Sashe 90
Ke Alheri Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
K'ARSHE
Shigowa dakin tayi tana Sallalami tana tafe hanayenta, da sauri Seebi ta ture Feeq, tana sinsina kai, shikenan Yanzu Nene zatayi Shela dasu, don tasan ta gansu, ba su san Nene gwanace ba, wayyaya ce in taso, yi tayi kamar bata ga me sukayi ba ta kalli Seebi tace "yanzu ke Seebi, wannan k'aton Gardin zaki kalla ki kira da Bebi? Bebi fa? Amma an cuci jarirai da k'ananun Yara" Seebi ta sauke sigh of relief, tana jin dadi Nene bata gansu ba, abunda bata sani ba tun sanda ta shigo Nene na la6e ta window, Seebi bata tanka ta ba ta rabata ta gefen ta wuce da sauri, Nene ta galla wa Feeq harara tace "Dangin Tsaka, an zo ana mana fankama, amma an tsaya ana ma Mata k'aramar murya" Girgiza kai yayi ba tare da cewa komai ba ya fada toilet, don yau ba zai bar Nene ta bata mishi Mood ba, yau ya na cike da farinciki mara Misaltuwa, Nene ta durkusa ta kwashe tray din ta wuce tana Murmushi, a baiyana tace "a ganin su ban ga suna Sumba ba?" lols.
Rafeeq na fito wa toilet ya ciri Waya ya kira Uncle Zaid, Ringing daya ya dauka "Rafeeq Lema, why are you calling me in the Middle of the Night?" "Uncle Zaid, its to 10 fa, dare yanzu har yayi?" Oh God, did You forgot? I have a Wife Stupid" dariya yayi yace "Ohh Sorry, na manta wallahi, i thougbt har yau gauro ne kai" Zaid a k'agare yace "Shuttup and go straight to the point, Matata na jira na" Rafeeq ya ta6e baki yace "Su ma su Mata, Dama in gaya ma Seebi said Yes, ta amince" Ohhh Feeq ba zaka iya bari sai da safe ka kirani ba?, kar ka sake kirana sai bayan 1week" dif ya latse Wayar, daria Feeq yayi Ahh Su Uncle Zaid dokin shiga dakin Amarya kenan? Lols.
A Gurguje
Kwanci tashi ba wuya gun Allah, Rafeeq ya gina soyayyar sa a Zuciyar Seebi cikin kwanaki kadan, bai jin komai gaban kowa ya nuna mata So, in kuwa tana kusa dashi to sai fa ya rik'e hannunta, Nene tayi masifar tayi tsiyar amma a banza, don shi indai kan Seebi ne Neh-neh ta bar bata mai rai, haka dai aka Kamala komai na tafiyar su Seebi, zasu tashi ta Lagos in two days, ana Gobe zasu tafi Seebi ta fita gidansu Usheey, zasu biya gidansu Miemee ta musu bankwana, A gidan su Miemee suka kulle a daki, suna bata shawarar yanda zata rik'e Mijinta, sai ta cire kunya da sauransu.
