Sashe 30
Ke Alheri Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Bayan Sati 1
Anyi Sadakar Bakwai din Hafiz, Zaid zaune da Habib da DPO din Police suna bincike, don ankai report cewa Kashe Hafiz akayi, Maganganun da sukayi da Hafiz ranar da ya rasu Suka dawo ma Alhaji Habib, Alhaji Habib da har yanzu be dawo normal ba yace "nifa da ya kirani, cemin yayi zai biyo Makarantar su Rafeeq, akwai Maganar da yake so ya gaya mana, har yana ikirarin Yau zai fasa kwai" Zaid yace "Jim kadan kuma ya kirani a tsorace yana neman taimako gurina wasu na binshi a baya, wasu da be san ko su waye ba, ina jinsu lokacin da suka umarce shi da ya fito daga motar" Officer yayi rubutu ya dago yace ko kun san shi da abokan gaba ko da wanda kuke zargi? Alhaji Habib yace "babu" Zaid ya tsaiya tunani, Hafiz yace mai he should'nt trust Sauda, to me tayi? Based on what? He's not sure, so ba zai zargeta ba, amma mesa Hafiz zaiyi warning dinshi? He has no clue". Officer ya musu Sallama ya tafi don fara gudanar da bincike. Zaid kuwa ya kudurta a zai fara binciken shi shi kadai, zai kuma fara da Sauda.
Bayan Sati 2
Zaid ya kalli nephew dinshi yace "Rafeeq, saura kwanaki biyar ku fara final exams dinku, Shin Rafeeq ba zaka ma kanka fada ba? Shi ba zaka fara karatu ba, ina da labarin ko lectures baka zuwa, duk tests din da akayi bakayi ko daya ba,ina so kayi karatu ka fita da first class, for how long do u want to live in the past? Its time you move on, please start studying" shiru ya mai be tanka shi ba, Zaid yace "Feeq, kana fa jina" kamar ba zai tanka ba yace "I dont want to, i am not ready" Zaid ya dan sassauta murya yace "Haba Feeq, ka kwantar da hankalin ka ka koma makaranta, kana da hope, kana da what it takes to acheive your dreams in life, please Rafeeq buckle up" Zaid fa ya kai Rafeeq bango, cikin daga murya Rafeeq yace" bana son acheiving komai, my life is already ruined long time ago, i dont have any hope, i dont want to live anymore, Rafeeah should be here, i supposed to die, i dont wanna live, i want to die, meyasa da ta sake ziyartar Family din nan ta dauki uncle Hafiz? Mesa ba ta daukeni ba, ni ke son mutuwa, mesa da Thugs suka zo kisa suka kashe uncle Hafiz? Ni ya kamata su kashe ba shi ba, i wish Akwai wanda zai kasheni, or i wish i could end my life" Zaid ya kashe Rafeeq da Mari, ya nuna shi da yatsa "I didnt raise you as my child to be a non-believer, Kai Musulmi ne, You act like one, not one who fight with his Destiny, you are Rafeeq Habib Lema, kuma Dole ka rungumi kaddararka, Makaranta kuwa sai kayi shi, i've waited for this for so long" Rafeeq ya k'ek'eshe ido yace "Wallahi bazan yi karatu ba, i dont want to study, i dont want to, idan kuma ka matsa mun Zan shiga duniya, you will never ever see me again" Zaid ya tsorata, yayi saurin Rungume shi, yana kuka, "aa, Rafeeq be kai ga haka ba, na bar maganan ba zan matsa maka ba, please dont leave me i cant live without you" Jikin Rafeeq yayi sanyi ganin Uncle Zaid na hawaye a kanshi, wani irin so Uncle Zaid ke mishi, ya dan dago ya share mai hawaye.
Washegari Zaid ya je Umaru Musa Yaradua University, Maalesh ya mai jagora gurin HOD dinsu, Zaid ya gaya musu matsalar Rafeeq, yana so a bashi shawara, Level Coordinator na su Rafeeq yace "Inaga yayi deferring semester din, har sai ya dawo normal, so that it wont affect his CGPA" HOD yace "Gaskia, ne, Yayi Deferring Semester din wato zai Jiginar da Semester din, ba wai yayi spilling bane, only disadvantage din shine, Mates dinshi zasuyi Graduating shikuma zai dawo" Zaid yace is better ai hakan, InshaAllah zuwa next year din zai dawo normal self dinshi sai ya zo ya cigaba daga inda ya tsaya" nan suka tsaida Magana.
