Sashe 62
Ke Alheri Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Saude ta ja Majina tace "Sai na koya ma tsohuwar nan hankali, sai tayi nadamar abun da ta mana, sai zaman katsina ya gagareta, Wallahi sai ta yaba ma Aya zakinta" Meema na matsar k'walla tace "Wallahi Sis, in ke ba kiyi maganinsu ba ni sai nayi, wallahi zan iya kashe su da hannuna, duk tsanar da na ma tsohuwar nan, nafi tsanar Jikarta, na tsanesu, tsanar da ban ta6a ma kowa ba" Aneesa cikin kuka tace "Mommy, make them Suffer" Saude tayi darian mugunta tace "Ku zuba min ido" ta zaro wayarta ta lalubo Numbern tsohon Amininta *Mak'ale*.
*************
K'arfe 9:30am ta fito don zuwa makaranta, lectures take dashi karfe 11:00am zata fita da wuri ne don ta samu Abun hawa ta isa da wuri, don tafiar kusan minti 45 ne, sauri takeyi bayan ta gama shirya Ayman tana bacci tace da Nene "Uncle Zaid zai zo ya dauke Ayman, zai kaita gidan Kakanin su Rafeeq (Baba TJ) ta musu yini, in kuma ta yarda ta kwana toh, Nene tace "to shikenan sai yazo kema Allah ya dawo dake Lafiya" har sunyi Sallama Nene tace ba zaki tsaya kici wani abun ba? tace "da naje Makaranta zan siya Panke, na fiso in isa da wuri" ta mata adduar tsari ta fita daga gidan.
Kamar daga sama taji horn dinshi ta waigo da sauri ta sakar mai murmushinta, shi kuma kamar ya ga wani kashi ya wani tubune fuska tare ds kawar da kai, bude k'ofa tayi ta shiga, "Hamma Rafeeq Good Morning" tsaki yayi yace "Fine" ya dauke kai, tunda suka hau hanya ba me ma danuwanshi magana, har suka iso makaranta, anan ne tace ya kaita ta bayan Science Theatre, kamar ba zai yi kwanan ba ya sha kwanar da k'arfi har tana bugewa da window, daidai Theatre suka tsaya, ba mutane a gurin, sai jefi jefi ake ganin tsiraran mutane. A ranta tace "Ya Illahi! Gani gareka" me makon ta fita sai ta gyara zamanta ta sa hannu cikin jakkarta ta ciro zoben da Mami ta bata, ta sa a yatsar ta na kusa da k'arami, ta gefen ido ya ke kallon duk abunda takeyi, ta wutsiyar ido ya k'are ma Zoben kallo, wani abu ya ji game da zoben, da sauri ya juyo gareta inda take wasa da yatsunta tana juya zoben a yatsar ta, Mukut! Ya hadiye miyau, ya kalli yatsan hannun shi yaga Irin Zoben ne, ya sake kallon na hannunta, sai da ta lura da ya tantance kafin ta bude k'ofar tace "Hamma sai anjima nagode" har ta sa kai zata fita ta tsinkayi muryanshi inda yayi guntun tsaki yace "Nace ba?" murmushi tayi kafin ta dakata tace "ya kace?"
