murmushi kan fuskarsa.
"Kai me kakewa dariya?" Shima maleek ya tambayi omar da wannan salon na tsohuwar abota da aminci dake tsakaninsu,wanda sukan zama cikin zolaya da sakewa a junansu a duk sanda suke tare.
A hankali fuskar maleek ta koma daidai,ya koma prince maleek dinsa,wannan ya sanya omar shima tattara nutsuwarsa guri daya. Numfashi maleek ya sauke,a nutse ya fara magana.
"Farin shiga ne captain.......baisan daga yadda komai yake iya farawa ba......ba dole bane soyayya ta fara daga jin soyayya a zuciya ba......takan iya farawa daga fada.....rashin jituwa,tausayi da sauransu.....wani lokaci ma daga qiyayya take farawa,daga sanda na fara ganinta ido da ido.....bayan labarai na dabi'unta da naji na tabbatar itace kalar matar da haisam yake lalube a wata duniyar......gata a wannan duniyar tana rayuwa koda shi baisan hakan bane......amma baqo ne shi ta wannan feeling din dake samun zuciya,shi yasa ya kasa banbamcewa,dabi'unta da yake ganin basuyi masa ba sune su saamee suka rasa a tare dasu,wannan shi ya sanya suka gaza samun bude koda qofar farko ta zuciyarsa......inda ace irin dabi'un su saamee kawai sun wadatar dashi daga zabar matar aure......da tuntuni ya zama mijin saamee tunda dadewa.....ko ita ko......"
"Menelik" Omar ya qarasa masa da hanzari,don ya hango yadda kalaman maleek suka hau kan saiti sosai,yaji kuma yana gamsuwa dasu d'ari bisa d'ari.
"Yes....menelik.......so yanzun kuma,bai fahimta ba......zai mutu saboda ance a kaita gidan mijinta,bari ya farfado kaji bayaninsa bazai taba bari yayi daidai da harsashena ba". Murmushi Omar ya saki yana maida dubansa ga fuskar haisam din dake bacci peaceful,saidai yana jin wani rashin dadi da komai yazo a baibai,yana kuma jin wani iri daya kasance haisam din bai fahimci komai ba.
"Yanzu meye abunyi?" Omar ya tambayi maleek yana dubansa.
"Babu" Ya bawa omar din amsa kai tsaye,abinda yasa omar din xuba masa ido yana dubansa.
"Eh,matar wani ce ita yanzun,kuma shine ma ya daura auren" Maganar maleek ta fita da wani sauti na daban,sautin daya haifar da shuru a cikin dakin,dukkaninsu kamar an kwashe sauran kalaman bakinsu.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[1/31, 23:37] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 52*
★★Zaune yake saman rocking chair wadda ke ajiye cikin qawatacciyar harabar dake gurin da aka qawata da nau'in shuke shuke daidai da yadda nature dinsa yake nason tsirrai.
Gefansa dan mini table din dake dauke da tarkacen kayan coffee kamar yadda yake a cikin jini da al'adar duk wani dan qabilar oromo tsananin qaunar coffee kamar rai da rayuwa.
Shima nasa hannun riqe yake da mug dake tururi,yana sipping coffee din a hankali yana motsa rocking chair din zuwa gaba da baya tana dan lilo kadan kadan dashi.
Tun shekaran jiya yana ciki sai yau ya fito don ya samu fresh air da yakeso ta sake buda tunaninsa da kyau,ya kwanta ne kawai saboda ya faranta ran omar da maleek daketa dawainiya dashi,amma yana kwance ne yana jin tarin matsaloli danne da kansa da kafadunsa.
Yanaji a jikinsa aski yazo gaba goshi wanda hausawa ke cewa yafi zafi,yana ji a ransa komai yana kan gabar warwarewa. Ba yadda baiyi su bashi system dinsa ba da sauran wayoyinsa amma sunce sai ya gama warwarewa,shi yasa dole a yanzu ya tako ya fito,bawai don Jikinsa ya gama qwari ba. Hasalima duk da magungunan da yakesha dare yanayi yake jinsa cikin wani quntacewa da zazzabi me zafi,sassaucin abun ma'abocin tsaiwar dare ne,da zarar kuma ya fara sallarsa yake jin sassauci yana zuwa masa a hankali.
Wani abu yakeji ya qulle a qirjinsa a duk sanda ya tuna fuskar almaz a wancan ranar......sannan ya hasko fuskarsa saman takardun gidan marayu,gidan marayun da suka bada tabbacin an fita dashi baa sake ganinsa ba,ba'a kuma san inda yake ba har yanxu.
