Sashe 101
Halin Yau Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ya yi shiru, amma jikinsa wani irin bari yake yi, ba abin da yake so irin ya jita a jikinsa, so yake ya samu dalilin da zai rungumeta, ya yi kissing dinta, ya yi sucking harshenta da yake jin zakinsa har cikin kwanyarsa.
Sannan yadda ta yi masa magana cikin kwanciyar hankali ya sake sa shi nisha'di ya dinga kallonta yana jin tamkar ya tabbata a hakan.
Ya saki ajiyar zuciya mai nauyi ya ce "Sa'adah"
Bata amsa ba, haka nan bata dago ta kalle shi.
"Sa'adah! Sa'adah! Sa'adah! Sa'adah".
Haka ya dinga kiran sunan ba adadi, tun bata jin komai, har abin ya dinga ratsa jikinta , ya na saukar mata da dukkan kasala, yana kuma tuno mata al'amura masu yawa da suka shude.
Ta sani idan yana mata irin wannan Kiran cikin laushin murya, to ya kai kololuwar gajiya da son ta daina fishi da shi ne, hakanan ya kai ma'kuran wurin son su shirya, sannan a matu'kar matse yake da ita.
Ta sake zurfafa tunani, tana tuno idan yana mata irin haka, ita kuma sai ta yi bakam, har sai kiran ya huda dukkan sassan jikinta, ya saukar mata da matsanancin begensa, kawai sai dai ta tsinci kanta da yi masa kukan shagwaba, tana dirza kafafuwanta.
Yayin da shi kuma ya ga hakan ya san ya riga da ya gama kunnata shikenan, sai ya sa dukkan karfinsa ya ru'ko ta, ya bita da kisses da maganganu masu nauyi, tun tana zillewa har sai ya gwada mata, bada ha'kurinsa ba dai macen bil'adama ta tankwabar da shi ba, saboda tsananin dadinsa da shauki mai makalewa a kwanya da zuciya.
To a yauma hakan ta tsinci kanta, tunda ya 'kira sunan ta ana goma shi takwas, shikenan ta ji wata irin kewarsa na yi wa gangar jikinta wani irin kutse mai karfin gaske, ta fara mutsu mutsu.
Yana kallonta, Yana jin da'din yadda ya fara samun lagonta dan haka ya sake lankwashe murya ya cigaba da 'kiran ba kakkautawa.
Zuciyarta ta yi laushi tubus, ta sami sau'kin nauyin da ta yi adilin kishi, domin ta gasgata shi da ya ce har yanzu shine bai canja ba, ba kuma abin da ya ragu na soyayyarta a zuciyarsa.
Cikin muryar tabarah ta zallan shagwaba ta ce "Haba Mana, Inna ta na cikin gidan nan fa! Ni dai ka daina, na amsa Na'am, Na'am Na'am".
Ya zuba mata idanuwansa da suka kada tamkar ya tashi daga barci ne.
Murya ba amo ya ce "Ba zan boye miki ba, sha'awar ki nake ji sosai, tunda muka rabu nake fama da matsanancin ciwon kai da mara, sosai na sha wahala a farkon shekaru uku da rabuwarmu, a lokacin da nake Uk, na sha zarya a gaban manyan likitoci, suka tabbatar mini rashin mace a kusa da ni ne dalili.
Da na yi aure na samu sassauci, baya tashi sosai, ko ya tashin ma baya takura ni sosai, amma wallahi Sa'adah, tun ranar da muka kai ki gidan Anty Sumayya nake Jin alamun ciwon na neman takura ni, jiya ko runtsawa ban yi ba, adalilin yadda nake jin ciwon da marata take yi, ga gangar jikina taki sarrafuwa domin ba abin da take so ya rabeta sai ke".
Ya bu'de dukkan hannuwansa yadda yakee mata tun fil azal, da rawar murya ya ke fadin "come closer to me my dear"!
Kishin yadda ya tabbatar mata, bayan ya yi aure ya samu sau'kin ciwonsa, ya sake sawa ta hargitse.
A tunzure ta ce "ka gaggauta tafiya ka rungumi wadda ta kwantar maka da ciwon rashin mace da ka yi fama da shi a baya! Wai kwana ka yi baka yi barci ba, kwana ka yi dai kana rarrashinta, kana kasheta da soyayya amma saboda ka mayar da ni bitacan shine ka karkace baki kana fa'din min tatsuniyar da ko Jawad yasan 'karya ne tsagwaronta, 'karya kawai".
