Sashe 13
Luu Luu Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Maimakon ta busar dashi da tarin nau'ikan drayers din da take dasu kusan kala goma.....kawai sai taji a daren iska take buqata me kyau data fuskanci ita ke kadawa ta hanyar buda curtains din windows din dakin,iskar kuma dake tashi da wani dadaddan yanayi na qamshin qasa daga farkon damina.
Tanason yanayin,amma kuma tana tsoron damina......tana tsoro ruwan sama ya tabata da yawa,ta sani iska irin wannan tana bata wani irin nishadi,tana kuma rage mata nauyin zuciya sosai.....don haka sai kawai ta shirya kanta cikin wata cotton night gown fara qal,wadda tsananin haskenta yake kashe idanu.
Har qasa take,ta kuma suturce jikinta sosai,hakanan hannunta yakai har gwiwar hannu,saita dauki comb kawai bayan ya fesa turare ta kuma shafe tsadajjiyar fatar nan tata da designer cream dinta na dindindin.
Kyawawan idanunsa ya sake zubewa dukkaninsu saman screen din system din dake gabansa. Wanda ya dauki a qalla awa daya zaune cikin balcony din yana qoqarin zana abun hannun nata exactly kamar yadda ya ganshi. Baya son koda qwarzane daya daya gani a jikinsa ya canza idan aka tashi qerashi,tun daga adon dake jiki da kuma nau'in color dinsa girma da fadinsa yanaso ya kasance daidai da yadda ya ganshi.
Qaro hasken system din yayi,abinda ya sanya ya qara masa yawa a ido,dole ya sanya hannu qasan foldable table din daya dora system din,ya zaro farin glass din da yakanyi using lokaci lokaci idan hasken na'ura ya fara damunsa,ko buqatar sakashi ya tashi a wasu lokuta,musamman da eye glasses din ya kasance na musamman,don yana iya connecting nashi da wayarsa yayi receiving call ba tare da kowa ya gane waya yakeyi ba.
Idanun nasa ya janye yana lumshesu guri daya ganin komai ya zanu kaman yadda yakeso,relaxing bayansa yayi jikin kujerar yana jin yadda gajiya ke saukar masa saboda dadewar da yayi a zaune din. A hankali ya furxar da sassanyan iska daga bakinsa,a lokuta da yawa irin wadannan idan ya gaji,karatun qur'ani ne kawai ke bawa zuciyarsa dama gangar jikinsa wani irin hutu da nutsuwa,don haka a hankali yayi bismillah,cikin muryar nan tasa me zurfi dake kamanceceniya data sheikh afif muhammad taj ya soma karatu da sassauqar murya cikin surar da yafi so cikin suroron qur'ani.
A hankali take takowa zuwa farfajiyar veranda din saman nata,tana sanya hannunta tana warware gashin nata da suke sarqafe da juna. Sautin karatun da taji irinsa kwanaki ya fara sauka cikin kunnuwanta a hankali,saita ci gaba da takawa tana jin yadda karatun ke shigarta a hankali da wani irin yanayi.
Shuru tayi tana ci gaba da wara gashinta cikin wata irin mutuwar jiki data saukar mata daga shigowarta gurin,wadda bata shigo da ita ba,ta tabbatar daga fara sauraron karatun dake mata wani irin mugun dadi ne yanayi ya fara ratsa gabbanta.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"What a beautiful sound" Ta furta can qasan ranta da qaramin turancinta da yaren faransanci ya rinjayeshi,saita taka a hankali zuwa saman daya daga cikin kujerun hutawa na alfarma dake wajen,zaman nata kuma a wajen sai ya sake kusanto mata da sautin sosai kusa da ita.
A nutse take sauraron karatun,kamar bata qaunar wani harafi ko daya ya subuce mata. A hankali zuciyarta ke wani irin sanyi,kamar bacewar walqiya ta dinga ji tunanikan dake cunkushe a kanta suna bajewa. Nutsuwa da daidaito yana samuwa cikin dukkanin tunaninta da zuciyarta.
Ta nutsu sosai ta kuma shagalta wajen sauraron sautin karatun tare da mamakin daga inda sautin yake fitowa. Daidai lokacin yakai qarshen surar ya kuma yanke karatun a hankali kamar daukewar ruwan sama,abinda ya sanyata daga kanta da sauri kaman me neman wani abu nata daya bace mata.
A nutse ya ware idanunsa,ya miqe ya zauna sosai jin sautin alamun shigowar saqo ta system din nasa,abinda ya bashi tabbacin duba saqonshi na zanen bracelet din daya tura ga SHAKUR shakur din yayi,sai ya zauna sosai yana maida idanunsa ga system din,saidai kuma idanunsa fadawa sukayi side line na system din nasa dake daukar masa duk wani motsi dake gaban ginin hagu da kuma damansa.