Abu daya zuciyarsa ke maimaita masa tun daga wancan ranar ZAITUNA ce ita shigo dashi agadez.....ita ta kawoshi ta kuma aurawa AKHNAN shi.
Bayajin auren akhnan shine damuwarsa,damuwarsa shine yadda ya qulla auren da ya tabbatar AKWAI ZARGE CIKIN NADI. Da wacce fuska zai kalli sultane yace ya cika amanar daya bashi?,da wacce fuska zai.kalli sultane yace ya kare amanarsa?,da wanne harshe zaiwa sultane bayani a lokacin da GASKIYA ZATAYI HALINTA?.
Ta yaya zai kare rayuwarta daga wannan baqin duhun daya tabbatar nata idanun sun makance ba tare da ita tayi zaton yana da wani interest na shiga rayuwarta ba?......ta yaya zai fahimtar da ita zuzzurfan ramin da take dab da fadawa ba tare data dauka cewa yayi ne don ITA ba?.
Tafiyar da yaji a bayansa ya sakashi ajiye mug din sannan ya waiwaya a hankali. Omar ne a gaggauce maqale da waya a hannunsa.
"Yes bobbo.....gashinan" Ya furta yana qarasowa gaban haisam ya miqa masa wayar,sannan yaja kujerar dake facing dinsa ya zauna. Yadda yaga omar a gaggauce yasan bobbo muhammad dawud ne,tun baice komai ba kuma yasan kiran gaggawa ne,sai ya saka wayar a kunnensa cikin cikakkiyar nutsuwarnan tasa yayi masa sallama.
"Wa'alaikumussalam muhammad" Ya amsashi,har qasan ransa yana jin haisam din na daban ne,daidai da yanayin maganarsa kadai zai tabbatar maka da tambarin nutsuwar dake tare dashi.
"Barka da warhaka obbo"
"Barka kade captain muhammad.....ya jikin naka?"
"Alhamdulillah bobbo,ba wani ciwo bane sosai". Murmushi kadan muhammad dawud ya saki.
" Na jaddadawa omar su kula dakai sosai,don bansan da wanne baki zan gayawa motii gudan jininsa bashi da lafiya ba".
"Na warke bobbo" Ya amsa masa murmushi can qasan zuciyarsa yana subuce masa,duk da hakan bai bayyana a fuskarsa ba.
"Ma sha Allah......Allah ya qara lafiya.....naje umara muhammad,inata addu'akan aikinmu.....amma yanayin yadda naga abubuwa suna sake budewa da fitowa jikina yana ban komai yana zuwa gangara ne,komai yana zuwa qarshe,sati daya kacal zanyi na dawo gida......"
"Allah ya dawo dakai lafiya" Ya Fadi a nutse.
"Muhammad.....lallai Allah ne kadai yakeson Ethiopia da rahama ba qabilar oromo ba ba jimma da yankunanta ba.....ba iyayenka kadai ba da Allah yasa aka haifeka a cikinmu,sannan yayi ma intelligence security service baiwa daya sanya ka daya daga cikinmu......muhammad binciken daka tursasa ayi akan tsohuwar matar AJANI ya fito,ya kuma bada sakamakon bacewar da akace tayi ba bata tayi ba,da qafafunta ta fita daga Ethiopia ta barauniyar hanya......ta wani sashen kuma sai wani binciken namu ya nuna mana TA MUTU a wani asibiti dake daura da YATAAMA ORPHANAGE HOME. Ga certificate dinta nan na mutuwa,bayanan binneta dama kabarinta,haka 'yan uwanta dukka kowa yayi amanna da mutuwarta,don har zaman makoki anyi mata......kaga kawai ayar tambaya kenan akan matar ita kanta?". Tunda muhammad dawud ya fara magana jinjina kai kawai haisam yakeyi,tako ta ina ta share dukkan wata shaida ko alama da zata bayyana itace ta qulla kisan......
"Bobbo"
"Muhammad" Ya kira haisam yana sauke gauron numfashi.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Mutumin da muke fadi tashin nema......ba bisa radin kansa ya kashe ajani ba.....daukarsa haya akayi.....sakashi akayi,matar ajani kuma da gaske ita ta saka ayi kisan....kuma tana raye,tabbas tana raye" Haisam din ya fadi kai tsaye.
"Me yasa kace haka?".
" Lokaci.....lokaci nakeso ka bani.....zan tabbatar maka da hakan,wacce qasa ake hasashen zata iya tsallakawa?" Haisam ya tambaya kai tsaye yana komawa ya zauna sosai saman Rocky chair din.