Sai kuma yayi nadamar tsaidata to me zai ce mata? Zuciyar shi ta tunzura shi yace "Ina kika samo zoben hannunki? Anzo gurin tace " Auu wannan Zoben yatsa ta? A wonderful woman, with a beautiful heart gave it to me, kasan mene? Ta bani tarihin Zoben, wai her Beloved Son gave it to her ranar Zagayowan haihuwarta randa ta shiga shekaru 40, wai ashe musamman ya je Dubai ya sa akayi mishi Zobe guda biyu, ya kawo mata as her birthday gift, ya sa nashi ya sa mata nata yace da ita '"Mamina, this is my love for you, ya nuna mata na hannun shi yace this is the twin of your ring, even if we are far from eachother, this ring is linked to our Hearts"' Hamma na DonAllah basu burgeka ba? Ya dago ya kalleta, ta kasa gane yanayin da yake ciki, idanun nan sun kada sunyi Jazurrrr, ta firgita har ranta amma sai ta dake ta na karfafa ma kanta guiwa tace "Laaaahhh Hamma kalli Zoben hannunka, kamar nawa, duba ka gani, iri daya ne Wallahi, How is that even possible? A lokacin kuma a ranshi yace "She met Mami" tsigar jijiyoyin jikin shi suka tashi saboda tashin hankali" bata fasa magana ba tace kaima Zoben ka na da dan biyu? Akwai wanda ka ba Zoben ka? K'ila kaima Maminka ka ba" da k'arfi yace "Shutup" a tsorace ta kalleshi tace "Hamma na, are you okay? Did i said something wrong?" cike da nutsuwa yace "Get Out" Tsoro ya gama cikata, ba ta taba ganin ya fusata haka ba, muryar shi ta sae ji cikin karaji ido rufe "I said get out" jiki na rawa ta dauki jakkanta ta bude k'ofa Zata fita sai kuma ta fasa, ta dawo ta kulle k'ofar, jin an kulle kofa ya sa shi bude ido a hankali, ganin ta zaune ya bashi Mamaki daure fuska yayi sosai yace "are you deaf? Dont you understand English again? Okay nace ki fita, ki fita ki Barmin Mota na Kai tsaye tace "bazan fita ba, you have to listen to what i am about to say to you, idan ka ga dama kayi aiki dashi idan ka ga dama ka watsar yabi ta bayan kunne, Rayuwa daya ce, you only get to live once, idan yau ka fadi ka mutu ka san makomar ka? Ni bansan kusancin ka da Ubangijin ka ba, amma yau ka mutu ina kyautata zaton kai dan wuta ne, saboda Me? Saboda kana Fushi da Mahaifiyar ka, baka neman Albarkar ta, kar ka manta akwai hakkinta akan ka, Fushi, duhu, emptiness, loneliness sun cika Zuciyar ka, kai kana tunanin kai ke da kanka, you can get to do whatever you like whenever you please with No Apology, kai komai kayi daidai ne 6acin rai ya hanaka facing reality, abu is very clear amma Zuciyarka ta mutu, ko ince ka kashe Zuciyar ka da kanka, alhali you are a good person with a beautiful heart, amma baka so ka ga hakan, you are forcing yourself to be mean, amma kasan Zuciyarka kai mutumin kirki ne, ga ka da tausayi, da kula, please realize that side of you, da tsawa ya katse ta cikin daga murya yace "Nooo, you think you know me? You know Nothing about me, nkw get out of the Damn Car" itama cikin muryar kuka take cewa "Nace maka ba inda zani, i am not done talking to you, if you dont want to realise your good side, then i'll make you realise them, lokacin da aka kai Nene Asibiti, mesa ka ke kula damu? Abinci safe rana da dare? Me sa kake kaini makaranta? Zuciyar ka me kyau ce amma ka danneta kai a dole ba ka damu da kowa ba, ko kuma ba wannan ba, ka tuna randa kace in fitar maka daga mota, randa zaka kawo ni Makaranta? Randa nake ta maka tsaki? Ka direni a tsakiyar daji? Na san ka tuna, ka tafi me ya dawo da kai? You could'nt leave me there because you care" da sauri yace "No i dont, i was only saving you from your Stupidity, kin tsaya tsakiyar titi kar mota ta bigeki, people would get hurt people like my Uncle Zaid and Maalesh" tace "koma dai meye you care about the people you love, ba dole sai ni ba, dama ai ni ba kowa bace, amma su ka damu da damuwar su, ka kasa barina sabida su, ka ga kuwa wannan shine abunda nake so ka fahimta, you have a beautiful heart" "ke i dont care about anyone, Uncle Zaid is all i care about and maybe Maalesh,i can sacrifice anything for them" ta mai wani kallo tace "really? To tell me, har yanzu me kakeyi da Zoben