••••••••
Tun dazun yake kiranta a waya wayar bata shiga, da sauri ya dawo gida ya haye Sama, dakin Mami ya fara dubawa don yanzu tafi zama chan bata nan, sai ya lek'a kitchen, ya L'eka dakin Nene bata nan, sai Nene ita kadai, juyawa yayi ya fita cike da damuwa, Maminsa bata nan itama, ya kira Mami waya yana me tambayar Seebi, ta shaida mai da nan ta barta da Nene, Dakin Nene ya koma, zaune ya ganta tana cin dabino, tana ganinshi ta hau taunar dabinon nan kamar Chewingum da gayya, shiru yayi na kusan minti 3 kafin yayi tsaki yace "Neh-neh ina Baby?" shiru tayi kamar ba ta ji shi ba, Rafeeq ya k'ulu sosai, amma beyi zuciya ba, to ko don Yace Baby ne tak'i kulashi? Ya dan sausauta murya ba kamar dazu da yayi kamar yana mata gadara yace "Neh-neh, ina Naseebah?" nan ma Shiru ta mai, kamar ya mak'ureta don haushi, Amma ya daure ya kai zuciyarsa Nesa yace "Neh-neh mana, please ina Naseebah taje?" mik'ewa tayi tace "Haba Dunkum, haba Dunkum, ya zaka tasani gaba kanai man tambayoyin ya Uwata ta haifeni? Kazo kana min wasu surutai a ka, kana fa da Hayaniya, Kana maganar wata Bebi, ni bansan baby ba na dai san 'yar Tsana(Doll Baby), Ajiyar Seebin ka bani? Yaushe rabon da kai man magana? Yau da yake kai ke so sai gaka kana min magana, to banganta ba, fitar min a gaba" Rafeeq ya k'urawa Nene ido, ya san dai idan ya bude baki ya mata magana k'arshe ya kai ga sa mata hannu, juyawa yayi Kawai ya fita, Dadi ya kashe Nene ganin ta k'untata ma Rafeeq, har da hayewa Gado tana murna, ko ba komai ta rama Wulakancin Da ya mata ranar Bikin shi.
Aneesa ya gani ta fito daga kitchen rik'e da Plate, tace "Yaya Rafeeq ya dai?" cikin doko yace "Anee ina Baby? Ohh taje gidansu Ushee, da Miemee" gudu gudu, sauri sauri ya sauka daga Saman. Daidai Haraban Gidan suka ci karo, tare take da su Miemee da Usheey, Tsayawa sukayi, straight gunta ya nufa tare da jawo hannunta, Ba tare da yace komai ba ya ja ta daki, Su Miemee suka bisu da kallo, tare da fadin "toufa" suka wuce cikin Gidan.
Dakinsa ya rufe k'ofar a lokacin tsoro ya cika ran Seebi, da bango ya sadata ya mata rumfa da hanayensa, ya tsura mata ido kamar ba zai tanka ba a hankali yace "Baby kin sa na shiga damuwa, your phone wasnt going through" amda sanyi jiki tace "Kayi hakuri, naje musu Bankwana ne" to meyasa baki jira na dawo ba na kai ki, i was worried about you, and your Grandma was so Annoying, i nearly Hit her" a hankali tace "Hamma, ka dai na gigin cewa zakayi hitting Nene, i know shes annoying and she loves you" kada idonsa yayi yace "And it is you i love" da sauri ya hada bakunan su, ta tureshi iya k'arfin ta tace "su Miemee na jirana" ya rik'o hannunta yace "Oya na basu time, because in two days time, its going to be The two of us alone" bata gama saurarshi ba ta fita da gudu don yanayin shi na bata tsoro.
RANAR TAFIYA
Bayan An musu Nasihohi da Adduo'i, Daddy, Mami Anee, Abba da Umman Aunty Zee, Abbii, Ummi da Nene suka raka Uncle Zaid, Aunty Zee Seebi da Feeq Airport din dake Kaduna a Mando, inda zasu tashi zuwa lagos, daga lagos zasu hau Jirgin da Zai sada su da England.
Sosai Seebi ke Kuka ta rungume Iyayenta Mata, ta dade Rungume da Nene, kuka sosai takeyi, duk taurin zuciya irin na Nene sai da tayi k'wallah, da taga kukanta ba me k'arewa bane, sai tace da Feeq "Kai Dunkum, zo ka janye Matarka" jin kukan yake har ranshi da k'yar ya banbareta daga jikin Nene ya doraya a kafadarsa, a hankali ya rada mata a kunne "I got you" Uncle Zaid yace "Alright ya isa hakan nan, lets get going" ya Rik'o hannun Matarshi, har sunyi gaba Nene tace "Dunkum" kamar ba zai tsaya ba, sai chan ya juyo, sai da ta harareshi tace "Ka kular min da Seebi, Kamar ba zai tanka ba yace "InshaAllah" nan suka fara daga wa juna Hannu har suka kure wa ganinsu.