"Qasashe biyar ne muke da iyaka dasu,Eritrea,Djibouti,Somalia,kenya,south sudan,sudan......"
"Wannan shine zai sanya ta tsallakesu gaba daya,taqi fadawa ko daya daga cikinsu saboda bincike zai iya cimmata.....zata wuce kai tsaye ne daga east Africa zuwa South africa wato NIGER......Tabbas ita da duk wanda ya jibanci lamarin SUNA NIGER AGADEZ bobbo" Dif muhammad dawud yayi,yana sake jinjina girman baiwar da Allah ya yiwa muhammad haisam din. Gaba daya ya zube lissafinsa fes
.....sai a yanzun da haisam yayi magana yaga tabbas maganar haisam dince akan layi.
"Ma sha Allah,ma sha Allah,Rabbiin si haa eebbisu(ina fatan Allah ya albarkaceka)" Ya fadi da harshen oromo,jikinsa yana sake sanyaya da tarin baiwar haisam din.....wani farinciki yana sake lullubeshi.
"Tabbas zanyi alfahari kafin na sauka daga shugabancin NISS ace a zamanina qasata ta kubuta daga wannan tuhumar.....qasata ta binciko wannan me laifin.....qasata ta hukuntasu"
"Zan saka kayi wannan alfaharin tabbas bobbo" Ya furta a nutse yana zare wayar gami da miqawa omar.
"Wai garin yaya?" Omari ya tambayi maleek damuwa fal a fuskarsa yana zama saman bedside drawers din dake gefan gadon haisam din.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Bana ce ba omar......kasan halinsa wani lokacin da zurfin ciki sosai......kusan kwana biyar kenan nake ganin bashi da lafiya,baice komai ba har sai dana gaji da ganin canzawar yanayinsa na tambayeshi,sai lokacin yake fadimin wai baya jin dadi ne.....to kuma dazun na barshi a study room dinsa mun fita dasu beeno neman likita ya dubashi,tunda nasan halinsa tun a school,muna dawowa na sameshi yana duba saqo kaman zaiyi loosing conscious nasa..."
"Saqo kuma?" Omar ya tambaya cikin mamaki. Kai maleek ya jinjina
"Yes.....don ban tsaya ma rufe masa system din ba......coz nasan aikin naku da tsari,kada naje naga sunana cikin suspect" Ya fada yana dan murmushi. Shima omar murmushin ya maida masa,sai ya miqe yana fadin.
"Ina zuwa" Ya taka yana fita a nutse.
Mintina biyar omar ya shigo da system din a hannunsa,ba personal system dinsa bane dake dauke da muhimmam bayanai sosai bane,wannan din itace ta biyu,akwai bayanai a cikinta amma baikai ta farko ba.
Da idanu maleek ya bishi sanda ya dora system din saman sofa bed,yayi playing video din sultane. Dakin ya dauki shuru har suka kammala gani kafin su janye idanunsu suna kallon juna lokaci guda.
Shuru ya ratsa dakin ba wasu mintuna,kafin qaramar dariya ta subuce musu lokaci daya.
"Me kakewa dariya?" Omar ya tambayi maleek still da murmushi kan fuskarsa.
"Kai me kakewa dariya?" Shima maleek ya tambayi omar da wannan salon na tsohuwar abota da aminci dake tsakaninsu,wanda sukan zama cikin zolaya da sakewa a junansu a duk sanda suke tare.
A hankali fuskar maleek ta koma daidai,ya koma prince maleek dinsa,wannan ya sanya omar shima tattara nutsuwarsa guri daya. Numfashi maleek ya sauke,a nutse ya fara magana.
"Farin shiga ne captain.......baisan daga yadda komai yake iya farawa ba......ba dole bane soyayya ta fara daga jin soyayya a zuciya ba......takan iya farawa daga fada.....rashin jituwa,tausayi da sauransu.....wani lokaci ma daga qiyayya take farawa,daga sanda na fara ganinta ido da ido.....bayan labarai na dabi'unta da naji na tabbatar itace kalar matar da haisam yake lalube a wata duniyar......gata a wannan duniyar tana rayuwa koda shi baisan hakan bane......amma baqo ne shi ta wannan feeling din dake samun zuciya,shi yasa ya kasa banbamcewa,dabi'unta da yake ganin basuyi masa ba sune su saamee suka rasa a tare dasu,wannan shi ya sanya suka gaza samun bude koda qofar farko ta zuciyarsa......inda ace irin dabi'un su saamee kawai sun wadatar dashi daga zabar matar aure......da tuntuni ya zama mijin saamee tunda dadewa.....ko ita ko......"
