Sashe 71
Luu Luu Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Hairaan" Ta kirata a hankali sanda falaak ta buda qofar dakin ba tare da dukkaninsu sun sani ba,saboda wani kalan qofa ne da baya bada alamu na an budeshi. Tana sane ta dakata daga bakin qofar,don tunda momma ta aiketa kitchen tasan cewa korarta kawai tayi,akwai abinda bataso taji,yanayin momma din da sakin bazatan da mijin biftunta ya yiwa biftu din ta tabbatar wani abu ne da dole zai gigitata fiye da zatonsu.
"Na dade a zuciyata inajin cewa sun dace da juna......haka kawai idan na kalleshi sai na dinga jin kamar D'ANA.....idan na ganshi hairaan sai na dinga ganin AMINCI kawai a tare dashi. Kusancin da sultane ya bashi cikin rayuwarsa da sarautarsa.......na tabbatar bayan K'AUNA da yake masa.....akwai wani abu da bai furtawa kowa shi ba......nasha mafarkinsa tare da ita.....nasha ganinsa a mabanbantan yanayi ya zame mata wata irin qatuwar GARKUWA......ina me yanke shawarar tunkararsa sheikh haisam kai tsaye......akan yayimin alfarma ya karbi auren AKHNAN.....koda bazai zauna da ita na har abada ba,ya cireta daga wannan cakurkudadden yanayin har zuwa sanda komai zai lafa,har zuwa sanda akhnan zata gane kanta.....har zuwa sanda zata fahimci WACCE RAYUWA TAKEYI.....fahimtar da sultane dama karbar yanayin shine yafi komai sauqi a gurina,don nasan tabbas shima yana burin mallakar suruki irinsa....."
Duk yadda falaak taso ta hana kwanukan hannunta rawa amma ta gaza......ta gaza tsaida rawar da hannuwanta keyi wanda ya warwatsu har xuwa sassan jikinta. Ta kasa controlling komai,har zuwa sanda tea tray din ya subuce mata ya kuma tarwatse a qasa,qararsa kuma ta qara adadin razanin da takeji cikin kwanyarta,saita saka tafin hannuwanta tana danne kunnenta saboda yadda taji girman sautin yana mata yawa cikin kwanyarta.
Bakin qofar suka kalla su duka biyun,morsa safiyya da hankalinta da kuma tunaninta yake a wajen ta zubawa falaak idanu. Wani abu ya harba a qirjin morsa safiyya,can qasan zuciyarta ta fara yiwa Allah magiya da ya taqaita faruwan komai.
Hairaan kam da batasan dawar garin ba ta soma magana cikin fada fada,don faduwar kayan a bazata ya tsoratata.
"Mene haka falaak?,wanne irin shashanci ne wannan?,daukar tray ma kawai kada kicemin baki iyashi ba". Bata iya amsawa tantee hairaan din ba,don ba ma fahimtar abinda take fada takeyi ba. Juyawa kawai tayi tana burin barin gurin kafin takai ga faduwa a gaban momma. Batasan rauninta ya bayyana a gaban momma din,muddin ya bayyana ba zata iya boyewa momma komai ba. Ta sani zata iya fighting akan batun,ba zata iya jurewa ba,saidai kuma sautin momma din shine abinda ya katse mata hanzari.
"Zonan ke falaak,ba magana ake miki ba?" Ta fadi da kaushin harshe sosai. Batason ta wuce bata amayar mata da abinda ke cikinta da zuciyarta ba. Tanaso ta san mene ainihin abinda yake zuciyarta......tanason ta tabbatar da gaskiyat zarginta,idan har ya kasance haka kuwa,to lallai zata taka biriki wa tunani da hangen falaak.
Qafafunta na hardewa guri guda ta qara so gaban momma ta durqusa.
"Me ya sameki?" Ta sake cusa mata tambayar tana dubanta.
"Kada ki tambaya momma....kada ki tambaya" Ta fadi muryarta na wani irin rawar dake nuna kuka yana dab da qwace mata.