Zaid ya samu Yayan shi ya mai bayanin komai, Yayan yayi naam da hakan, yace to kai Zaid meye plans dinka kan danka? Ina tsoron Zuciyar Rafeeq tunda har ya iya ikirarin shiga dunia, kar abokanan shi suyi influencing dinshi, su koya mai wasu halayar" Zaid yace " nayi tunanin haka, shisa nace za mu danje hutu da shi, zan dauke shi muje Embassy muyi purchasing Visa" Alhaji Habib yace "hakan yayi, K'ila ya dan washe ya dawo daidai". Zaid ya sanar da Rafeeq zasuje dan hutu a kasar waje, ya fadi any country of his choice, Rafeeq beyi wani murna ba don shi a ganinshi be kamata ace yana jin dadi ba, be ce komai ba, Zaid yace ko muje Dubai, ko London, ko Saudi? Rafeeq dai be ce komai ba.
Zaid dai ya yanke hukuncin zuwa Paris Bayan sunje sunyi Umra, ya gama musu komai, ya dauko Hutun Wata 3 a Gurin Aiki, suka wuce Saudi Arabia da, sai da sukayi kwana 7 kafin suka wuce Paris.
Watan su Biyu a Paris daga shi sai Zaid a daki daya a Gado daya, Yanzu Ba yabo ba Fallasa, kadaran-kadahan dai, da kyar ya ke bin Zaid gurin bude ido, Zaid be da wani burin da ya wuce ya ga ya kyautata ma Rafeeq,hakan ya sa Rafeeq ya sa Zaid a zuciyar shi sosai, yaji duk duniya be da wanda yake so sama da Zaid, ya sama mishi gurbi a ranshi, shima ya kudurta a ranshi InshaAllah zaiyi k'okarin kyautata ma Rafeeq.Haka suka dawo Nigeria.
Nigeria ta na nan yanda suka barta, ba wani cigaba game da binciken Hafiz, ba wani leads, Alhaji Habib yace a barsu Allah e Zai isar musu, Mayya kuwa Wato Meema, son Zaid kamar ya kasheta, ba gun bokan da bataje ba ya karkato da hankalin Zaid gareta amma a banza, da taga ba sarki sai Allah sai ta fara chusa kanta gunshi, tana nuna maitar ta fili, tuni Zaid ya dagota, amma shi ya datse ma kanshi, shi Mijin Mace daya ce wato Safiyya. Zaid ya kasance mai taka tsantsan da Sauda, duk da be ga wani alamun Sauda na da wani hali ba, amma be cin abincinta be kwana gidan, dadin shi daya ba ruwan Rafeeq da cikin Gidan, shisa yake siyo mishi abubuwan bukata na kayan kwali da gwangwani.
Zaid ya koma bakin aikinshi, Mami ta rok'i Zaid da ya nema mata dan karamin Gida, ba zaiyiwu ta cigaba da Zama a cikin shi ba, da iyalan shi, wata rana zaa gaji da ita, duk yanda Zaid yaso tankwara ta ya kasa, be da wani choice da ya wuce nema mata Gida a Malali, tayi Parking ta koma chan, tana me kewan Safiyya da ta sha kuka ranar rabuwar su.
Bayan wata 1
Su Maalesh sunyi Graduating, suna ma jiran ayi posting dinsu Service (Bautar kasa).
Rafeeq ya kira Zaid a waya, Zaid yayi mamakin ganin kiran wayan shi, da sauri ya amsa, kamar ba zaiyi magana ba Rafeeq yace "an fara registeration, nayi, idan anzo 2nd Semester zan koma Makaranta" dadi kamar ya kashe Zaid, ya dinga shima Rafeeq Albarka, yasan yayi hakan ne don shi, don ya sa shi jin dadi, kuma ya sa shi din".
A yau Asabar Safiyya Matar Zaid ta haifi diyarta Mace kyakyawa Kamar Rafee'ah, Jini ba wasa ba, Murna gun Zaid kamar ya rungume Iska, Ranar Suna aka radawa diya Suna Rafee'ah, yan Katsina sunzo suna, Sanin zasu zo ya sa Mami tak'i Zuwa sunar tayi zaman ta Gidanta, Rafeeq ma ya zo, ya dauki diya ya rungume yaji sinta har cikin jinin jikinshi, dadi biyu, Ga ta jinin mafi soyuwar Halitta Uncle Zaid, ga ta da Sunar Rafee'ah.
Bayan Yan suna sun watse Safiyya jini ya barke wa Safiyya, ta fara tsinkau tsinkau,Zaid ya tsorata matuka ya danna kiran Aunty Aisha, suka dunguma suka kaita Asibiti, Nan dai Safiyya tace ga garin ku nan. Inalillahi wa ina ilaihir rajiun. Bayyana Rudun da Zaid ya shiga bata baki ne, kowa ya ji mutuwar Matar Zaid Safiyya, sai dai mu roki Allah ya sa Aljanna ce makomarta.