Yanayin motsin daya gani daga gaban veranda din nasa ya sanya jan arrow din ya dora saman camera ta farko ya budashi sosai,take ta bayyana tsaye cikin veranda din nata. Sassalkan gashinta da bai kammala bushewa ba ya kwanta sosai daga gaban goshinta kafadunta zuwa bayanta. Rigar ta zauna a jikinta sosai,saita maidata kamar wata 'yar tsanar roba da aka zauna aka yiwa kyakkyawan qira da zabin halitta me daukan hankali.
Juyawa tayi zuwa baya sannan ta sake juyawa zuwa gaba,abinda ya bashi tabbacin akwai abinda take nema kenan. A hankali ya zame idanunsa daga saman system din ba tare daya motsa komai nasa ba banda idanun ya maidashi kan ainihin veranda din nata direct. Cikin wani nutsuwa idanunsa suka sauka a kanta,sanda ta sanya hannunta tana tattare tulin gashinta tana daureshi tsakiyar kanta,waiko hakan zai bata daman sake jin sautin da qilan zai mata jagorar da zata fahimci daga inda karatun yake fitowa.
"Subhanallah" Ya fadi a hankali yana zare idanunsa daga kanta gami da saukesu saman keyboard na system dinsa yana sauraren wani bugu qwaya daya tal da zuciyarsa tayi daya aika jini me gudu da yawa zuwa sassan jikinsa gaba daya.
Shuru yayi yana sauraren kowanne motsi da amsawar da jikinsa yayi gami da yanayin bugun zuciyarsa,can qasan ranshi ayar nan da Allah madaukakin sarki ya saukar zuwa ga muminai maza da mata kan runtse gani tana masa yawo akai(lowering gaze).
Numfashi yaja sosai yana saukeshi,yana kuma qara imani da gasgatawa cewa babu kuskure cikin dukka umarnin da Allah ya bayar. Akwai fitina me yawa cikin KALLO kawai......shi yasa Alla sw t yayi qoqarin datse fitintinu ta hanyar kallo da dama wajen umartar bayinsa su runtse ganinsu.
Numfashin ya sake saukewa a karo na biyu........wani baqon yanayi ne da bai taba jinsa ba akan kallon kowacce diya mace......duk da kasancewarsa ma'abocin kame ganinsa daga kallon dukkan abinda yake ba halalinsa ba.....amma wani lokaci yanayin aiki ko tafiya yakan hadashi da matan da ba musulmai ba da suke shigar data sabawa shari'a,amma bai taba jin komai game dasu akan wannan ba.
"Dole ka sake nisantarta" Zuciyarsa ke gaya masa tana kuma tariyo masa yadda arashi ya dinga hadasu shi da ita da irin kusancin daya kusa zame masa alaqaqai kowanne kwanciya baccinsa.
Kauda idanunsa ya sakeyi daga kan camera din,yana miqa hannu cikin qwarewa yayi cancel front camera din dake kawo masa hoton gaban balcony dinnata ba tare daya kalli system din ba. Sai daya samu wannan tabbacin sannan ya maida dubansa kai yana ci gaba da aikin ba tare daya sake maida idanu ko hankalinsa a kanta ba.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[1/6, 19:52] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 13*
_________________________
*_Domin qulla huldar kasuwanci damu,HUGUMA CLOSET.......,siya ko siyowa wani,reposting ko sari akan farashi me rahusa da babu irinsa,maza yi joining group namu don samun ingantattun kayan da babu ha'inci a ciki da izinin Allah_*
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
___________________________
Qaramin tsaki taja,tana jin wani haushi haushi qasan ranta da batasan na meye ba,sai kawai ta zabi ci gaba da tsaiwa a gurin,tana zuba oil din da take amfani dashi wajen gyara gashinta cikin tafukan hannuwanta tana mutstsukawa a hankali.
Tun kafin su qarasa shigowa muryoyinsu suka marabceta. Shehnaz aisa......su kadai ne ke iya rantsa dukka wasu dakuna nata ba tare da neman izini ko iso ba.....su kadai ne ke iya bata mata tsarinta.....su kadai ne ke iya karya mata dukkan wasu tarin dokokinta.
Tana iya jiyo muryar shehnaz a gaba da wannan harshen nata daya qware ta kuma saba da yawan magana da harshen faransanci. Sam bata iya dogon hira dakai ba tare data sanyoshi ba,sai ta daga kanta a nutse tana dubansu sanda suke shigowa gurin.
