Sashe 76
Yar Dandi Ceh Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
A bangaren su kankana kam, shida Amal sun shiga tsananin damuwar Rashin hilwah har wata rama sukayi a kwana daya, inka gansu kasha ko uwarsu da ubansu ne suka mace, saboda iyakar damuwa sun shiga. Kankana ya kira alhaji sunusi yana kuka ya sanar dashi abinda ke faruwa, seda ya fadi ya suma a rnr hawan jininsa ya tashi aka kwasheshi a can kasar da yake se asibiti, washe gari dayaji sauki ya baro kasar yabi jirgi ya dawo kasar nigerian direct gidan dandi ya nufa,..nan ya tadda sun kankana da Amal a tashin hnkli, kankana ya kara kwashe lbrin komi ya gayawa alhaji sunusi iyakar dmwa alhaji sunusi ya kara shiga. Kawai ya fashe da kuka yana tambayar su kankama da Amal suna kiranta kuma yana shiga? kankana ya tabbatar masa da kullum se sun kirata amma bata dagawa washe garin rnr da tazo gidan Amihh ta amshe wayar dake hannunta. Iyakar tashin hnkli alhaji sunusi ya kara shiga, a zahiri daxesan inda hilwah take da har can ze bita ga iyayenta ya Aureta , sbda ita ce farin cikinsa. A nan garinma seda Alhajin ya kara kwancia asibitin, sbda damuwar rashin hilwah dukda kuwa alhajin naji a ransa ze kara ganin Hilwah, kwananshi uku a asibitin aka sallamesa Kankana da Amal sukayi jinyarsa be sanarma da iyalinsa ma yana Nigerian ba. Ita knta magajiyar karuwai ta shiga dmwar rashin hilwah sbda zamanta a gidan ba karamin alheri take samu ba dukda kuwa hilwah ba bada gindinta takeyiba anaci, amma mnyan maxa naso kuma ko basu ciba suna bada kudi,..aiko jin uwar hilwah taxo ra tafi da hilwah seda hajiya magajiyar karuwai tayi zazzabi wannan qibar tata ta asara duk seda ta sab'eta ta zaizaye ta rame... Khamilah kanta data samu labari ta dan damu kadan, shima sbda ganin Amal ta damu ne. Amma a zahirin gaskia khamilah dadih taji, sede kuma ta gaza gano kan Amal... D&D su qamas su Anty kwalba, dasu hadin sigag duk sun shiga dmwa, sbda suna mugunyin hilwah sam basa son wanda ze bata mata rai, to a yau Gashi babu ita kilama ta bar gidan dandi ne na har abadan, Baraka da dan taure ma sun shiga dmwa da suka samu lbri, suma suna mugun missn hilwah, amma basu kai zallar D&D missn din hilwah ba...kankana kam har gobe yanaji a jikinsa Wata Rana uwar dakinsa zata dawo garesa, motarta da gidan data bari Alhaji sunusi ya mallakawa kankana, da niyar ko yau hilwah ta dawo ze sake mata wasu abubuwan duniar da sukafi Wannan, seda bata nan ne ya tabbatar da yana sonta tamkar yadda me rai ke son ran dake jikinsa. Kankana yama Alhaji sunusi godia da kyautarsa garesa, amma sam be wani farin ciki iskncinma duk sun rage shida Amal sede shaye shayensu ne ya karu, shike rage musu wata damuwar. Amal da kankana a yan kwanakin nan kullum cikin zagaye garin kaduna suke ko ALLAH zesa suga Hilwah Amma ko me kama da siffartama basa gani sede su karata da yawonsu su dawo gidan jiki bb laka, zucia babu dadih, kullum se kankana ya dauko kayan hilwah ya rungume seya fashe da kuka amal ce ke bashi hkri kafin daga bisani itama ta fashe da kukan. Satin Alhaji sunusi daya a garin kaduna yama Amal da kankana sha tara ta arziki kana ya juya ya koma kasar daya fito domin ci gaba da aikinsa, amma fa zuciarsa babu ddh, kuma ya ce kankana yaci gaba da neman hilwah in Allah yasa ya gano inda take, ko ya gnta ya gaya masa shi kuma a rnr zezo gidan su Hilwah ayi mgnr Aurensu Ko rnr ne a daura musu aure ya mallaki wannan kayan dadin ya killaceta a tamfatsetsen gida yayita more rayuwarsa da arzikin da Allah ya mallaka mata... Hilwah ta tafi tabar zuciyoyi da kewarta hadi da dumbin kaunarta na har abadan da'iman. Amal da kankana suka sa aka wanke musu hotunan hilwah dake wayoyinsu suka zo suka manna tako ina a dakin suna kalla kuma sunajin ddh, ALLAH sarki rayuwa kenan basu taba zaton zasu rabu da hilwah ba a rayuwarsa, a kullum suna tuna alherin hilwah ne da kyakyawan halinta, zuwa ynzu Amal da kankana har sallah suka farayi sunata adduarh Allah ya bayyana musu hilwah koda sau daya ne su kara ganinta a rayuwarsu, tin number dinta na shiga gashi zuwa ynzu ma bata shiga hajiya maryam ra kashe wayar gabaki daya ta jefata a drower. Se hnkulansu ya kara tashi jin suna kiranta basa samunta, amma dukda hkn basu bar sa ran kara ganintaba.....
*for more information 08136349646...*
08/01/2022 à 18:24 - SAADATU BINTU ABDULLAHI: *YAR DANDI CEH...* 🅿�23
SAADATU BINTU ABDULLAHIâœðŸ?
*for more information 08136349646...*
08/01/2022 à 18:24 - SAADATU BINTU ABDULLAHI: *YAR DANDI CEH...* 🅿�23
SAADATU BINTU ABDULLAHIâœðŸ?