Jikinsa ya yi sanyi, tabbas gaskiyar Baffah ne akwai abubuwa da yawa da Sa'a ba zata canja ba, domin a jininta ne, gashi dai a zahiri hankali ya shigeta, ilimi ya ratsata, Amma kishi yasa agabansa ta karyata shi, ba shayi ko shakka.
Wanda shi kuma ba zai ta'ba yarda ya sake daukan kaifin harshenta ba, a yanzu da take shekaru talatin da biyu.
Ya mike ya ce "Ni ne mai fa'dar tatsuniyar karya? Ni Kika karyata, nine makaryaci?"
Ta saci kallonsa, ta ga yadda ya bata rai sosai, ta yi shiru tana jin guiltiness na kamata, amma ta kasa bu'de baki ta ce masa sorry.
Ya kada kai ya ce "Tabdi jam ashe kuwa da sauran ki".
Dai dai lokacin Inna ta fito tsakar gida taga zogalen da ta ajiye wa Mk, yana gurin dan haka ta bude baki ta ce "Iyah zo ki daukar masa zogalen nan mana, nasan shi da son zogale".
Farin ciki ya mamaye Mk! Ba dan komai ba, sai dan sassaucin da yake gani tare da Innah.
Da azama ta amsa, ta kuma mike ta fita duk a kokarinta na kar Inna ta zargi wani abu.
Ta dauko ta ajiye masa a inda yake tsaye, kamshinta ya cika masa hanci, da ta sunkuya ajiye masa zogalen, ya ga yadda siket din jikinta ya matu'kar fito da taswirar mazaunanta, sai ya matu'kar kidima, ya dinga kokawa da zuciyarsa domin kuwa, ba zai sake kulata ba, har sai ta bashi ha'kuri.
A kausashe ya ce "juye mini a leda sai naje gida zan ci".
Ta sake juyawa ta fita! Tana jin tamkar ta bashi ha'kuri ya fasa tafiyar, ta sani badan maganar da ta fa'da ba, da sai anyi kiran sallar azahar da ya tafi, haka Kuma zai ta zama yana rarrashinta da son ya jagwalgwalata.
Amma yanzu zai tafi gurin matarsa, ya barta da kewa da bacin ran zuciya.
Ta hango shi ya zaunar da Farida a cinyarsa yana bata zogalen a baki, tunda ta san shi da son dora mace a kan cinyarsa.
Tana juye masa a ledar ta ri'ke, ta kasa bashi, kawai ta saka masa kuka.
Ya yi sakare yana kallonta, yana ayyana ko sai yaushe zata daina kukan banza marar dalili, ya sani tafiya gida da ya ce zai yi ne ya mata ciwo.
Tabbas kishinta ba zai bari su yi amarci mai da'di ba, ba zai bari su rayu cikin farin-ciki ba.
Shikuma ya riga ya kudire duk runtsi ba zai rabu da FARIDA ba, zai yi kuma dukkan kokarinsa ya ga bai tashi a sahun masu shanyewar barin jiki ranar gobe ba.
Wahala ne dai zasu dandana shi da ita tunda idan ranta ya baci, ko idan ya ganta cikin rashin nutsuwa shima hakan zai zama marar nutsuwar. Domin ya tabbatar itace jagorar farin-cikinsa.
Ya daure ya kore raunin da yake neman sawa ya fasa tafiyar, ya kalleta sosai ya ce "Zaki san kin ce mini makaryaci, na rantse miki sai na miki abin da gaba idan zaki mini magana, sai kin tauna harshen ki sosai. Godài godài da ke amma lafazinki na yara 'kananu, ko Farida ai ba ta mini irin wannan iyashegen".
Ai kuwa ta fàdi kan shimfidarta ta fashe da kuka, tana cewa "Na gode da cin fuska, kullum sai ka mini gorin na tsufa, saboda kawai na haifar maka Jawad! to wadda kake yiwa kallon 'kuruciya saboda Ubangiji ya jinkirta mata haihuwar ta girme ni da shekara guda, domin ina Sha bakwai na kammala sakandire, ita kuwa Sha takwas cif. Amma saboda son sai ka nuna itace mai daraja shiyasa kake bata kuruciya, ni ka maida ni tsohuwar mace, to koma menene dai, kai ka zuke mini komai, sannan daga kai har ita dukkanku kun girme mini".
Ya Galla mata harara tare da cewa "Sokuwa marar wayo kawai, wacce ba abin da ta iya sai kaifin harshe da kukan banza".
Ya juya ya fice, bayan ya dauki wayarsa a inda ya tashi, ya barta tana kukan banza nata.
Sai da ya yiwa Innah sallamah, sannan ya fita.