"Bansan iya guraren dana shiga nemanki ba wallahi....." Aisa ta fadi idanunta suna sauka a kanshi cikin ba zata,sai magananta ya zama cikin slow.
Sosai ya dauki hankalinta,har bata maida kai wajen jin amsar da akhnan ke qoqarin bata ba. Hannu ta miqa a hankali ta tabo shehnaz tana mata nuni da balcony din.
Hasken system din dake gabansa ya qara sosai don sake bin kowanne siririn ado da zane da yayi a jikin bracelet din,wannan kuma ya taimaka sosai wajen sake haske kyakkyawan fuskarshi dake cakude da wani irin kyau da kwarjini da yawaitar karatun qur'ani ke dawwamar dashi saman fuskar ma'abota karatunsa.
"Sheikh muhammad haisam......twinnie din qira'ar sheikh afif?" Shehnaz ta fada da sigar tambaya bawai don tambayar takeyi ba.
Kai aisa ta gyada tana maida dubanta ga shehnaz.
"Kin sanshi ne?"
"Ke baki sanshi ba?" Shehnaz ta dawo da tambayar ga aisa. Kai aisa ta jinjina.
"A gidan nan na fara ganinsa.....duk da inaji kamar na taba ganinsa,sheikh dinsu falaak ne........don Allah kallarmin guy dinnan sosai.......ta ina yayi miki kama da sheikh.......kinga yadda yake sarrafa system fa?" Aisa tayi maganan tana maida dubanta saman fuskarsa data sake fita tarwai da wani irin kwantaccen kwarjini.
"Na taba ganinsa a wani gidan TV ana hira dashi.......amma tun daga ranar ban manta karatunsa ba......in fact ma qira'arsa folder guda nake da ita.......haka kawai ni tun a ranar yayimin" Shehnaz ta fada itama tana maida dubanta kan fuskarsa.
Haka kawai a cikin jikinsa yake jin akwai wani abu dake faruwa cikin veranda din dake facing nasa.......yana jin kamar akwai idanuwa a kansa,kaman lokacin tashinsa daga gurin yayi,duk da yadda yakejin dadin gurin. Aikinsa yana buqatar sirri me yawan gaske,irin sirrin da baya buqatar ido ko wani kallo komai qanqantarsa. A nutse ya miqa dogon hannunsa ya zare charge din system din,ya tattara dukka wayoyinsa da komai ya zuba saman keyboard din yana miqewa.
Tanason yanayin,amma kuma tana tsoron damina......tana tsoro ruwan sama ya tabata da yawa,ta sani iska irin wannan tana bata wani irin nishadi,tana kuma rage mata nauyin zuciya sosai.....don haka sai kawai ta shirya kanta cikin wata cotton night gown fara qal,wadda tsananin haskenta yake kashe idanu.
Har qasa take,ta kuma suturce jikinta sosai,hakanan hannunta yakai har gwiwar hannu,saita dauki comb kawai bayan ya fesa turare ta kuma shafe tsadajjiyar fatar nan tata da designer cream dinta na dindindin.
Kyawawan idanunsa ya sake zubewa dukkaninsu saman screen din system din dake gabansa. Wanda ya dauki a qalla awa daya zaune cikin balcony din yana qoqarin zana abun hannun nata exactly kamar yadda ya ganshi. Baya son koda qwarzane daya daya gani a jikinsa ya canza idan aka tashi qerashi,tun daga adon dake jiki da kuma nau'in color dinsa girma da fadinsa yanaso ya kasance daidai da yadda ya ganshi.
Qaro hasken system din yayi,abinda ya sanya ya qara masa yawa a ido,dole ya sanya hannu qasan foldable table din daya dora system din,ya zaro farin glass din da yakanyi using lokaci lokaci idan hasken na'ura ya fara damunsa,ko buqatar sakashi ya tashi a wasu lokuta,musamman da eye glasses din ya kasance na musamman,don yana iya connecting nashi da wayarsa yayi receiving call ba tare da kowa ya gane waya yakeyi ba.
Idanun nasa ya janye yana lumshesu guri daya ganin komai ya zanu kaman yadda yakeso,relaxing bayansa yayi jikin kujerar yana jin yadda gajiya ke saukar masa saboda dadewar da yayi a zaune din. A hankali ya furxar da sassanyan iska daga bakinsa,a lokuta da yawa irin wadannan idan ya gaji,karatun qur'ani ne kawai ke bawa zuciyarsa dama gangar jikinsa wani irin hutu da nutsuwa,don haka a hankali yayi bismillah,cikin muryar nan tasa me zurfi dake kamanceceniya data sheikh afif muhammad taj ya soma karatu da sassauqar murya cikin surar da yafi so cikin suroron qur'ani.
