Sashe 71
Ke Alheri Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kusan mintuna 20 ba wanda yace ma wani k'ala, ba me niyyar magana, kamar daga sama Maalesh yaji maganar Rafeeq cikin sanyin yanayinsa, inda yake cewa "You asked me why? I will tell you why, Everything is because of Uncle Zaid, Saboda Uncle Zaid, i cannot love Naseebah, because of Uncle Zaid i cannot accept that i love her, because of Uncle Zaid i cannot let my feelings out. That is why Lesh, thats the reason". Maalesh yayi murmushi yace "nasani Feeq, amma kasani ban bar maka Seebi ba don ka bar ma Uncle Zaid ba, na bar maka ne saboda i want you to have her, na son kafini sonta, kafini bukkatar ta, kun dace da juna, AKWAI LOKACIN da zai zamana cewa Seebi ce farincikin ka, ko da yake itace farincikin ka. Idan har baka yi abunda ya kamata ba, wato ka sanar da ita abunda ke ranka, you'll leave me no choice But to compete with Uncle Zaid, don ni kai na bar ma wa, ba shi ba, because i love you, i want the best for you, you've suffered and gone through alot, now is your time to be Happy"
Wannan murmushin nan nashi na gefen baki dai yayi yace"Oh Maalesh, ashe kana so na har haka, okay listen closely, Uncle Zaid Mahaifina ne, shi ya rada min suna, duk wani wahalana Shine tun ina karami, har girma na, hakan ne yasa Babana yake min lak'abi da Ibn Zaid, Uncle Zaid na son duk wani farincikina, yana gudun bacin rai na, da wannan k'addarar ta fada a kaina, he's the only person that never thought of giving up on me, he stood by my side through my worse and rough times, he understands me better than anyone, he never judged me, he tolerated me, he took care of my Mom,he's done alot for All of us and Sacrificed alot. Ka gaya min Lesh, ya kamata in so abun da yake so? Ya kamata in yin butulci akan hallarcin da ya dade ya na min tun ina zanin goyo? Ya kamaceni da in so kaina har haka? Wallahi i can give my life up for him, i can Sacrifice my happiness for him, balle Naseebah" ya danyi guntun murmushi yace "Uncle Zaid ya fini sonta, ya fini kaunarta, ya fini buk'atar ta, ko don Ayman, da take buk'atar Uwa, i'm sure Naseebah zata kula da ita kamar diyarta" muryar shi na rawa ya danne ya koma zolayar yace "in banda abunka ni ai ban isa aure ba kasani ka girmeni fa yet you are just 25, i am jusy going to waste her time, shikuwa he's ready, kuma zai kula da ita fiye da yanda wani zai kula da ita" chan kuma ya koma magana dagaske "I love Uncle Zaid, i want the best for him, Lesh, help me do this please" Maalesh ya ja dogon numfashi ya sake, yace "Gaskia ne, Uncle Zaid ya chachanci fiye da haka, Alright, Uncle Zaid can have Seebin Nene" Murmushi Rafeeq yayi ya rungume Maalesh tare da fadin "Thank you, brother from another mother" su ka dinga bubbuga bayan juna. Rafeeq be ji wani darr din gaya Maalesh maganganun nan ba, don yasan Su hak'a su burne ne a gurin ne ba me jin zancen nan, He's sure Maalesh ba zai gaya ma kowa ba.
°°°°°∆∆∆°°°°°
Mami ta fito daga daki, ta gama jin zancensu, sun dan firgita ganin ta fito, ta zauna a tsakiyar su, tace "dama abunda ya hadaku kenan? Ta shafa sajen Rafeeq tace " I am proud of you R-Lema you are indeed your Father's Son, Ina Alfahari da kai, kasan cewa koda son Seebin Nene zai kasheka ba zan taba baka goyon ba, ba don komai ba sai don Zaid, Rafeeq gaya muku yanda Zaid yake a gurina bata Lokaci ne, amma zan baka tabbaci daya, banda Iyayena, Zaid ya fiye min kowa da komai a duniyar nan, Zaid ya sharen hawayena da kukana, Zaid ya tsaya dani lokacin da nake bukattar wani ya tsaya tare dani, I cannot ever repay him for what he's done to me, Rafeeq nafi son farinicikin Zaid akan naka, akan nakowa ma" ta daga hannayenta sama tace "Allah na gode maka da ka bani d'a mai hankali da tunani, Allah nagode maka da baka bari son zuciya ya rufe mai ido ba, ta riko hannunshi tace Thank you Feeq, nagode da baka tsaya competition da Kawun ka ba, You sacrificed Love for Family, remember thats what you do for your Family, ka zamto Fitila k'ona kanka ka haska wani ,ina Alfahari dakai Rafeeq Habib Lema" Allah ya muku Albarka duka, ta rungumesu tana hawayen farinciki.
