Sashe 83
Ke Alheri Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Bayan Kwana Biyu
KADUNA
"Yaya Destiny brought Nasiba And Rafeeq Together, They belong to eachother, Ba ka tunanin dalilin da ya sa Allah ya kawo Nasiba garemu don ta auri Rafeeq ne, Nasiba da Rafeeq suit eachother, ko ban fada ba ka san Nasiba na Son Rafeeq, Mami kinsan dacin rabuwa da masoyi, please lets not deprive them of their chance to be Happy, lets help them be together, if you are worried and concerned about me, kar ka damu, i'll be fine eventually, mata da yawa a gari, i'll get one" Alhaji Habib yace "Zaid nagaya ma Times without Number cewa zan aura ma kowa Rafeeq but not Nasiba, Nasiba taka ce, Rafeeq is not worth her, he'll only hurt her da miskilancin shi, and Shes like a daughter to me, ba zan sa rayuwarta cikin kunci ba, shiyasa zan aura mata kai, kaine zaka kula min da ita" ran Zaid ya fara 6aci yace "Yaya you always tell me that you'll do anything for me, and Mami kullum cewa kikeyi kina so ki biyani for all i did to you, you all want to make it up for me, So this is what you'll do to make it up for me, Get Rafeeq married to Seebi, haka kurum zakuyi ku biyani duk abubuwan da na muku" Mami da Daddy suka kalli juna, Daddy yace "Zaid why are you so Stubborn, ban san ka da haka ba, i'm sorry i cannot do this" Mami ma tace "Sorry, Zaid ask for anything but not This" Rafeeq da ya shigo dakin Daddy ya gama jin duk abunda suka tautauna kasancewar wayar a Handsfree yake yace "ko sun amince ni ba zan amince ba, ba zan taba hada kaina da kai ba" cikin bacin rai Zaid yace "waya sa bakin ka Rafeeq? Who is asking for your opinion, shut the hell up boy, God!! you all make me sick" Dif Zaid ya kashe wayar ya cillar da ita kan kujera yana safa da marwa cikin Parlo, why is it that noone seems to understand? Shi gaskia ba zai shiga tsakanin masoyan nam ba, ya lura da irin son da Nasiba ke ma Rafeeq, ya lura bata sonsa, kuma ko kadan beji haushinta ba, ko kadan be ji kishin Rafeeq ba, tsaki yayi ta yanda zai bullo wa Yayanshi da Matarshi, ko ta halin k'ak'a bazai auri farincikin Rafeeq ba, a fusace ya bude fridge din Parlorn shi ya ciro kwalbar ruwa ya bare marfin ya cillar da ita ya kafa kai ya fara kwankwadar ruwan.
"Assalam Alaikum" wata zazzakar murya tayi sallama a k'ofar parlon tare da shigowa lokaci guda, fesar da ruwan bakinshi yayi tare da sakin robar a kasa sakamakon kwarewar da yayi, wata hallita ce tsaye da Bak'ar Jallabiya, kamar Maman Ayman, sai dai wannan tafi Maman Ayman haske, tafita kyau, tafita dan kauri da tsawo kadan, kamar Balarabiya, dam Gaban shi ya yanke ya fadi sakamakon hada idon da sukayi, lokaci guda ya ji shi a wani yanayi me wuyar fasaltuwa, rabon da yaji irin wannan yanayin an jima, yayi ta maza ya saita tunanin shi ya taka daf da ita, kamshinta ya bugi hancinsa, ya lumshe ido wani natsuwa na shigar shi, Ya tsura mata ido yana son gane wani abu game da ita, , itama shi din take kallo da sauri ta kawar da tunanin da takeyi game dashi, don duk yanda take zaton shi ya wuce nan, ya zarta tunaninta, da ta ga Kallon ba me k'arewa bane ta cira baki tace "Ina wuni, donAllah ina neman Zaid Lema" cikin sanyin jiki ya lumshe ido yace "Ni ne, how may i help you?" a tsaye tace "Sunana Zainab Sani Sister din-- bata karasa ba yace "Sistern my late Wife, Safiyya" tace "Exactly" yace "Ban sanki ba, but i've heard about you from her, and da kika shigo ina ta kallon ki, da kikayi magana kuma na ga tsantsar kamar da kikeyi da Ita" cike da k'asaita tayi Murmushi, da ya lura 'yar aji ce, sai shima ya ari fuskar dansa Rafeeq (lol) yace "So why are you here? ta kalleshi da mamaki tace " I'm not here for you, i'm here for my daughter, i came to take her with me, its time for her to Live with her Mother's Family". Da mamaki Zaid yace "What??".
