Sashe 53
Ke Alheri Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
"Assalam Alaikum" be jira amsar shi ba ya shiga ciki, kwance ya ganshi yayi ruf da ciki, kafar shi ya dan ja, Zumbur Rafeeq ya tashi tsaye, yana mamakin Abbii, a ranshi yace wai "me mutumin nan ke nufi da shi?" Abbii ya kalli Rafeeq yace "Kasan cewa Nene Mahaifiya ta ce? Ita ta haifeni?, ko ya take i cannot replace her, She's my Mom ba zan lamunce wani ya mata rashin kirki ba, i cant watch anyone disrespect her, the words you used on her were harsh" shiru yayi, yana nazarin maganganun Abbii, tabbas be kyauta ba, the woman is soo annoying, sai dai ya dubi Girman Abbii yace "Kayi hakuri" Abbii yayi Murmushi yace "Bakomai" na maka Uzuri ai. Rafeeq ya kalleshi, Abbii ya cigaba da cewa "Kana jin zuciyar ka na maka nauyi, kana jin ka tsani duniya, wata sa'in ka kan so da ma ka mutu, kana gajia da rayuwa, kana cikin wani Bak'in duhu, Bacin rai da rashin Dangana ya hanaka neman Haske, abu yayi k'amari da har Addua baka iya yi don a ganinka baka da wata buk'ata da ya wuce a ce ka mutu, baka da wata ragowan Jin dadi a Duniya" be bari yace komai ba ya cigaba da cewa "Rafee'ah, mafi Soyuwar k'anwa a gareka, ka san wani hali take ciki a yanzu? Ba kasan tana bukatar adduar ka ba? Baka san ba abun da mamaci ya fi buk'ata da ya wuce addua ba? k'anwarka na bukatar Adduarka, in dai hakane, to for her sake, you have every reaaon to stay alive, you have to survive, you have to achieve your Goal in Life, you have to go back to your normal self, and one day get Married and your kids will pray for your Late Sister, You have to Fight that Demon in you for your sister" wasu manyan jijiyoyi suka ma Rafeeq tsaye a kai, so yake yayi kuka amma ya kasa, kukan yak'i fitowa, shi kanshi yasan cewa yayi sakaci, a hankali yace *"Help Me"* Alhamdulilah inji Abbii, yace "Help yourself first, How? ina so ka fara Sallah cikin Jami'i, kai Bawa ne dole ka rok'i Allah haka zaka yi da hannu ka gaya mishi bukantunka, Akwai wani ruwan adduoi da zaka mai dashi ruwan sha dinka, ba daci ba bauri ba komai, ruwa ne Kawai ka maidashi ruwan ka, sai abu na k'arshe akwai Wani Magani da zaka dinga Zuwa Gidan Nene Kana sha Yamma ko Dare, InshaAllah wannan zasu taimake ka" Rafeeq ya ja gwaron Numfashi, yace " I will do everything you said, amma i dont have to go to her Place, zan iya shan Maganin a nan ba sai naje gidan ta ba" Abbii yace "Ina so ka yarda dani, kayi yanda nace" dan guntun tsaki yayi yace "Najih" Abbii yace Your Medication Starts today, muje kasha maganin, sai ka taho da Jarkan Ruwan" be kulashi ba ya tashi ya fita, Abbii ya rufa mai baya.
_Bibilicious Biebee_
👧🏽KE ALHERI CE🙇🏼♀
NA
BIEBEE ISA
®NAGARTA WRITERS ASSOCIATION(NWA)
This Page is for you Mrs Ruff Baby Aisha(Maman Irfaan) ILY❤
Pg4⃣6⃣
_Bibilicious Biebee_
👧🏽KE ALHERI CE🙇🏼♀
NA
BIEBEE ISA
®NAGARTA WRITERS ASSOCIATION(NWA)
This Page is for you Mrs Ruff Baby Aisha(Maman Irfaan) ILY❤
Pg4⃣6⃣