"Ki fadamin falaak nace!" Momma ta furta a tsawace. Tasan halinta sarai,idan ba hakan tayi mata ba bazataji komai ba!. Tanaso taji komai tunda wuri.....tanaso ta yiwa tufkar hanci tunda wuri.
"Ki fadamin!" Ta sake tursasata a tsawace.
"Inasonshi momma......ina sonsa,don Allah karkiyi yunqurin hadasa da kowa" Falaak din ta furta kanta tsaye kuka yana qwace mata,idanunta cikin na momma din.
Sosai momma ta zuba mata ido,qirjinta yana bugawa,bataso haka ta kasance ba.....bataso wannan amsar bace zata fita daga bakin falaak ba,to amma ta shirya sadaukar da farinciki kowa saboda daidaita rayuwar akhnan.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[2/4, 19:51] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 63*
"Inda ya halasta ya hadaku ku biyu zanyi qoqarin hakan ya kasance ne falaak......amma tunda hakan baixo cikin halastaccen nassi ba dole ki haqura ki barwa 'yaruwarki!!!.....dole ki cireshi daga zuciyarki....daga rayuwarki!!!....dole ki sadaukarwa da akhnan shi.....ta fiki buqatarsa!!!.....ta fiki buqatarsa!!!" Momma ta fadi da wani irin zafi na tausayin falaak dake qona duk wani sashe na zuciyarta,saidai tana ji a ranta ya zama dole ta gwadawa falaak qarfa qarfa,ya zama dole ta gwadawa falaak bata tausayinta.....ya zama dole ta gwadawa falaak bata tare da ita don ta ceto JININ SAFEENA.
"Momma....." Falaak ta kira sunan morsa safiyya tana jin kamar zata rasa wani sashen ne na jikinta.
"Banaso ki sake cewa komai falaak.....bana buqatar ki roqeni koki nemi canza hukunci na". Tsam kawai falaak din ta miqe,tasan cewa tunda har morsa safiyya ta fadi hakan ba wani abu da zai canza mata magana. Harhada hanya kawai takeyi,tana jin kamar zata suma kafin takai ga isa dakinta.
Da wani irin narkakken tausayi hairaan ta maida kallonta ga morsa safiyya.
"Amma momma......" Hannu ta daga mata tana qoqarin narkar da tausayin falaak daya tsaya mata a wuya.
"Kibi kawai hairaan,karki sharhi ko fashin baqi" Kai take jinjinawa hairaan din.
"Na fahimta momma.....na fahimta,kuma gaskiya kike fadi,akhnan tafi falaak buqatar haisam.....duk da cewa ita din batasan darajarsa ba.....ta yaya zaki fahimtar da ita?....falaak kuma still tana buqatarki,don Allah karki tsaurara mata da yawa". Jikin morsa safiyya a mace take duban hairaan.
"Bazan tsaurara mata ba hairaan,nasan wannna ciwon,nasan ciwon kubcewar abinda kakeso.....amma idan na riga falaak saukowa ba lallai na samu abinda nakeso ba,inaso ta aminta da kanta zatayi sadaukarwa.....inaso ta fahimta 'yar uwarta ta fita buqatarsa...." Saita dakata tana sauke numfashi.
"Akhnan ba.......ba zata taba fahimtar muhimmancinsa amfaninsa ko gata da akayi mata dashi ba sai a nan gaba.......na gama shiryawa da karbar dukkan wani abu da zata kalleni dashi hairaan......ki dafamin kawai a inda kikaga zan gaza"
"Na miki alqawari momma......sai inda qarfina ya gaza" Hairaan din ta furta tana dora hannunta saman na momma. Wannan hali.....wannan dabi'ar,wannan soyayyar da momma kewa shaqiqiyarta ya sanya itama ta tashi da qaunar 'yan uwanta,falaak da akhnan. Duk da kasancewar akhnan din me baudadden hali....duk da kasancewarta wadda ba jituwa tsakaninsu,amma wannan qaunar wannan soyayyar babu wani abu da zai canzata.
*_DARE MAHUTAR BAWA_*
Lokacin da gidan ya soma kaurewa da tashin hankalin ganin wutar da ba'asan daga inda asalinta ya kunnu ba......a daidai wannan lokacin ne shi kuma yayi nisa cikin killataccen dakin ajiyar mammina din.