Shigowa dakin tayi tana Sallalami tana tafe hanayenta, da sauri Seebi ta ture Feeq, tana sinsina kai, shikenan Yanzu Nene zatayi Shela dasu, don tasan ta gansu, ba su san Nene gwanace ba, wayyaya ce in taso, yi tayi kamar bata ga me sukayi ba ta kalli Seebi tace "yanzu ke Seebi, wannan k'aton Gardin zaki kalla ki kira da Bebi? Bebi fa? Amma an cuci jarirai da k'ananun Yara" Seebi ta sauke sigh of relief, tana jin dadi Nene bata gansu ba, abunda bata sani ba tun sanda ta shigo Nene na la6e ta window, Seebi bata tanka ta ba ta rabata ta gefen ta wuce da sauri, Nene ta galla wa Feeq harara tace "Dangin Tsaka, an zo ana mana fankama, amma an tsaya ana ma Mata k'aramar murya" Girgiza kai yayi ba tare da cewa komai ba ya fada toilet, don yau ba zai bar Nene ta bata mishi Mood ba, yau ya na cike da farinciki mara Misaltuwa, Nene ta durkusa ta kwashe tray din ta wuce tana Murmushi, a baiyana tace "a ganin su ban ga suna Sumba ba?" lols.
Rafeeq na fito wa toilet ya ciri Waya ya kira Uncle Zaid, Ringing daya ya dauka "Rafeeq Lema, why are you calling me in the Middle of the Night?" "Uncle Zaid, its to 10 fa, dare yanzu har yayi?" Oh God, did You forgot? I have a Wife Stupid" dariya yayi yace "Ohh Sorry, na manta wallahi, i thougbt har yau gauro ne kai" Zaid a k'agare yace "Shuttup and go straight to the point, Matata na jira na" Rafeeq ya ta6e baki yace "Su ma su Mata, Dama in gaya ma Seebi said Yes, ta amince" Ohhh Feeq ba zaka iya bari sai da safe ka kirani ba?, kar ka sake kirana sai bayan 1week" dif ya latse Wayar, daria Feeq yayi Ahh Su Uncle Zaid dokin shiga dakin Amarya kenan? Lols.
A Gurguje
Kwanci tashi ba wuya gun Allah, Rafeeq ya gina soyayyar sa a Zuciyar Seebi cikin kwanaki kadan, bai jin komai gaban kowa ya nuna mata So, in kuwa tana kusa dashi to sai fa ya rik'e hannunta, Nene tayi masifar tayi tsiyar amma a banza, don shi indai kan Seebi ne Neh-neh ta bar bata mai rai, haka dai aka Kamala komai na tafiyar su Seebi, zasu tashi ta Lagos in two days, ana Gobe zasu tafi Seebi ta fita gidansu Usheey, zasu biya gidansu Miemee ta musu bankwana, A gidan su Miemee suka kulle a daki, suna bata shawarar yanda zata rik'e Mijinta, sai ta cire kunya da sauransu.