hannunka? Me kakeyi da danuwa Zoben da ka ba Maminka? Saboda kana sonta, akwai 6angaren zuciyarka da ke sonta, akwai 6angaren zuciyarka da ke son sake ganinta, fushi da bak'ar zucciya suke hanaka, Rafeeq na girgiza kai yace " Ki min Shiruuu please, Ya isheni Nasiba" da sauri ta kallo shi, a iya saninta da shi ko Seebi bata ta6a ji yace ba, amma yau ita yake kira da Naseeba? Ya ilahi, yaba ta tausayi ama dole ta ya gane abunda yake yi ba me kyau bane, tace "kaga matsalar ka ko? Baka son gaskia, da an fara gaya maka gaskia sai ka tsaida mutum, ita gaskia kwara daya ce kuma daci gareta, Listen now, i am going to make this Straight to you, Incase you dont know, Aljannar namiji yana k'asan tafin Mahaifiyar shi, sai ya bita zai samu shiga, sai da Manzon Allah ya kira Uwa so uku kafin ya kira Uba so daya, ko kasan duk wanda ya sa Mahaifiyar sa kuka be ganin daidai? Ka san iyakar hawayen da tayi a kanka? Kasan zunuban da kake kwasa a ranar da tuna da kai ta zubda hawaye? Ya Illahi! i dont have to lecture you on this, kai kasan wannan abun amma fushi ya hanaka ganin hakan, ka ta6a tambayan kanka? Shin yanda nake ma Iyayena musamman Mahaifiya ta ina kyauta wa? Duk abunda ta mun tun ina cikin ciki har girmana ta chanchanci abubuwan da nake mata, kai ko me tayi, She's still your Mother, ko kisan kai tayi, she'll remain your mother, balle something you are not sure of, something no one is sure of, You didnt bother to find the truth, kai an maka laifi, ba wanda ya kuma isa ya ce kayi, ask yourself if this is the way you want your children to treat you when they're grown. Don abun da kayi shi zaai maka wallahi, fiye da ma wanda kayi, dole a maka, If you're not measuring up, it's not too late. You can make a change this very day. Uwa ta fi karfin wasa Wallahi, ka tashi ka fusknaci matsalar ka tun kan dare ya maka, tun kan ka wayi gari ace ba kai ko ita a duniya, Only then zaka higa damuwan da yafi wannan matsi i've said my peace" ta na kuka ta ciro paper da biro tayo rubutu, ta ajiye mai a cinya, tace "gashi this is her address, bance kaje ba, you decide what to do with it, ina so kayi tunani, ka tuna Who is your mother" ta share hawayenta ta bude motar ta fita tabar Rafeeq zaune kamar gunki.
*************
K'arfe 9:30am ta fito don zuwa makaranta, lectures take dashi karfe 11:00am zata fita da wuri ne don ta samu Abun hawa ta isa da wuri, don tafiar kusan minti 45 ne, sauri takeyi bayan ta gama shirya Ayman tana bacci tace da Nene "Uncle Zaid zai zo ya dauke Ayman, zai kaita gidan Kakanin su Rafeeq (Baba TJ) ta musu yini, in kuma ta yarda ta kwana toh, Nene tace "to shikenan sai yazo kema Allah ya dawo dake Lafiya" har sunyi Sallama Nene tace ba zaki tsaya kici wani abun ba? tace "da naje Makaranta zan siya Panke, na fiso in isa da wuri" ta mata adduar tsari ta fita daga gidan.
Kamar daga sama taji horn dinshi ta waigo da sauri ta sakar mai murmushinta, shi kuma kamar ya ga wani kashi ya wani tubune fuska tare ds kawar da kai, bude k'ofa tayi ta shiga, "Hamma Rafeeq Good Morning" tsaki yayi yace "Fine" ya dauke kai, tunda suka hau hanya ba me ma danuwanshi magana, har suka iso makaranta, anan ne tace ya kaita ta bayan Science Theatre, kamar ba zai yi kwanan ba ya sha kwanar da k'arfi har tana bugewa da window, daidai Theatre suka tsaya, ba mutane a gurin, sai jefi jefi ake ganin tsiraran mutane. A ranta tace "Ya Illahi! Gani gareka" me makon ta fita sai ta gyara zamanta ta sa hannu cikin jakkarta ta ciro zoben da Mami ta bata, ta sa a yatsar ta na kusa da k'arami, ta gefen ido ya ke kallon duk abunda takeyi, ta wutsiyar ido ya k'are ma Zoben kallo, wani abu ya ji game da zoben, da sauri ya juyo gareta inda take wasa da yatsunta tana juya zoben a yatsar ta, Mukut! Ya hadiye miyau, ya kalli yatsan hannun shi yaga Irin Zoben ne, ya sake kallon na hannunta, sai da ta lura da ya tantance kafin ta bude k'ofar tace "Hamma sai anjima nagode" har ta sa kai zata fita ta tsinkayi muryanshi inda yayi guntun tsaki yace "Nace ba?" murmushi tayi kafin ta dakata tace "ya kace?"