"Menelik" Omar ya qarasa masa da hanzari,don ya hango yadda kalaman maleek suka hau kan saiti sosai,yaji kuma yana gamsuwa dasu d'ari bisa d'ari.
"Yes....menelik.......so yanzun kuma,bai fahimta ba......zai mutu saboda ance a kaita gidan mijinta,bari ya farfado kaji bayaninsa bazai taba bari yayi daidai da harsashena ba". Murmushi Omar ya saki yana maida dubansa ga fuskar haisam din dake bacci peaceful,saidai yana jin wani rashin dadi da komai yazo a baibai,yana kuma jin wani iri daya kasance haisam din bai fahimci komai ba.
"Yanzu meye abunyi?" Omar ya tambayi maleek yana dubansa.
"Babu" Ya bawa omar din amsa kai tsaye,abinda yasa omar din xuba masa ido yana dubansa.
"Eh,matar wani ce ita yanzun,kuma shine ma ya daura auren" Maganar maleek ta fita da wani sauti na daban,sautin daya haifar da shuru a cikin dakin,dukkaninsu kamar an kwashe sauran kalaman bakinsu.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[1/31, 23:37] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 52*
★★Zaune yake saman rocking chair wadda ke ajiye cikin qawatacciyar harabar dake gurin da aka qawata da nau'in shuke shuke daidai da yadda nature dinsa yake nason tsirrai.
Gefansa dan mini table din dake dauke da tarkacen kayan coffee kamar yadda yake a cikin jini da al'adar duk wani dan qabilar oromo tsananin qaunar coffee kamar rai da rayuwa.
Shima nasa hannun riqe yake da mug dake tururi,yana sipping coffee din a hankali yana motsa rocking chair din zuwa gaba da baya tana dan lilo kadan kadan dashi.
Tun shekaran jiya yana ciki sai yau ya fito don ya samu fresh air da yakeso ta sake buda tunaninsa da kyau,ya kwanta ne kawai saboda ya faranta ran omar da maleek daketa dawainiya dashi,amma yana kwance ne yana jin tarin matsaloli danne da kansa da kafadunsa.
Yanaji a jikinsa aski yazo gaba goshi wanda hausawa ke cewa yafi zafi,yana ji a ransa komai yana kan gabar warwarewa. Ba yadda baiyi su bashi system dinsa ba da sauran wayoyinsa amma sunce sai ya gama warwarewa,shi yasa dole a yanzu ya tako ya fito,bawai don Jikinsa ya gama qwari ba. Hasalima duk da magungunan da yakesha dare yanayi yake jinsa cikin wani quntacewa da zazzabi me zafi,sassaucin abun ma'abocin tsaiwar dare ne,da zarar kuma ya fara sallarsa yake jin sassauci yana zuwa masa a hankali.
Wani abu yakeji ya qulle a qirjinsa a duk sanda ya tuna fuskar almaz a wancan ranar......sannan ya hasko fuskarsa saman takardun gidan marayu,gidan marayun da suka bada tabbacin an fita dashi baa sake ganinsa ba,ba'a kuma san inda yake ba har yanxu.
Abu daya zuciyarsa ke maimaita masa tun daga wancan ranar ZAITUNA ce ita shigo dashi agadez.....ita ta kawoshi ta kuma aurawa AKHNAN shi.
Bayajin auren akhnan shine damuwarsa,damuwarsa shine yadda ya qulla auren da ya tabbatar AKWAI ZARGE CIKIN NADI. Da wacce fuska zai kalli sultane yace ya cika amanar daya bashi?,da wacce fuska zai.kalli sultane yace ya kare amanarsa?,da wanne harshe zaiwa sultane bayani a lokacin da GASKIYA ZATAYI HALINTA?.
Ta yaya zai kare rayuwarta daga wannan baqin duhun daya tabbatar nata idanun sun makance ba tare da ita tayi zaton yana da wani interest na shiga rayuwarta ba?......ta yaya zai fahimtar da ita zuzzurfan ramin da take dab da fadawa ba tare data dauka cewa yayi ne don ITA ba?.
Tafiyar da yaji a bayansa ya sakashi ajiye mug din sannan ya waiwaya a hankali. Omar ne a gaggauce maqale da waya a hannunsa.
"Yes bobbo.....gashinan" Ya furta yana qarasowa gaban haisam ya miqa masa wayar,sannan yaja kujerar dake facing dinsa ya zauna. Yadda yaga omar a gaggauce yasan bobbo muhammad dawud ne,tun baice komai ba kuma yasan kiran gaggawa ne,sai ya saka wayar a kunnensa cikin cikakkiyar nutsuwarnan tasa yayi masa sallama.