A hankali take takowa zuwa farfajiyar veranda din saman nata,tana sanya hannunta tana warware gashin nata da suke sarqafe da juna. Sautin karatun da taji irinsa kwanaki ya fara sauka cikin kunnuwanta a hankali,saita ci gaba da takawa tana jin yadda karatun ke shigarta a hankali da wani irin yanayi.
Shuru tayi tana ci gaba da wara gashinta cikin wata irin mutuwar jiki data saukar mata daga shigowarta gurin,wadda bata shigo da ita ba,ta tabbatar daga fara sauraron karatun dake mata wani irin mugun dadi ne yanayi ya fara ratsa gabbanta.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
"What a beautiful sound" Ta furta can qasan ranta da qaramin turancinta da yaren faransanci ya rinjayeshi,saita taka a hankali zuwa saman daya daga cikin kujerun hutawa na alfarma dake wajen,zaman nata kuma a wajen sai ya sake kusanto mata da sautin sosai kusa da ita.
A nutse take sauraron karatun,kamar bata qaunar wani harafi ko daya ya subuce mata. A hankali zuciyarta ke wani irin sanyi,kamar bacewar walqiya ta dinga ji tunanikan dake cunkushe a kanta suna bajewa. Nutsuwa da daidaito yana samuwa cikin dukkanin tunaninta da zuciyarta.
Ta nutsu sosai ta kuma shagalta wajen sauraron sautin karatun tare da mamakin daga inda sautin yake fitowa. Daidai lokacin yakai qarshen surar ya kuma yanke karatun a hankali kamar daukewar ruwan sama,abinda ya sanyata daga kanta da sauri kaman me neman wani abu nata daya bace mata.
A nutse ya ware idanunsa,ya miqe ya zauna sosai jin sautin alamun shigowar saqo ta system din nasa,abinda ya bashi tabbacin duba saqonshi na zanen bracelet din daya tura ga SHAKUR shakur din yayi,sai ya zauna sosai yana maida idanunsa ga system din,saidai kuma idanunsa fadawa sukayi side line na system din nasa dake daukar masa duk wani motsi dake gaban ginin hagu da kuma damansa.
Yanayin motsin daya gani daga gaban veranda din nasa ya sanya jan arrow din ya dora saman camera ta farko ya budashi sosai,take ta bayyana tsaye cikin veranda din nata. Sassalkan gashinta da bai kammala bushewa ba ya kwanta sosai daga gaban goshinta kafadunta zuwa bayanta. Rigar ta zauna a jikinta sosai,saita maidata kamar wata 'yar tsanar roba da aka zauna aka yiwa kyakkyawan qira da zabin halitta me daukan hankali.
Juyawa tayi zuwa baya sannan ta sake juyawa zuwa gaba,abinda ya bashi tabbacin akwai abinda take nema kenan. A hankali ya zame idanunsa daga saman system din ba tare daya motsa komai nasa ba banda idanun ya maidashi kan ainihin veranda din nata direct. Cikin wani nutsuwa idanunsa suka sauka a kanta,sanda ta sanya hannunta tana tattare tulin gashinta tana daureshi tsakiyar kanta,waiko hakan zai bata daman sake jin sautin da qilan zai mata jagorar da zata fahimci daga inda karatun yake fitowa.
"Subhanallah" Ya fadi a hankali yana zare idanunsa daga kanta gami da saukesu saman keyboard na system dinsa yana sauraren wani bugu qwaya daya tal da zuciyarsa tayi daya aika jini me gudu da yawa zuwa sassan jikinsa gaba daya.
Shuru yayi yana sauraren kowanne motsi da amsawar da jikinsa yayi gami da yanayin bugun zuciyarsa,can qasan ranshi ayar nan da Allah madaukakin sarki ya saukar zuwa ga muminai maza da mata kan runtse gani tana masa yawo akai(lowering gaze).
Numfashi yaja sosai yana saukeshi,yana kuma qara imani da gasgatawa cewa babu kuskure cikin dukka umarnin da Allah ya bayar. Akwai fitina me yawa cikin KALLO kawai......shi yasa Alla sw t yayi qoqarin datse fitintinu ta hanyar kallo da dama wajen umartar bayinsa su runtse ganinsu.