Ya fito ya bu'de but din, ya samu almajirai biyu, ya dinga basu kayan suna shiga da shi. Sai da suka kammala ya basu dari biyar ya ja motar sa ya yi gidan Hajiyar Bichi.
Ya isa ya tarar da Hajiya cikin Shirin fita unguwa, ya zauna ya gaisheta, ta amsa da murmushin da ya jima bai ga ta yi masa irinsa ba.
Ya murtsike kunya ya ce "Hajiya ki yiwa 'yarki magana, tana nemana da jidali, ta fa'dawa Baban Na'ibawa ba yanzu, zata tare ba, saboda Allah wanne shiri zata yi? Tunda tana jin maganar ki, ki mata magana, wannan ai tsokanar shari'a ne, an daura aure mace ta cigaba da zaman a gidansu".
Hajiya ta daure fuska sosai! Ta zuba masa ido na tsawon lokaci, shikuma ya sunkuyar da kansa kasa, ba dan ya yarda ya yi laifin da take masa kallon tuhuma akansa ba.
Ta nisa ta Nuna kanta ta ce " Ni ka zo kana fa'dawa wannan maganar? Shi Babanku kana jin nauyinsa, kana ganin mutuncinsa shiyasa ka kasa cewa komai a gabansa, sai ni da ka raina zaka zo ka yiwa rashin ta ido?"
Ya kuwa maze ya ce "To ni ya zanyi ne? ni wallahi ki yi magana, bana so a kaini bango, ban so na fusata, dan kuwa komai yana iya faruwa".
Mamaki ya kamata, ko da yake a halittar maza ne, idan suna son abu idonsu rufewa yake, ta yadda zasu iya murje kunya su yi abin da za'a dauki shekaru ana Jin nauyin abin da suka yi din".
Ta rasa inda zata sa ranta don kunya, domin kuwa ta gama gane tsananin zakuwar da ya yi ya kebe da Sa'a.
Amma sai ta ce "To tashi ka fitar mini, ai kaga fita zan yi".
"Kwanciya zan yi, na huta, ki je ki dawo, bana Jin da'di ne da na Kai ki, ko ki zauna na Kira Abbas ya kai ki".
"Wallahi ba zaka kwanta mini a gado ka mini sake sake ba, ko kunya ba ka ji, ko Jawad idan yana kwance wataran takura nake yi, bare kai, baka tashi zuwa mini sai ka yiwa yarinyar arziki rashin kyautatawa. Dan kawai kasa na ga bekenta, to nikam har yau banga laifin Sa'a ba, sai nauyinta da nake ji".
Sannan yadda ta yi masa magana cikin kwanciyar hankali ya sake sa shi nisha'di ya dinga kallonta yana jin tamkar ya tabbata a hakan.
Ya saki ajiyar zuciya mai nauyi ya ce "Sa'adah"
Bata amsa ba, haka nan bata dago ta kalle shi.
"Sa'adah! Sa'adah! Sa'adah! Sa'adah".
Haka ya dinga kiran sunan ba adadi, tun bata jin komai, har abin ya dinga ratsa jikinta , ya na saukar mata da dukkan kasala, yana kuma tuno mata al'amura masu yawa da suka shude.
Ta sani idan yana mata irin wannan Kiran cikin laushin murya, to ya kai kololuwar gajiya da son ta daina fishi da shi ne, hakanan ya kai ma'kuran wurin son su shirya, sannan a matu'kar matse yake da ita.
Ta sake zurfafa tunani, tana tuno idan yana mata irin haka, ita kuma sai ta yi bakam, har sai kiran ya huda dukkan sassan jikinta, ya saukar mata da matsanancin begensa, kawai sai dai ta tsinci kanta da yi masa kukan shagwaba, tana dirza kafafuwanta.
Yayin da shi kuma ya ga hakan ya san ya riga da ya gama kunnata shikenan, sai ya sa dukkan karfinsa ya ru'ko ta, ya bita da kisses da maganganu masu nauyi, tun tana zillewa har sai ya gwada mata, bada ha'kurinsa ba dai macen bil'adama ta tankwabar da shi ba, saboda tsananin dadinsa da shauki mai makalewa a kwanya da zuciya.
To a yauma hakan ta tsinci kanta, tunda ya 'kira sunan ta ana goma shi takwas, shikenan ta ji wata irin kewarsa na yi wa gangar jikinta wani irin kutse mai karfin gaske, ta fara mutsu mutsu.
Yana kallonta, Yana jin da'din yadda ya fara samun lagonta dan haka ya sake lankwashe murya ya cigaba da 'kiran ba kakkautawa.