Anyi Sadakar Bakwai din Hafiz, Zaid zaune da Habib da DPO din Police suna bincike, don ankai report cewa Kashe Hafiz akayi, Maganganun da sukayi da Hafiz ranar da ya rasu Suka dawo ma Alhaji Habib, Alhaji Habib da har yanzu be dawo normal ba yace "nifa da ya kirani, cemin yayi zai biyo Makarantar su Rafeeq, akwai Maganar da yake so ya gaya mana, har yana ikirarin Yau zai fasa kwai" Zaid yace "Jim kadan kuma ya kirani a tsorace yana neman taimako gurina wasu na binshi a baya, wasu da be san ko su waye ba, ina jinsu lokacin da suka umarce shi da ya fito daga motar" Officer yayi rubutu ya dago yace ko kun san shi da abokan gaba ko da wanda kuke zargi? Alhaji Habib yace "babu" Zaid ya tsaiya tunani, Hafiz yace mai he should'nt trust Sauda, to me tayi? Based on what? He's not sure, so ba zai zargeta ba, amma mesa Hafiz zaiyi warning dinshi? He has no clue". Officer ya musu Sallama ya tafi don fara gudanar da bincike. Zaid kuwa ya kudurta a zai fara binciken shi shi kadai, zai kuma fara da Sauda.
Bayan Sati 2
Zaid ya kalli nephew dinshi yace "Rafeeq, saura kwanaki biyar ku fara final exams dinku, Shin Rafeeq ba zaka ma kanka fada ba? Shi ba zaka fara karatu ba, ina da labarin ko lectures baka zuwa, duk tests din da akayi bakayi ko daya ba,ina so kayi karatu ka fita da first class, for how long do u want to live in the past? Its time you move on, please start studying" shiru ya mai be tanka shi ba, Zaid yace "Feeq, kana fa jina" kamar ba zai tanka ba yace "I dont want to, i am not ready" Zaid ya dan sassauta murya yace "Haba Feeq, ka kwantar da hankalin ka ka koma makaranta, kana da hope, kana da what it takes to acheive your dreams in life, please Rafeeq buckle up" Zaid fa ya kai Rafeeq bango, cikin daga murya Rafeeq yace" bana son acheiving komai, my life is already ruined long time ago, i dont have any hope, i dont want to live anymore, Rafeeah should be here, i supposed to die, i dont wanna live, i want to die, meyasa da ta sake ziyartar Family din nan ta dauki uncle Hafiz? Mesa ba ta daukeni ba, ni ke son mutuwa, mesa da Thugs suka zo kisa suka kashe uncle Hafiz? Ni ya kamata su kashe ba shi ba, i wish Akwai wanda zai kasheni, or i wish i could end my life" Zaid ya kashe Rafeeq da Mari, ya nuna shi da yatsa "I didnt raise you as my child to be a non-believer, Kai Musulmi ne, You act like one, not one who fight with his Destiny, you are Rafeeq Habib Lema, kuma Dole ka rungumi kaddararka, Makaranta kuwa sai kayi shi, i've waited for this for so long" Rafeeq ya k'ek'eshe ido yace "Wallahi bazan yi karatu ba, i dont want to study, i dont want to, idan kuma ka matsa mun Zan shiga duniya, you will never ever see me again" Zaid ya tsorata, yayi saurin Rungume shi, yana kuka, "aa, Rafeeq be kai ga haka ba, na bar maganan ba zan matsa maka ba, please dont leave me i cant live without you" Jikin Rafeeq yayi sanyi ganin Uncle Zaid na hawaye a kanshi, wani irin so Uncle Zaid ke mishi, ya dan dago ya share mai hawaye.
Washegari Zaid ya je Umaru Musa Yaradua University, Maalesh ya mai jagora gurin HOD dinsu, Zaid ya gaya musu matsalar Rafeeq, yana so a bashi shawara, Level Coordinator na su Rafeeq yace "Inaga yayi deferring semester din, har sai ya dawo normal, so that it wont affect his CGPA" HOD yace "Gaskia, ne, Yayi Deferring Semester din wato zai Jiginar da Semester din, ba wai yayi spilling bane, only disadvantage din shine, Mates dinshi zasuyi Graduating shikuma zai dawo" Zaid yace is better ai hakan, InshaAllah zuwa next year din zai dawo normal self dinshi sai ya zo ya cigaba daga inda ya tsaya" nan suka tsaida Magana.