Sai kuma yayi nadamar tsaidata to me zai ce mata? Zuciyar shi ta tunzura shi yace "Ina kika samo zoben hannunki? Anzo gurin tace " Auu wannan Zoben yatsa ta? A wonderful woman, with a beautiful heart gave it to me, kasan mene? Ta bani tarihin Zoben, wai her Beloved Son gave it to her ranar Zagayowan haihuwarta randa ta shiga shekaru 40, wai ashe musamman ya je Dubai ya sa akayi mishi Zobe guda biyu, ya kawo mata as her birthday gift, ya sa nashi ya sa mata nata yace da ita '"Mamina, this is my love for you, ya nuna mata na hannun shi yace this is the twin of your ring, even if we are far from eachother, this ring is linked to our Hearts"' Hamma na DonAllah basu burgeka ba? Ya dago ya kalleta, ta kasa gane yanayin da yake ciki, idanun nan sun kada sunyi Jazurrrr, ta firgita har ranta amma sai ta dake ta na karfafa ma kanta guiwa tace "Laaaahhh Hamma kalli Zoben hannunka, kamar nawa, duba ka gani, iri daya ne Wallahi, How is that even possible? A lokacin kuma a ranshi yace "She met Mami" tsigar jijiyoyin jikin shi suka tashi saboda tashin hankali" bata fasa magana ba tace kaima Zoben ka na da dan biyu? Akwai wanda ka ba Zoben ka? K'ila kaima Maminka ka ba" da k'arfi yace "Shutup" a tsorace ta kalleshi tace "Hamma na, are you okay? Did i said something wrong?" cike da nutsuwa yace "Get Out" Tsoro ya gama cikata, ba ta taba ganin ya fusata haka ba, muryar shi ta sae ji cikin karaji ido rufe "I said get out" jiki na rawa ta dauki jakkanta ta bude k'ofa Zata fita sai kuma ta fasa, ta dawo ta kulle k'ofar, jin an kulle kofa ya sa shi bude ido a hankali, ganin ta zaune ya bashi Mamaki daure fuska yayi sosai yace "are you deaf? Dont you understand English again? Okay nace ki fita, ki fita ki Barmin Mota na Kai tsaye tace "bazan fita ba, you have to listen to what i am about to say to you, idan ka ga dama kayi aiki dashi idan ka ga dama ka watsar yabi ta bayan kunne, Rayuwa daya ce, you only get to live once, idan yau ka fadi ka mutu ka san makomar ka? Ni bansan kusancin ka da Ubangijin ka ba, amma yau ka mutu ina kyautata zaton kai dan wuta ne, saboda Me? Saboda kana Fushi da Mahaifiyar ka, baka neman Albarkar ta, kar ka manta akwai hakkinta akan ka, Fushi, duhu, emptiness, loneliness sun cika Zuciyar ka, kai kana tunanin kai ke da kanka, you can get to do whatever you like whenever you please with No Apology, kai komai kayi daidai ne 6acin rai ya hanaka facing reality, abu is very clear amma Zuciyarka ta mutu, ko ince ka kashe Zuciyar ka da kanka, alhali you are a good person with a beautiful heart, amma baka so ka ga hakan, you are forcing yourself to be mean, amma kasan Zuciyarka kai mutumin kirki ne, ga ka da tausayi, da kula, please realize that side of you, da tsawa ya katse ta cikin daga murya yace "Nooo, you think you know me? You know Nothing about me, nkw get out of the Damn Car" itama cikin muryar kuka take cewa "Nace maka ba inda zani, i am not done talking to you, if you dont want to realise your good side, then i'll make you realise them, lokacin da aka kai Nene Asibiti, mesa ka ke kula damu? Abinci safe rana da dare? Me sa kake kaini makaranta? Zuciyar