_Bibilicious Biebee_
👧🏽KE ALHERI CE🙇🏼♀
NA
BIEBEE ISA
®NAGARTA WRITERS ASSOCIATION(NWA)
Pg6⃣0⃣
KADUNA
"Yaya Destiny brought Nasiba And Rafeeq Together, They belong to eachother, Ba ka tunanin dalilin da ya sa Allah ya kawo Nasiba garemu don ta auri Rafeeq ne, Nasiba da Rafeeq suit eachother, ko ban fada ba ka san Nasiba na Son Rafeeq, Mami kinsan dacin rabuwa da masoyi, please lets not deprive them of their chance to be Happy, lets help them be together, if you are worried and concerned about me, kar ka damu, i'll be fine eventually, mata da yawa a gari, i'll get one" Alhaji Habib yace "Zaid nagaya ma Times without Number cewa zan aura ma kowa Rafeeq but not Nasiba, Nasiba taka ce, Rafeeq is not worth her, he'll only hurt her da miskilancin shi, and Shes like a daughter to me, ba zan sa rayuwarta cikin kunci ba, shiyasa zan aura mata kai, kaine zaka kula min da ita" ran Zaid ya fara 6aci yace "Yaya you always tell me that you'll do anything for me, and Mami kullum cewa kikeyi kina so ki biyani for all i did to you, you all want to make it up for me, So this is what you'll do to make it up for me, Get Rafeeq married to Seebi, haka kurum zakuyi ku biyani duk abubuwan da na muku" Mami da Daddy suka kalli juna, Daddy yace "Zaid why are you so Stubborn, ban san ka da haka ba, i'm sorry i cannot do this" Mami ma tace "Sorry, Zaid ask for anything but not This" Rafeeq da ya shigo dakin Daddy ya gama jin duk abunda suka tautauna kasancewar wayar a Handsfree yake yace "ko sun amince ni ba zan amince ba, ba zan taba hada kaina da kai ba" cikin bacin rai Zaid yace "waya sa bakin ka Rafeeq? Who is asking for your opinion, shut the hell up boy, God!! you all make me sick" Dif Zaid ya kashe wayar ya cillar da ita kan kujera yana safa da marwa cikin Parlo, why is it that noone seems to understand? Shi gaskia ba zai shiga tsakanin masoyan nam ba, ya lura da irin son da Nasiba ke ma Rafeeq, ya lura bata sonsa, kuma ko kadan beji haushinta ba, ko kadan be ji kishin Rafeeq ba, tsaki yayi ta yanda zai bullo wa Yayanshi da Matarshi, ko ta halin k'ak'a bazai auri farincikin Rafeeq ba, a fusace ya bude fridge din Parlorn shi ya ciro kwalbar ruwa ya bare marfin ya cillar da ita ya kafa kai ya fara kwankwadar ruwan.
"Assalam Alaikum" wata zazzakar murya tayi sallama a k'ofar parlon tare da shigowa lokaci guda, fesar da ruwan bakinshi yayi tare da sakin robar a kasa sakamakon kwarewar da yayi, wata hallita ce tsaye da Bak'ar Jallabiya, kamar Maman Ayman, sai dai wannan tafi Maman Ayman haske, tafita kyau, tafita dan kauri da tsawo kadan, kamar Balarabiya, dam Gaban shi ya yanke ya fadi sakamakon hada idon da sukayi, lokaci guda ya ji shi a wani yanayi me wuyar fasaltuwa, rabon da yaji irin wannan yanayin an jima, yayi ta maza ya saita tunanin shi ya taka daf da ita, kamshinta ya bugi hancinsa, ya lumshe ido wani natsuwa na shigar shi, Ya tsura mata ido yana son gane wani abu game da ita, , itama shi din take kallo da sauri ta kawar da tunanin da takeyi game dashi, don duk yanda take zaton shi ya wuce nan, ya zarta tunaninta, da ta ga Kallon ba me k'arewa bane ta cira baki tace "Ina wuni, donAllah ina neman Zaid Lema" cikin sanyin jiki ya lumshe ido yace "Ni ne, how may i help you?" a tsaye tace "Sunana Zainab Sani Sister din-- bata karasa ba yace "Sistern my late Wife, Safiyya" tace "Exactly" yace "Ban sanki ba, but i've heard about you from her, and da kika shigo ina ta kallon ki, da kikayi magana kuma na ga tsantsar kamar da kikeyi da Ita" cike da k'asaita tayi Murmushi, da ya lura 'yar aji ce, sai shima ya ari fuskar dansa Rafeeq (lol) yace "So why are you here? ta kalleshi da mamaki tace " I'm not here for you, i'm here for my daughter, i came to take her with me, its time for her to Live with her Mother's Family". Da mamaki Zaid yace "What??".
_Bibilicious Biebee_
👧🏽KE ALHERI CE🙇🏼♀
NA
BIEBEE ISA
®NAGARTA WRITERS ASSOCIATION(NWA)
Pg6⃣0⃣