*KATSINA*
Dadi tamkar ya kasheta ganin ta gama hada So6o da Shinkafa da miyan Vegetables din ta da ruwan Asirin da ta amso, a ranta tace "Yau Alhaji sai yanda nayi dakai" ta gyara zaman dankwalinta dama taci kwalliyarta ta dauki tray tayi hanyar Parlorn Alhaji Habib dashi. Ta shiga da Sallama, Sandarewa tayi sakamakon ganin Nene da Alhaji Habib zaune a kan Carpet inda Nene ke k'ara zuba mishi danbun Tsakin masara da yaji Gyada da Zogale a ciki dama har, ya cinye plate guda wannan k'ari ne, parlorn sai k'amshin Danbu yakeyi Saude ta k'araso da masifa "me zan gani haka? Alhaji ga Abincinka nan na kawo maka fa?" yace "Saude karki damu, Nene ta min Danbu, ba zan iya tuna last dana ci dambu ba, wallahi yayi dadi, kema you should eat" ta kallesu kallon wulakanci, ta dai daure tace "ga Sobo nan kasha toh" bakinshi cike da dambu yana tauna ya na nuna mata wani jug din da ke gefe yace "ai Nene ta min Kunun Zak'i bakiji dadi ba, ko zaki sha" Waiyo takaici kamar ya kashe Saude, ji takeyi kamar ta runtuma Ihu, tsohuwa ta tsaneta kamar me, ji takeyi kamar ta kasheta, fuuu ta koma kitchen ta dire tray din tana huci kamar Zakanya.
*Kaduna*
Abii ya ji dadin ganin su Maalesh, ya kuma ji dadin ganin Chanji sosai gurin Rafeeq, Abi yace "Ko kunje gurinsu Nene? Suna lafiya ko?" subul da bakan Maalesh ne ya gaya mishi maganar gobara, Ummi da Abii suka sake salati, basu san da zancen ba, "ince dai ba abunda ya samesu? Ba su gaya min ba wallah, kuma yawancin kullum sai munyi waya," Rafeeq yace "Lafiyan su kalau, suna nan gidanmu, Daddy ne yace kar a gaya muku saboda kar a tashi hankalinku, kuma ai ya sa an fada gyaran gidan, so please kar ku tada hankulanku" Abbi ya jinjina kai, yace "to ku yaushe zaku koma Katsinan?" Maalesh yace sai mun kai Jibi ko Talata" "to shikenan in ba matsala ina so in biku don kwanciyar hankalina"
*Katsina*
Bata hak'ura ba, ta sake daura ma Mijinta abincin Dare da ruwan maganin nan, Tuwon Semovita ne miyan Kuka, bata taba mishi ba da hannunta sai dai ta sa ayi, amma da yake yanzu bukatar ta take so ta biya ta zage ta tuke tuwon nan sosai. Bayan Sallar Isha'i ta kwashi kayanta a tray ta nufi parlorn Mijinta, ranta fadi k'al don bata ga gilmawan Nene ba, don ma damar nan da ta samu duka ruwan magamin ta juye a cikin tuwo da miyan, ta shiga da Sallama. Damm kakeji alamun fashewar Tanagaran, Saude ce ta sake Tray din da ta dauko sakamakon ganin Nene da tayi zaune kan kujera Alhaji Habib kuma daga gefe ya na ta zak'ar danwake. Fuuuu ta tako gunsu idonta ya rufe ta shiga zazzago ma Nene masifa "Wai meye haka ne? Wai ba za ki daina dafa ma Mijina Abinci ba? Meyasa kike yin aikin da ba naki ba? Hakkina ne in kula da mijina, cinsa da shansa sun rataya a wuyana, ki tsaya a matsayinki na Alfarma da aka muku na wurin zama, zak'ewarki ta fara wuce gona da iri" Alhaji Habib yace "haba Saude, ina laifin wanda ke kula da naka? Menene laifi don Nene ta bani Abinci?, kin tsaya kina mata rashin kunya, kar ki manta bake ba ko ni ta isa ta haifa please ki kula" Saude ta shiga tafa hannayenta "Wonders shall never end, Alhaji you are making me feel like i am sharing You with this Old thing" chan kuma ta saki daria tace "Ehwo, kar dai son shi kike? In sonshi kike kuyi aure mana a raba mana kwana kowa ta san matsayinta, don naga shishigewar ta yi yawa" sai a sannan Nene tayi magana tace "Yaro Man kaza, Saude kenan, ai ke baki isa in hada miji da ke ba, da kinzo lokacin da nike Aminene Mamman da bakiyi kuskuren yin zancen nan ba, kuma da yanzu misali zance zan auri Mijinki Wallahi ko iskar da ya debo ki ba zai kalla ba, ba zaki iya Kishi da ni ba, don indai bariki ne baki sam hanyarta ba, ni na biya Allo na, kuma na wanke shi, ki kula ki san kallar maganganun da zaki man" ta na kaiwa nan ta wucewarta don in ta tsaya tana iya kaima Saude Hannu, kuma ba zataji dadi na idan Alhaji Habib ya bar ganin kimarta. Ran Daddy bace yace "Saude are you out of your senses? Meya shiga k'wak'walwarki da har kika iya yin maganar nan, You are unbelievable" ya buga tsaki ya wuce daki shima, ita kuma Saude ta durkusa ta rushe da wani irin uban kuka.