Wani irin guri ne me sarqaqiyar da bai taba tunani ba,saidai yayi amfani sosai da salon irin qwarewar daya cikin NISS ya soma karantar gurin ta qaramar na'aurar daya cilla a ciki me kama da qwaro. Tun a sannan ya gama karantar taswirar gurin,ya kuma karanci irin na'urorin da aka zuba cikin duhun gurin kawai don bashi tsaro.
Kowacce na'ura idan ya juya bayanta da na'urar daya sanya a ciki din sai yaga ba wani aiki bane me wahala a kanta ba,don haka cikin kwanciyar hankali ya sauyawa kowacce na'ura fasalin aikinta kafin yakai ga shiga.
Abu daya ne daya dauki hankalinsa,har zuwa sanda ya shiga gurin yakai qarshensa baiga wani abu daya da zai iya kamawa a matsayin abun zargi ga mammina ba,baiga koda wata alama qwalli daya da zai bashi haske ba. Dukkan wani tunani da yakeyi na samun komai daga cikin dakin ya yanke.
Da hanzarin da bazai baka daman jin motsinsa ba yaci gaba da duba komai a gaggauce,gaggawar data cakuda da nutsuwa gudun kada ya bada wata alama ko sauti.
Tas ya kammala amma bai samu koda takarda qwaya daya ba. Yayi tsaye a Tsakiyar dakin,ya sake daga hannunsa yana duban agogon dake tafiya daidai da nasu beeno dake daure a hannuwansu,wadanda ke cikin mutanen dake qoqarin tsaida wutar,wasu daga cikinsu kuma suna kewaye ne da gurin cikin duffan bishiyoyi suna masa gadin hanyar.
Murza agogon yayi,ya qara mintuna goma akan mintunan da suka tsara da farko,yayin da sautin alamun qara lokacin ya isa ga agogon kowa,suka kuma fahimci me yake magana akai duk da bai furta kowacce kalma ba.
Hannayensa daya riqe qugunsa dashi ya sauke,haka kawai cikin jikinsa yakejin bai gamsu da cewar ba komai a dakin ba....zuciyarsa da gangar jikinsa dukka basu nutsu ba,sai ya waiwaya yana sake duban bangon qarshe na dakin.
A hankali ya zame kallonsa zuwa qasan dakin,soma lissafa adadin jajayen duwatsun dake iya bangaren yayi,wanda duka duka fadinsa bazai wuce na babban faranti ba. Ya sake maimaita irgen,yana comparing da adon cycle din dake kusa da wajen.
Akwai banbancin duwatsu jajaye goma a gurin,abinda yaja hankalinsa,ya soma takawa a hankali yana kusantar gurin.
Tsugunnawa yayi,yakai hannunsa ya shafa,ga mamakinsa wani shocking yaji a yatsunsa,sai ya dauke hannunsa yana kallon gurin sosai.
Fes komai ya dawo masa kansa,salon kebantaccen gurin ajiya na qarqashin qasa da tsofaffin sarakunan qasar Ethiopia keyi don adana muhimman bayanansu koda yaqi xai cimmasu. Wani qaramin murmushi ya subuce masa,yana tuna yadda ya cire shocking a daya daga cikin wasu gurare da suka taba shiga don yin bincike,sai ya cire jakar bayansa ya ajiye,ya koma soma lalata tsarin tsaron gurin.
Yana kammalawa gurin ya soma matsawa,yasa hannunsa ya qarasa matsar dashi gefe,take wani abu me kama da akwatin qarfe me zubin zinare ya bayyana. Shi kansa bai samu damar budeshi kai tsaye ba sai daya lalata zubinsa,bisa yaqinin zai iya maidashi kamar yadda yake.
Sannu a hankali ya fara fiddo da takardun bayan ya ture wasu nau'ikan gold dake zube saman takardun. Daya bayan daya yaci gaba da fito dasu yana karanta bangon kowanne file kafin ya ajiyeshi a gefe.