••••••••
Tun dazun yake kiranta a waya wayar bata shiga, da sauri ya dawo gida ya haye Sama, dakin Mami ya fara dubawa don yanzu tafi zama chan bata nan, sai ya lek'a kitchen, ya L'eka dakin Nene bata nan, sai Nene ita kadai, juyawa yayi ya fita cike da damuwa, Maminsa bata nan itama, ya kira Mami waya yana me tambayar Seebi, ta shaida mai da nan ta barta da Nene, Dakin Nene ya koma, zaune ya ganta tana cin dabino, tana ganinshi ta hau taunar dabinon nan kamar Chewingum da gayya, shiru yayi na kusan minti 3 kafin yayi tsaki yace "Neh-neh ina Baby?" shiru tayi kamar ba ta ji shi ba, Rafeeq ya k'ulu sosai, amma beyi zuciya ba, to ko don Yace Baby ne tak'i kulashi? Ya dan sausauta murya ba kamar dazu da yayi kamar yana mata gadara yace "Neh-neh, ina Naseebah?" nan ma Shiru ta mai, kamar ya mak'ureta don haushi, Amma ya daure ya kai zuciyarsa Nesa yace "Neh-neh mana, please ina Naseebah taje?" mik'ewa tayi tace "Haba Dunkum, haba Dunkum, ya zaka tasani gaba kanai man tambayoyin ya Uwata ta haifeni? Kazo kana min wasu surutai a ka, kana fa da Hayaniya, Kana maganar wata Bebi, ni bansan baby ba na dai san 'yar Tsana(Doll Baby), Ajiyar Seebin ka bani? Yaushe rabon da kai man magana? Yau da yake kai ke so sai gaka kana min magana, to banganta ba, fitar min a gaba" Rafeeq ya k'urawa Nene ido, ya san dai idan ya bude baki ya mata magana k'arshe ya kai ga sa mata hannu, juyawa yayi Kawai ya fita, Dadi ya kashe Nene ganin ta k'untata ma Rafeeq, har da hayewa Gado tana murna, ko ba komai ta rama Wulakancin Da ya mata ranar Bikin shi.
Aneesa ya gani ta fito daga kitchen rik'e da Plate, tace "Yaya Rafeeq ya dai?" cikin doko yace "Anee ina Baby? Ohh taje gidansu Ushee, da Miemee" gudu gudu, sauri sauri ya sauka daga Saman. Daidai Haraban Gidan suka ci karo, tare take da su Miemee da Usheey, Tsayawa sukayi, straight gunta ya nufa tare da jawo hannunta, Ba tare da yace komai ba ya ja ta daki, Su Miemee suka bisu da kallo, tare da fadin "toufa" suka wuce cikin Gidan.
Dakinsa ya rufe k'ofar a lokacin tsoro ya cika ran Seebi, da bango ya sadata ya mata rumfa da hanayensa, ya tsura mata ido kamar ba zai tanka ba a hankali yace "Baby kin sa na shiga damuwa, your phone wasnt going through" amda sanyi jiki tace "Kayi hakuri, naje musu Bankwana ne" to meyasa baki jira na dawo ba na kai ki, i was worried about you, and your Grandma was so Annoying, i nearly Hit her" a hankali tace "Hamma, ka dai na gigin cewa zakayi hitting Nene, i know shes annoying and she loves you" kada idonsa yayi yace "And it is you i love" da sauri ya hada bakunan su, ta tureshi iya k'arfin ta tace "su Miemee na jirana" ya rik'o hannunta yace "Oya na basu time, because in two days time, its going to be The two of us alone" bata gama saurarshi ba ta fita da gudu don yanayin shi na bata tsoro.
RANAR TAFIYA
Bayan An musu Nasihohi da Adduo'i, Daddy, Mami Anee, Abba da Umman Aunty Zee, Abbii, Ummi da Nene suka raka Uncle Zaid, Aunty Zee Seebi da Feeq Airport din dake Kaduna a Mando, inda zasu tashi zuwa lagos, daga lagos zasu hau Jirgin da Zai sada su da England.
Sosai Seebi ke Kuka ta rungume Iyayenta Mata, ta dade Rungume da Nene, kuka sosai takeyi, duk taurin zuciya irin na Nene sai da tayi k'wallah, da taga kukanta ba me k'arewa bane, sai tace da Feeq "Kai Dunkum, zo ka janye Matarka" jin kukan yake har ranshi da k'yar ya banbareta daga jikin Nene ya doraya a kafadarsa, a hankali ya rada mata a kunne "I got you" Uncle Zaid yace "Alright ya isa hakan nan, lets get going" ya Rik'o hannun Matarshi, har sunyi gaba Nene tace "Dunkum" kamar ba zai tsaya ba, sai chan ya juyo, sai da ta harareshi tace "Ka kular min da Seebi, Kamar ba zai tanka ba yace "InshaAllah" nan suka fara daga wa juna Hannu har suka kure wa ganinsu.