7:14am
Wannan murmushin nan nashi na gefen baki dai yayi yace"Oh Maalesh, ashe kana so na har haka, okay listen closely, Uncle Zaid Mahaifina ne, shi ya rada min suna, duk wani wahalana Shine tun ina karami, har girma na, hakan ne yasa Babana yake min lak'abi da Ibn Zaid, Uncle Zaid na son duk wani farincikina, yana gudun bacin rai na, da wannan k'addarar ta fada a kaina, he's the only person that never thought of giving up on me, he stood by my side through my worse and rough times, he understands me better than anyone, he never judged me, he tolerated me, he took care of my Mom,he's done alot for All of us and Sacrificed alot. Ka gaya min Lesh, ya kamata in so abun da yake so? Ya kamata in yin butulci akan hallarcin da ya dade ya na min tun ina zanin goyo? Ya kamaceni da in so kaina har haka? Wallahi i can give my life up for him, i can Sacrifice my happiness for him, balle Naseebah" ya danyi guntun murmushi yace "Uncle Zaid ya fini sonta, ya fini kaunarta, ya fini buk'atar ta, ko don Ayman, da take buk'atar Uwa, i'm sure Naseebah zata kula da ita kamar diyarta" muryar shi na rawa ya danne ya koma zolayar yace "in banda abunka ni ai ban isa aure ba kasani ka girmeni fa yet you are just 25, i am jusy going to waste her time, shikuwa he's ready, kuma zai kula da ita fiye da yanda wani zai kula da ita" chan kuma ya koma magana dagaske "I love Uncle Zaid, i want the best for him, Lesh, help me do this please" Maalesh ya ja dogon numfashi ya sake, yace "Gaskia ne, Uncle Zaid ya chachanci fiye da haka, Alright, Uncle Zaid can have Seebin Nene" Murmushi Rafeeq yayi ya rungume Maalesh tare da fadin "Thank you, brother from another mother" su ka dinga bubbuga bayan juna. Rafeeq be ji wani darr din gaya Maalesh maganganun nan ba, don yasan Su hak'a su burne ne a gurin ne ba me jin zancen nan, He's sure Maalesh ba zai gaya ma kowa ba.
°°°°°∆∆∆°°°°°
Mami ta fito daga daki, ta gama jin zancensu, sun dan firgita ganin ta fito, ta zauna a tsakiyar su, tace "dama abunda ya hadaku kenan? Ta shafa sajen Rafeeq tace " I am proud of you R-Lema you are indeed your Father's Son, Ina Alfahari da kai, kasan cewa koda son Seebin Nene zai kasheka ba zan taba baka goyon ba, ba don komai ba sai don Zaid, Rafeeq gaya muku yanda Zaid yake a gurina bata Lokaci ne, amma zan baka tabbaci daya, banda Iyayena, Zaid ya fiye min kowa da komai a duniyar nan, Zaid ya sharen hawayena da kukana, Zaid ya tsaya dani lokacin da nake bukattar wani ya tsaya tare dani, I cannot ever repay him for what he's done to me, Rafeeq nafi son farinicikin Zaid akan naka, akan nakowa ma" ta daga hannayenta sama tace "Allah na gode maka da ka bani d'a mai hankali da tunani, Allah nagode maka da baka bari son zuciya ya rufe mai ido ba, ta riko hannunshi tace Thank you Feeq, nagode da baka tsaya competition da Kawun ka ba, You sacrificed Love for Family, remember thats what you do for your Family, ka zamto Fitila k'ona kanka ka haska wani ,ina Alfahari dakai Rafeeq Habib Lema" Allah ya muku Albarka duka, ta rungumesu tana hawayen farinciki.