Zuciyarta ta yi laushi tubus, ta sami sau'kin nauyin da ta yi adilin kishi, domin ta gasgata shi da ya ce har yanzu shine bai canja ba, ba kuma abin da ya ragu na soyayyarta a zuciyarsa.
Cikin muryar tabarah ta zallan shagwaba ta ce "Haba Mana, Inna ta na cikin gidan nan fa! Ni dai ka daina, na amsa Na'am, Na'am Na'am".
Ya zuba mata idanuwansa da suka kada tamkar ya tashi daga barci ne.
Murya ba amo ya ce "Ba zan boye miki ba, sha'awar ki nake ji sosai, tunda muka rabu nake fama da matsanancin ciwon kai da mara, sosai na sha wahala a farkon shekaru uku da rabuwarmu, a lokacin da nake Uk, na sha zarya a gaban manyan likitoci, suka tabbatar mini rashin mace a kusa da ni ne dalili.
Da na yi aure na samu sassauci, baya tashi sosai, ko ya tashin ma baya takura ni sosai, amma wallahi Sa'adah, tun ranar da muka kai ki gidan Anty Sumayya nake Jin alamun ciwon na neman takura ni, jiya ko runtsawa ban yi ba, adalilin yadda nake jin ciwon da marata take yi, ga gangar jikina taki sarrafuwa domin ba abin da take so ya rabeta sai ke".
Ya bu'de dukkan hannuwansa yadda yakee mata tun fil azal, da rawar murya ya ke fadin "come closer to me my dear"!
Kishin yadda ya tabbatar mata, bayan ya yi aure ya samu sau'kin ciwonsa, ya sake sawa ta hargitse.
A tunzure ta ce "ka gaggauta tafiya ka rungumi wadda ta kwantar maka da ciwon rashin mace da ka yi fama da shi a baya! Wai kwana ka yi baka yi barci ba, kwana ka yi dai kana rarrashinta, kana kasheta da soyayya amma saboda ka mayar da ni bitacan shine ka karkace baki kana fa'din min tatsuniyar da ko Jawad yasan 'karya ne tsagwaronta, 'karya kawai".
Jikinsa ya yi sanyi, tabbas gaskiyar Baffah ne akwai abubuwa da yawa da Sa'a ba zata canja ba, domin a jininta ne, gashi dai a zahiri hankali ya shigeta, ilimi ya ratsata, Amma kishi yasa agabansa ta karyata shi, ba shayi ko shakka.
Wanda shi kuma ba zai ta'ba yarda ya sake daukan kaifin harshenta ba, a yanzu da take shekaru talatin da biyu.
Ya mike ya ce "Ni ne mai fa'dar tatsuniyar karya? Ni Kika karyata, nine makaryaci?"
Ta saci kallonsa, ta ga yadda ya bata rai sosai, ta yi shiru tana jin guiltiness na kamata, amma ta kasa bu'de baki ta ce masa sorry.
Ya kada kai ya ce "Tabdi jam ashe kuwa da sauran ki".
Dai dai lokacin Inna ta fito tsakar gida taga zogalen da ta ajiye wa Mk, yana gurin dan haka ta bude baki ta ce "Iyah zo ki daukar masa zogalen nan mana, nasan shi da son zogale".
Farin ciki ya mamaye Mk! Ba dan komai ba, sai dan sassaucin da yake gani tare da Innah.
Da azama ta amsa, ta kuma mike ta fita duk a kokarinta na kar Inna ta zargi wani abu.
Ta dauko ta ajiye masa a inda yake tsaye, kamshinta ya cika masa hanci, da ta sunkuya ajiye masa zogalen, ya ga yadda siket din jikinta ya matu'kar fito da taswirar mazaunanta, sai ya matu'kar kidima, ya dinga kokawa da zuciyarsa domin kuwa, ba zai sake kulata ba, har sai ta bashi ha'kuri.
A kausashe ya ce "juye mini a leda sai naje gida zan ci".
Ta sake juyawa ta fita! Tana jin tamkar ta bashi ha'kuri ya fasa tafiyar, ta sani badan maganar da ta fa'da ba, da sai anyi kiran sallar azahar da ya tafi, haka Kuma zai ta zama yana rarrashinta da son ya jagwalgwalata.
Amma yanzu zai tafi gurin matarsa, ya barta da kewa da bacin ran zuciya.
Ta hango shi ya zaunar da Farida a cinyarsa yana bata zogalen a baki, tunda ta san shi da son dora mace a kan cinyarsa.
Tana juye masa a ledar ta ri'ke, ta kasa bashi, kawai ta saka masa kuka.
Ya yi sakare yana kallonta, yana ayyana ko sai yaushe zata daina kukan banza marar dalili, ya sani tafiya gida da ya ce zai yi ne ya mata ciwo.