Numfashin ya sake saukewa a karo na biyu........wani baqon yanayi ne da bai taba jinsa ba akan kallon kowacce diya mace......duk da kasancewarsa ma'abocin kame ganinsa daga kallon dukkan abinda yake ba halalinsa ba.....amma wani lokaci yanayin aiki ko tafiya yakan hadashi da matan da ba musulmai ba da suke shigar data sabawa shari'a,amma bai taba jin komai game dasu akan wannan ba.
"Dole ka sake nisantarta" Zuciyarsa ke gaya masa tana kuma tariyo masa yadda arashi ya dinga hadasu shi da ita da irin kusancin daya kusa zame masa alaqaqai kowanne kwanciya baccinsa.
Kauda idanunsa ya sakeyi daga kan camera din,yana miqa hannu cikin qwarewa yayi cancel front camera din dake kawo masa hoton gaban balcony dinnata ba tare daya kalli system din ba. Sai daya samu wannan tabbacin sannan ya maida dubansa kai yana ci gaba da aikin ba tare daya sake maida idanu ko hankalinsa a kanta ba.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[1/6, 19:52] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 13*
_________________________
*_Domin qulla huldar kasuwanci damu,HUGUMA CLOSET.......,siya ko siyowa wani,reposting ko sari akan farashi me rahusa da babu irinsa,maza yi joining group namu don samun ingantattun kayan da babu ha'inci a ciki da izinin Allah_*
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
___________________________
Qaramin tsaki taja,tana jin wani haushi haushi qasan ranta da batasan na meye ba,sai kawai ta zabi ci gaba da tsaiwa a gurin,tana zuba oil din da take amfani dashi wajen gyara gashinta cikin tafukan hannuwanta tana mutstsukawa a hankali.
Tun kafin su qarasa shigowa muryoyinsu suka marabceta. Shehnaz aisa......su kadai ne ke iya rantsa dukka wasu dakuna nata ba tare da neman izini ko iso ba.....su kadai ne ke iya bata mata tsarinta.....su kadai ne ke iya karya mata dukkan wasu tarin dokokinta.
Tana iya jiyo muryar shehnaz a gaba da wannan harshen nata daya qware ta kuma saba da yawan magana da harshen faransanci. Sam bata iya dogon hira dakai ba tare data sanyoshi ba,sai ta daga kanta a nutse tana dubansu sanda suke shigowa gurin.
"Bansan iya guraren dana shiga nemanki ba wallahi....." Aisa ta fadi idanunta suna sauka a kanshi cikin ba zata,sai magananta ya zama cikin slow.
Sosai ya dauki hankalinta,har bata maida kai wajen jin amsar da akhnan ke qoqarin bata ba. Hannu ta miqa a hankali ta tabo shehnaz tana mata nuni da balcony din.
Hasken system din dake gabansa ya qara sosai don sake bin kowanne siririn ado da zane da yayi a jikin bracelet din,wannan kuma ya taimaka sosai wajen sake haske kyakkyawan fuskarshi dake cakude da wani irin kyau da kwarjini da yawaitar karatun qur'ani ke dawwamar dashi saman fuskar ma'abota karatunsa.
"Sheikh muhammad haisam......twinnie din qira'ar sheikh afif?" Shehnaz ta fada da sigar tambaya bawai don tambayar takeyi ba.
Kai aisa ta gyada tana maida dubanta ga shehnaz.
"Kin sanshi ne?"
"Ke baki sanshi ba?" Shehnaz ta dawo da tambayar ga aisa. Kai aisa ta jinjina.
"A gidan nan na fara ganinsa.....duk da inaji kamar na taba ganinsa,sheikh dinsu falaak ne........don Allah kallarmin guy dinnan sosai.......ta ina yayi miki kama da sheikh.......kinga yadda yake sarrafa system fa?" Aisa tayi maganan tana maida dubanta saman fuskarsa data sake fita tarwai da wani irin kwantaccen kwarjini.
"Na taba ganinsa a wani gidan TV ana hira dashi.......amma tun daga ranar ban manta karatunsa ba......in fact ma qira'arsa folder guda nake da ita.......haka kawai ni tun a ranar yayimin" Shehnaz ta fada itama tana maida dubanta kan fuskarsa.
Haka kawai a cikin jikinsa yake jin akwai wani abu dake faruwa cikin veranda din dake facing nasa.......yana jin kamar akwai idanuwa a kansa,kaman lokacin tashinsa daga gurin yayi,duk da yadda yakejin dadin gurin. Aikinsa yana buqatar sirri me yawan gaske,irin sirrin da baya buqatar ido ko wani kallo komai qanqantarsa. A nutse ya miqa dogon hannunsa ya zare charge din system din,ya tattara dukka wayoyinsa da komai ya zuba saman keyboard din yana miqewa.