Zaid ya samu Yayan shi ya mai bayanin komai, Yayan yayi naam da hakan, yace to kai Zaid meye plans dinka kan danka? Ina tsoron Zuciyar Rafeeq tunda har ya iya ikirarin shiga dunia, kar abokanan shi suyi influencing dinshi, su koya mai wasu halayar" Zaid yace " nayi tunanin haka, shisa nace za mu danje hutu da shi, zan dauke shi muje Embassy muyi purchasing Visa" Alhaji Habib yace "hakan yayi, K'ila ya dan washe ya dawo daidai". Zaid ya sanar da Rafeeq zasuje dan hutu a kasar waje, ya fadi any country of his choice, Rafeeq beyi wani murna ba don shi a ganinshi be kamata ace yana jin dadi ba, be ce komai ba, Zaid yace ko muje Dubai, ko London, ko Saudi? Rafeeq dai be ce komai ba.
Zaid dai ya yanke hukuncin zuwa Paris Bayan sunje sunyi Umra, ya gama musu komai, ya dauko Hutun Wata 3 a Gurin Aiki, suka wuce Saudi Arabia da, sai da sukayi kwana 7 kafin suka wuce Paris.
Watan su Biyu a Paris daga shi sai Zaid a daki daya a Gado daya, Yanzu Ba yabo ba Fallasa, kadaran-kadahan dai, da kyar ya ke bin Zaid gurin bude ido, Zaid be da wani burin da ya wuce ya ga ya kyautata ma Rafeeq,hakan ya sa Rafeeq ya sa Zaid a zuciyar shi sosai, yaji duk duniya be da wanda yake so sama da Zaid, ya sama mishi gurbi a ranshi, shima ya kudurta a ranshi InshaAllah zaiyi k'okarin kyautata ma Rafeeq.Haka suka dawo Nigeria.
Nigeria ta na nan yanda suka barta, ba wani cigaba game da binciken Hafiz, ba wani leads, Alhaji Habib yace a barsu Allah e Zai isar musu, Mayya kuwa Wato Meema, son Zaid kamar ya kasheta, ba gun bokan da bataje ba ya karkato da hankalin Zaid gareta amma a banza, da taga ba sarki sai Allah sai ta fara chusa kanta gunshi, tana nuna maitar ta fili, tuni Zaid ya dagota, amma shi ya datse ma kanshi, shi Mijin Mace daya ce wato Safiyya. Zaid ya kasance mai taka tsantsan da Sauda, duk da be ga wani alamun Sauda na da wani hali ba, amma be cin abincinta be kwana gidan, dadin shi daya ba ruwan Rafeeq da cikin Gidan, shisa yake siyo mishi abubuwan bukata na kayan kwali da gwangwani.
Zaid ya koma bakin aikinshi, Mami ta rok'i Zaid da ya nema mata dan karamin Gida, ba zaiyiwu ta cigaba da Zama a cikin shi ba, da iyalan shi, wata rana zaa gaji da ita, duk yanda Zaid yaso tankwara ta ya kasa, be da wani choice da ya wuce nema mata Gida a Malali, tayi Parking ta koma chan, tana me kewan Safiyya da ta sha kuka ranar rabuwar su.
Bayan wata 1
Su Maalesh sunyi Graduating, suna ma jiran ayi posting dinsu Service (Bautar kasa).
Rafeeq ya kira Zaid a waya, Zaid yayi mamakin ganin kiran wayan shi, da sauri ya amsa, kamar ba zaiyi magana ba Rafeeq yace "an fara registeration, nayi, idan anzo 2nd Semester zan koma Makaranta" dadi kamar ya kashe Zaid, ya dinga shima Rafeeq Albarka, yasan yayi hakan ne don shi, don ya sa shi jin dadi, kuma ya sa shi din".
A yau Asabar Safiyya Matar Zaid ta haifi diyarta Mace kyakyawa Kamar Rafee'ah, Jini ba wasa ba, Murna gun Zaid kamar ya rungume Iska, Ranar Suna aka radawa diya Suna Rafee'ah, yan Katsina sunzo suna, Sanin zasu zo ya sa Mami tak'i Zuwa sunar tayi zaman ta Gidanta, Rafeeq ma ya zo, ya dauki diya ya rungume yaji sinta har cikin jinin jikinshi, dadi biyu, Ga ta jinin mafi soyuwar Halitta Uncle Zaid, ga ta da Sunar Rafee'ah.
Bayan Yan suna sun watse Safiyya jini ya barke wa Safiyya, ta fara tsinkau tsinkau,Zaid ya tsorata matuka ya danna kiran Aunty Aisha, suka dunguma suka kaita Asibiti, Nan dai Safiyya tace ga garin ku nan. Inalillahi wa ina ilaihir rajiun. Bayyana Rudun da Zaid ya shiga bata baki ne, kowa ya ji mutuwar Matar Zaid Safiyya, sai dai mu roki Allah ya sa Aljanna ce makomarta.