Sannu sannu qafafunsa yaji sun fara masa nauyi,kaman ba zasu iya daukarsa ba. Wani irin tsananta bugu zuciyarsa ta fara yi sanda ya soma cin karo da takardun da suka fara fayyace masa WACECE ZAITUNA sannan kuma WACECE ZEENATU.
"Na dade a zuciyata inajin cewa sun dace da juna......haka kawai idan na kalleshi sai na dinga jin kamar D'ANA.....idan na ganshi hairaan sai na dinga ganin AMINCI kawai a tare dashi. Kusancin da sultane ya bashi cikin rayuwarsa da sarautarsa.......na tabbatar bayan K'AUNA da yake masa.....akwai wani abu da bai furtawa kowa shi ba......nasha mafarkinsa tare da ita.....nasha ganinsa a mabanbantan yanayi ya zame mata wata irin qatuwar GARKUWA......ina me yanke shawarar tunkararsa sheikh haisam kai tsaye......akan yayimin alfarma ya karbi auren AKHNAN.....koda bazai zauna da ita na har abada ba,ya cireta daga wannan cakurkudadden yanayin har zuwa sanda komai zai lafa,har zuwa sanda akhnan zata gane kanta.....har zuwa sanda zata fahimci WACCE RAYUWA TAKEYI.....fahimtar da sultane dama karbar yanayin shine yafi komai sauqi a gurina,don nasan tabbas shima yana burin mallakar suruki irinsa....."
Duk yadda falaak taso ta hana kwanukan hannunta rawa amma ta gaza......ta gaza tsaida rawar da hannuwanta keyi wanda ya warwatsu har xuwa sassan jikinta. Ta kasa controlling komai,har zuwa sanda tea tray din ya subuce mata ya kuma tarwatse a qasa,qararsa kuma ta qara adadin razanin da takeji cikin kwanyarta,saita saka tafin hannuwanta tana danne kunnenta saboda yadda taji girman sautin yana mata yawa cikin kwanyarta.
Bakin qofar suka kalla su duka biyun,morsa safiyya da hankalinta da kuma tunaninta yake a wajen ta zubawa falaak idanu. Wani abu ya harba a qirjin morsa safiyya,can qasan zuciyarta ta fara yiwa Allah magiya da ya taqaita faruwan komai.
Hairaan kam da batasan dawar garin ba ta soma magana cikin fada fada,don faduwar kayan a bazata ya tsoratata.
"Mene haka falaak?,wanne irin shashanci ne wannan?,daukar tray ma kawai kada kicemin baki iyashi ba". Bata iya amsawa tantee hairaan din ba,don ba ma fahimtar abinda take fada takeyi ba. Juyawa kawai tayi tana burin barin gurin kafin takai ga faduwa a gaban momma. Batasan rauninta ya bayyana a gaban momma din,muddin ya bayyana ba zata iya boyewa momma komai ba. Ta sani zata iya fighting akan batun,ba zata iya jurewa ba,saidai kuma sautin momma din shine abinda ya katse mata hanzari.
"Zonan ke falaak,ba magana ake miki ba?" Ta fadi da kaushin harshe sosai. Batason ta wuce bata amayar mata da abinda ke cikinta da zuciyarta ba. Tanaso ta san mene ainihin abinda yake zuciyarta......tanason ta tabbatar da gaskiyat zarginta,idan har ya kasance haka kuwa,to lallai zata taka biriki wa tunani da hangen falaak.
Qafafunta na hardewa guri guda ta qara so gaban momma ta durqusa.
"Me ya sameki?" Ta sake cusa mata tambayar tana dubanta.
"Kada ki tambaya momma....kada ki tambaya" Ta fadi muryarta na wani irin rawar dake nuna kuka yana dab da qwace mata.
"Ki fadamin falaak nace!" Momma ta furta a tsawace. Tasan halinta sarai,idan ba hakan tayi mata ba bazataji komai ba!. Tanaso taji komai tunda wuri.....tanaso ta yiwa tufkar hanci tunda wuri.
"Ki fadamin!" Ta sake tursasata a tsawace.