Tabbas kishinta ba zai bari su yi amarci mai da'di ba, ba zai bari su rayu cikin farin-ciki ba.
Shikuma ya riga ya kudire duk runtsi ba zai rabu da FARIDA ba, zai yi kuma dukkan kokarinsa ya ga bai tashi a sahun masu shanyewar barin jiki ranar gobe ba.
Wahala ne dai zasu dandana shi da ita tunda idan ranta ya baci, ko idan ya ganta cikin rashin nutsuwa shima hakan zai zama marar nutsuwar. Domin ya tabbatar itace jagorar farin-cikinsa.
Ya daure ya kore raunin da yake neman sawa ya fasa tafiyar, ya kalleta sosai ya ce "Zaki san kin ce mini makaryaci, na rantse miki sai na miki abin da gaba idan zaki mini magana, sai kin tauna harshen ki sosai. Godài godài da ke amma lafazinki na yara 'kananu, ko Farida ai ba ta mini irin wannan iyashegen".
Ai kuwa ta fàdi kan shimfidarta ta fashe da kuka, tana cewa "Na gode da cin fuska, kullum sai ka mini gorin na tsufa, saboda kawai na haifar maka Jawad! to wadda kake yiwa kallon 'kuruciya saboda Ubangiji ya jinkirta mata haihuwar ta girme ni da shekara guda, domin ina Sha bakwai na kammala sakandire, ita kuwa Sha takwas cif. Amma saboda son sai ka nuna itace mai daraja shiyasa kake bata kuruciya, ni ka maida ni tsohuwar mace, to koma menene dai, kai ka zuke mini komai, sannan daga kai har ita dukkanku kun girme mini".
Ya Galla mata harara tare da cewa "Sokuwa marar wayo kawai, wacce ba abin da ta iya sai kaifin harshe da kukan banza".
Ya juya ya fice, bayan ya dauki wayarsa a inda ya tashi, ya barta tana kukan banza nata.
Sai da ya yiwa Innah sallamah, sannan ya fita.
Ya fito ya bu'de but din, ya samu almajirai biyu, ya dinga basu kayan suna shiga da shi. Sai da suka kammala ya basu dari biyar ya ja motar sa ya yi gidan Hajiyar Bichi.
Ya isa ya tarar da Hajiya cikin Shirin fita unguwa, ya zauna ya gaisheta, ta amsa da murmushin da ya jima bai ga ta yi masa irinsa ba.
Ya murtsike kunya ya ce "Hajiya ki yiwa 'yarki magana, tana nemana da jidali, ta fa'dawa Baban Na'ibawa ba yanzu, zata tare ba, saboda Allah wanne shiri zata yi? Tunda tana jin maganar ki, ki mata magana, wannan ai tsokanar shari'a ne, an daura aure mace ta cigaba da zaman a gidansu".
Hajiya ta daure fuska sosai! Ta zuba masa ido na tsawon lokaci, shikuma ya sunkuyar da kansa kasa, ba dan ya yarda ya yi laifin da take masa kallon tuhuma akansa ba.
Ta nisa ta Nuna kanta ta ce " Ni ka zo kana fa'dawa wannan maganar? Shi Babanku kana jin nauyinsa, kana ganin mutuncinsa shiyasa ka kasa cewa komai a gabansa, sai ni da ka raina zaka zo ka yiwa rashin ta ido?"
Ya kuwa maze ya ce "To ni ya zanyi ne? ni wallahi ki yi magana, bana so a kaini bango, ban so na fusata, dan kuwa komai yana iya faruwa".
Mamaki ya kamata, ko da yake a halittar maza ne, idan suna son abu idonsu rufewa yake, ta yadda zasu iya murje kunya su yi abin da za'a dauki shekaru ana Jin nauyin abin da suka yi din".
Ta rasa inda zata sa ranta don kunya, domin kuwa ta gama gane tsananin zakuwar da ya yi ya kebe da Sa'a.
Amma sai ta ce "To tashi ka fitar mini, ai kaga fita zan yi".
"Kwanciya zan yi, na huta, ki je ki dawo, bana Jin da'di ne da na Kai ki, ko ki zauna na Kira Abbas ya kai ki".
"Wallahi ba zaka kwanta mini a gado ka mini sake sake ba, ko kunya ba ka ji, ko Jawad idan yana kwance wataran takura nake yi, bare kai, baka tashi zuwa mini sai ka yiwa yarinyar arziki rashin kyautatawa. Dan kawai kasa na ga bekenta, to nikam har yau banga laifin Sa'a ba, sai nauyinta da nake ji".