ka me kyau ce amma ka danneta kai a dole ba ka damu da kowa ba, ko kuma ba wannan ba, ka tuna randa kace in fitar maka daga mota, randa zaka kawo ni Makaranta? Randa nake ta maka tsaki? Ka direni a tsakiyar daji? Na san ka tuna, ka tafi me ya dawo da kai? You could'nt leave me there because you care" da sauri yace "No i dont, i was only saving you from your Stupidity, kin tsaya tsakiyar titi kar mota ta bigeki, people would get hurt people like my Uncle Zaid and Maalesh" tace "koma dai meye you care about the people you love, ba dole sai ni ba, dama ai ni ba kowa bace, amma su ka damu da damuwar su, ka kasa barina sabida su, ka ga kuwa wannan shine abunda nake so ka fahimta, you have a beautiful heart" "ke i dont care about anyone, Uncle Zaid is all i care about and maybe Maalesh,i can sacrifice anything for them" ta mai wani kallo tace "really? To tell me, har yanzu me kakeyi da Zoben hannunka? Me kakeyi da danuwa Zoben da ka ba Maminka? Saboda kana sonta, akwai 6angaren zuciyarka da ke sonta, akwai 6angaren zuciyarka da ke son sake ganinta, fushi da bak'ar zucciya suke hanaka, Rafeeq na girgiza kai yace " Ki min Shiruuu please, Ya isheni Nasiba" da sauri ta kallo shi, a iya saninta da shi ko Seebi bata ta6a ji yace ba, amma yau ita yake kira da Naseeba? Ya ilahi, yaba ta tausayi ama dole ta ya gane abunda yake yi ba me kyau bane, tace "kaga matsalar ka ko? Baka son gaskia, da an fara gaya maka gaskia sai ka tsaida mutum, ita gaskia kwara daya ce kuma daci gareta, Listen now, i am going to make this Straight to you, Incase you dont know, Aljannar namiji yana k'asan tafin Mahaifiyar shi, sai ya bita zai samu shiga, sai da Manzon Allah ya kira Uwa so uku kafin ya kira Uba so daya, ko kasan duk wanda ya sa Mahaifiyar sa kuka be ganin daidai? Ka san iyakar hawayen da tayi a kanka? Kasan zunuban da kake kwasa a ranar da tuna da kai ta zubda hawaye? Ya Illahi! i dont have to lecture you on this, kai kasan wannan abun amma fushi ya hanaka ganin hakan, ka ta6a tambayan kanka? Shin yanda nake ma Iyayena musamman Mahaifiya ta ina kyauta wa? Duk abunda ta mun tun ina cikin ciki har girmana ta chanchanci abubuwan da nake mata, kai ko me tayi, She's still your Mother, ko kisan kai tayi, she'll remain your mother, balle something you are not sure of, something no one is sure of, You didnt bother to find the truth, kai an maka laifi, ba wanda ya kuma isa ya ce kayi, ask yourself if this is the way you want your children to treat you when they're grown. Don abun da kayi shi zaai maka wallahi, fiye da ma wanda kayi, dole a maka, If you're not measuring up, it's not too late. You can make a change this very day. Uwa ta fi karfin wasa Wallahi, ka tashi ka fusknaci matsalar ka tun kan dare ya maka, tun kan ka wayi gari ace ba kai ko ita a duniya, Only then zaka higa damuwan da yafi wannan matsi i've said my peace" ta na kuka ta ciro paper da biro tayo rubutu, ta ajiye mai a cinya, tace "gashi this is her address, bance kaje ba, you decide what to do with it, ina so kayi tunani, ka tuna Who is your mother" ta share hawayenta ta bude motar ta fita tabar Rafeeq zaune kamar gunki.