"Wa'alaikumussalam muhammad" Ya amsashi,har qasan ransa yana jin haisam din na daban ne,daidai da yanayin maganarsa kadai zai tabbatar maka da tambarin nutsuwar dake tare dashi.
"Barka da warhaka obbo"
"Barka kade captain muhammad.....ya jikin naka?"
"Alhamdulillah bobbo,ba wani ciwo bane sosai". Murmushi kadan muhammad dawud ya saki.
" Na jaddadawa omar su kula dakai sosai,don bansan da wanne baki zan gayawa motii gudan jininsa bashi da lafiya ba".
"Na warke bobbo" Ya amsa masa murmushi can qasan zuciyarsa yana subuce masa,duk da hakan bai bayyana a fuskarsa ba.
"Ma sha Allah......Allah ya qara lafiya.....naje umara muhammad,inata addu'akan aikinmu.....amma yanayin yadda naga abubuwa suna sake budewa da fitowa jikina yana ban komai yana zuwa gangara ne,komai yana zuwa qarshe,sati daya kacal zanyi na dawo gida......"
"Allah ya dawo dakai lafiya" Ya Fadi a nutse.
"Muhammad.....lallai Allah ne kadai yakeson Ethiopia da rahama ba qabilar oromo ba ba jimma da yankunanta ba.....ba iyayenka kadai ba da Allah yasa aka haifeka a cikinmu,sannan yayi ma intelligence security service baiwa daya sanya ka daya daga cikinmu......muhammad binciken daka tursasa ayi akan tsohuwar matar AJANI ya fito,ya kuma bada sakamakon bacewar da akace tayi ba bata tayi ba,da qafafunta ta fita daga Ethiopia ta barauniyar hanya......ta wani sashen kuma sai wani binciken namu ya nuna mana TA MUTU a wani asibiti dake daura da YATAAMA ORPHANAGE HOME. Ga certificate dinta nan na mutuwa,bayanan binneta dama kabarinta,haka 'yan uwanta dukka kowa yayi amanna da mutuwarta,don har zaman makoki anyi mata......kaga kawai ayar tambaya kenan akan matar ita kanta?". Tunda muhammad dawud ya fara magana jinjina kai kawai haisam yakeyi,tako ta ina ta share dukkan wata shaida ko alama da zata bayyana itace ta qulla kisan......
"Bobbo"
"Muhammad" Ya kira haisam yana sauke gauron numfashi.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"Mutumin da muke fadi tashin nema......ba bisa radin kansa ya kashe ajani ba.....daukarsa haya akayi.....sakashi akayi,matar ajani kuma da gaske ita ta saka ayi kisan....kuma tana raye,tabbas tana raye" Haisam din ya fadi kai tsaye.
"Me yasa kace haka?".
" Lokaci.....lokaci nakeso ka bani.....zan tabbatar maka da hakan,wacce qasa ake hasashen zata iya tsallakawa?" Haisam ya tambaya kai tsaye yana komawa ya zauna sosai saman Rocky chair din.
"Qasashe biyar ne muke da iyaka dasu,Eritrea,Djibouti,Somalia,kenya,south sudan,sudan......"
"Wannan shine zai sanya ta tsallakesu gaba daya,taqi fadawa ko daya daga cikinsu saboda bincike zai iya cimmata.....zata wuce kai tsaye ne daga east Africa zuwa South africa wato NIGER......Tabbas ita da duk wanda ya jibanci lamarin SUNA NIGER AGADEZ bobbo" Dif muhammad dawud yayi,yana sake jinjina girman baiwar da Allah ya yiwa muhammad haisam din. Gaba daya ya zube lissafinsa fes
.....sai a yanzun da haisam yayi magana yaga tabbas maganar haisam dince akan layi.
"Ma sha Allah,ma sha Allah,Rabbiin si haa eebbisu(ina fatan Allah ya albarkaceka)" Ya fadi da harshen oromo,jikinsa yana sake sanyaya da tarin baiwar haisam din.....wani farinciki yana sake lullubeshi.
"Tabbas zanyi alfahari kafin na sauka daga shugabancin NISS ace a zamanina qasata ta kubuta daga wannan tuhumar.....qasata ta binciko wannan me laifin.....qasata ta hukuntasu"
"Zan saka kayi wannan alfaharin tabbas bobbo" Ya furta a nutse yana zare wayar gami da miqawa omar.