"Inasonshi momma......ina sonsa,don Allah karkiyi yunqurin hadasa da kowa" Falaak din ta furta kanta tsaye kuka yana qwace mata,idanunta cikin na momma din.
Sosai momma ta zuba mata ido,qirjinta yana bugawa,bataso haka ta kasance ba.....bataso wannan amsar bace zata fita daga bakin falaak ba,to amma ta shirya sadaukar da farinciki kowa saboda daidaita rayuwar akhnan.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
[2/4, 19:51] +234 903 555 3736: 💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 02///PAGE 63*
"Inda ya halasta ya hadaku ku biyu zanyi qoqarin hakan ya kasance ne falaak......amma tunda hakan baixo cikin halastaccen nassi ba dole ki haqura ki barwa 'yaruwarki!!!.....dole ki cireshi daga zuciyarki....daga rayuwarki!!!....dole ki sadaukarwa da akhnan shi.....ta fiki buqatarsa!!!.....ta fiki buqatarsa!!!" Momma ta fadi da wani irin zafi na tausayin falaak dake qona duk wani sashe na zuciyarta,saidai tana ji a ranta ya zama dole ta gwadawa falaak qarfa qarfa,ya zama dole ta gwadawa falaak bata tausayinta.....ya zama dole ta gwadawa falaak bata tare da ita don ta ceto JININ SAFEENA.
"Momma....." Falaak ta kira sunan morsa safiyya tana jin kamar zata rasa wani sashen ne na jikinta.
"Banaso ki sake cewa komai falaak.....bana buqatar ki roqeni koki nemi canza hukunci na". Tsam kawai falaak din ta miqe,tasan cewa tunda har morsa safiyya ta fadi hakan ba wani abu da zai canza mata magana. Harhada hanya kawai takeyi,tana jin kamar zata suma kafin takai ga isa dakinta.
Da wani irin narkakken tausayi hairaan ta maida kallonta ga morsa safiyya.
"Amma momma......" Hannu ta daga mata tana qoqarin narkar da tausayin falaak daya tsaya mata a wuya.
"Kibi kawai hairaan,karki sharhi ko fashin baqi" Kai take jinjinawa hairaan din.
"Na fahimta momma.....na fahimta,kuma gaskiya kike fadi,akhnan tafi falaak buqatar haisam.....duk da cewa ita din batasan darajarsa ba.....ta yaya zaki fahimtar da ita?....falaak kuma still tana buqatarki,don Allah karki tsaurara mata da yawa". Jikin morsa safiyya a mace take duban hairaan.
"Bazan tsaurara mata ba hairaan,nasan wannna ciwon,nasan ciwon kubcewar abinda kakeso.....amma idan na riga falaak saukowa ba lallai na samu abinda nakeso ba,inaso ta aminta da kanta zatayi sadaukarwa.....inaso ta fahimta 'yar uwarta ta fita buqatarsa...." Saita dakata tana sauke numfashi.
"Akhnan ba.......ba zata taba fahimtar muhimmancinsa amfaninsa ko gata da akayi mata dashi ba sai a nan gaba.......na gama shiryawa da karbar dukkan wani abu da zata kalleni dashi hairaan......ki dafamin kawai a inda kikaga zan gaza"
"Na miki alqawari momma......sai inda qarfina ya gaza" Hairaan din ta furta tana dora hannunta saman na momma. Wannan hali.....wannan dabi'ar,wannan soyayyar da momma kewa shaqiqiyarta ya sanya itama ta tashi da qaunar 'yan uwanta,falaak da akhnan. Duk da kasancewar akhnan din me baudadden hali....duk da kasancewarta wadda ba jituwa tsakaninsu,amma wannan qaunar wannan soyayyar babu wani abu da zai canzata.
*_DARE MAHUTAR BAWA_*
Lokacin da gidan ya soma kaurewa da tashin hankalin ganin wutar da ba'asan daga inda asalinta ya kunnu ba......a daidai wannan lokacin ne shi kuma yayi nisa cikin killataccen dakin ajiyar mammina din.