*KATSINA*
Dadi tamkar ya kasheta ganin ta gama hada So6o da Shinkafa da miyan Vegetables din ta da ruwan Asirin da ta amso, a ranta tace "Yau Alhaji sai yanda nayi dakai" ta gyara zaman dankwalinta dama taci kwalliyarta ta dauki tray tayi hanyar Parlorn Alhaji Habib dashi. Ta shiga da Sallama, Sandarewa tayi sakamakon ganin Nene da Alhaji Habib zaune a kan Carpet inda Nene ke k'ara zuba mishi danbun Tsakin masara da yaji Gyada da Zogale a ciki dama har, ya cinye plate guda wannan k'ari ne, parlorn sai k'amshin Danbu yakeyi Saude ta k'araso da masifa "me zan gani haka? Alhaji ga Abincinka nan na kawo maka fa?" yace "Saude karki damu, Nene ta min Danbu, ba zan iya tuna last dana ci dambu ba, wallahi yayi dadi, kema you should eat" ta kallesu kallon wulakanci, ta dai daure tace "ga Sobo nan kasha toh" bakinshi cike da dambu yana tauna ya na nuna mata wani jug din da ke gefe yace "ai Nene ta min Kunun Zak'i bakiji dadi ba, ko zaki sha" Waiyo takaici kamar ya kashe Saude, ji takeyi kamar ta runtuma Ihu, tsohuwa ta tsaneta kamar me, ji takeyi kamar ta kasheta, fuuu ta koma kitchen ta dire tray din tana huci kamar Zakanya.
*Kaduna*
Abii ya ji dadin ganin su Maalesh, ya kuma ji dadin ganin Chanji sosai gurin Rafeeq, Abi yace "Ko kunje gurinsu Nene? Suna lafiya ko?" subul da bakan Maalesh ne ya gaya mishi maganar gobara, Ummi da Abii suka sake salati, basu san da zancen ba, "ince dai ba abunda ya samesu? Ba su gaya min ba wallah, kuma yawancin kullum sai munyi waya," Rafeeq yace "Lafiyan su kalau, suna nan gidanmu, Daddy ne yace kar a gaya muku saboda kar a tashi hankalinku, kuma ai ya sa an fada gyaran gidan, so please kar ku tada hankulanku" Abbi ya jinjina kai, yace "to ku yaushe zaku koma Katsinan?" Maalesh yace sai mun kai Jibi ko Talata" "to shikenan in ba matsala ina so in biku don kwanciyar hankalina"
*Katsina*
Bata hak'ura ba, ta sake daura ma Mijinta abincin Dare da ruwan maganin nan, Tuwon Semovita ne miyan Kuka, bata taba mishi ba da hannunta sai dai ta sa ayi, amma da yake yanzu bukatar ta take so ta biya ta zage ta tuke tuwon nan sosai. Bayan Sallar Isha'i ta kwashi kayanta a tray ta nufi parlorn Mijinta, ranta fadi k'al don bata ga gilmawan Nene ba, don ma damar nan da ta samu duka ruwan magamin ta juye a cikin tuwo da miyan, ta shiga da Sallama. Damm kakeji alamun fashewar Tanagaran, Saude ce ta sake Tray din da ta dauko sakamakon ganin Nene da tayi zaune kan kujera Alhaji Habib kuma daga gefe ya na ta zak'ar danwake. Fuuuu ta tako gunsu idonta ya rufe ta shiga zazzago ma Nene masifa "Wai meye haka ne? Wai ba za ki daina dafa ma Mijina Abinci ba? Meyasa kike yin aikin da ba naki ba? Hakkina ne in kula da mijina, cinsa da shansa sun rataya a wuyana, ki tsaya a matsayinki na Alfarma da aka muku na wurin zama, zak'ewarki ta fara wuce gona da iri" Alhaji Habib yace "haba Saude, ina laifin wanda ke kula da naka? Menene laifi don Nene ta bani Abinci?, kin tsaya kina mata rashin kunya, kar ki manta bake ba ko ni ta isa ta haifa please ki kula" Saude ta shiga tafa hannayenta "Wonders shall never end, Alhaji you are making me feel like i am sharing You with this Old thing" chan kuma ta saki daria tace "Ehwo, kar dai son shi kike? In sonshi kike kuyi aure mana a raba mana kwana kowa ta san matsayinta, don naga shishigewar ta yi yawa" sai a sannan Nene tayi magana tace "Yaro Man kaza, Saude kenan, ai ke baki isa in hada miji da ke ba, da kinzo lokacin da nike Aminene Mamman da bakiyi kuskuren yin zancen nan ba, kuma da yanzu misali zance zan auri Mijinki Wallahi ko iskar da ya debo ki ba zai kalla ba, ba zaki iya Kishi da ni ba, don indai bariki ne baki sam hanyarta ba, ni na biya Allo na, kuma na wanke shi, ki kula ki san kallar maganganun da zaki man" ta na kaiwa nan ta wucewarta don in ta tsaya tana iya kaima Saude Hannu, kuma ba zataji dadi na idan Alhaji Habib ya bar ganin kimarta. Ran Daddy bace yace "Saude are you out of your senses? Meya shiga k'wak'walwarki da har kika iya yin maganar nan, You are unbelievable" ya buga tsaki ya wuce daki shima, ita kuma Saude ta durkusa ta rushe da wani irin uban kuka.
7:14am