Wani irin guri ne me sarqaqiyar da bai taba tunani ba,saidai yayi amfani sosai da salon irin qwarewar daya cikin NISS ya soma karantar gurin ta qaramar na'aurar daya cilla a ciki me kama da qwaro. Tun a sannan ya gama karantar taswirar gurin,ya kuma karanci irin na'urorin da aka zuba cikin duhun gurin kawai don bashi tsaro.
Kowacce na'ura idan ya juya bayanta da na'urar daya sanya a ciki din sai yaga ba wani aiki bane me wahala a kanta ba,don haka cikin kwanciyar hankali ya sauyawa kowacce na'ura fasalin aikinta kafin yakai ga shiga.
Abu daya ne daya dauki hankalinsa,har zuwa sanda ya shiga gurin yakai qarshensa baiga wani abu daya da zai iya kamawa a matsayin abun zargi ga mammina ba,baiga koda wata alama qwalli daya da zai bashi haske ba. Dukkan wani tunani da yakeyi na samun komai daga cikin dakin ya yanke.
Da hanzarin da bazai baka daman jin motsinsa ba yaci gaba da duba komai a gaggauce,gaggawar data cakuda da nutsuwa gudun kada ya bada wata alama ko sauti.
Tas ya kammala amma bai samu koda takarda qwaya daya ba. Yayi tsaye a Tsakiyar dakin,ya sake daga hannunsa yana duban agogon dake tafiya daidai da nasu beeno dake daure a hannuwansu,wadanda ke cikin mutanen dake qoqarin tsaida wutar,wasu daga cikinsu kuma suna kewaye ne da gurin cikin duffan bishiyoyi suna masa gadin hanyar.
Murza agogon yayi,ya qara mintuna goma akan mintunan da suka tsara da farko,yayin da sautin alamun qara lokacin ya isa ga agogon kowa,suka kuma fahimci me yake magana akai duk da bai furta kowacce kalma ba.
Hannayensa daya riqe qugunsa dashi ya sauke,haka kawai cikin jikinsa yakejin bai gamsu da cewar ba komai a dakin ba....zuciyarsa da gangar jikinsa dukka basu nutsu ba,sai ya waiwaya yana sake duban bangon qarshe na dakin.
A hankali ya zame kallonsa zuwa qasan dakin,soma lissafa adadin jajayen duwatsun dake iya bangaren yayi,wanda duka duka fadinsa bazai wuce na babban faranti ba. Ya sake maimaita irgen,yana comparing da adon cycle din dake kusa da wajen.
Akwai banbancin duwatsu jajaye goma a gurin,abinda yaja hankalinsa,ya soma takawa a hankali yana kusantar gurin.
Tsugunnawa yayi,yakai hannunsa ya shafa,ga mamakinsa wani shocking yaji a yatsunsa,sai ya dauke hannunsa yana kallon gurin sosai.
Fes komai ya dawo masa kansa,salon kebantaccen gurin ajiya na qarqashin qasa da tsofaffin sarakunan qasar Ethiopia keyi don adana muhimman bayanansu koda yaqi xai cimmasu. Wani qaramin murmushi ya subuce masa,yana tuna yadda ya cire shocking a daya daga cikin wasu gurare da suka taba shiga don yin bincike,sai ya cire jakar bayansa ya ajiye,ya koma soma lalata tsarin tsaron gurin.
Yana kammalawa gurin ya soma matsawa,yasa hannunsa ya qarasa matsar dashi gefe,take wani abu me kama da akwatin qarfe me zubin zinare ya bayyana. Shi kansa bai samu damar budeshi kai tsaye ba sai daya lalata zubinsa,bisa yaqinin zai iya maidashi kamar yadda yake.
Sannu a hankali ya fara fiddo da takardun bayan ya ture wasu nau'ikan gold dake zube saman takardun. Daya bayan daya yaci gaba da fito dasu yana karanta bangon kowanne file kafin ya ajiyeshi a gefe.
Sannu sannu qafafunsa yaji sun fara masa nauyi,kaman ba zasu iya daukarsa ba. Wani irin tsananta bugu zuciyarsa ta fara yi sanda ya soma cin karo da takardun da suka fara fayyace masa WACECE ZAITUNA sannan kuma WACECE ZEENATU.