← Book details Yar Dandi Ceh Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 26 OF 225

Sashe 26

Yar Dandi Ceh Part 1 Complete Hausa Novel · about 9 min read

A yau kusan 2days kenan Alhaji sunusi yanata fama kan ya samu yaga hilwah amma ina sam be samu dmr hknba gashi ya kasa tafia gidansa dake garin kano sbda zuciarshi bataga mahadintaba. duk ta inda kankana ya bullowa hilwah taki amincewa taga Sunusi se jan ajin kawai takeyi tace yau tace gobe ,tace anjima in anjimar tayi tace bata da lokaci tanajin bacci, itade tayi mankas ta kwanta tayi ta slow shine aikinta, in dare yayi kuma ta hau ibadah. Kwana biyu basu leka gidan dandi ba a nan suke kwana su tashi kasancewar akwai komi na bukatuwarsu, hotel dinma kwana biyu basu jeba suna cike da kewar juna, dmn su khamilah ba kwana sukeyi a gidan dandi ba, rayuwarsu kawai ta hotel ce, basa dawowa gidan dandi seda dalili me karfi. 8:30pm suna kwance a falon yayinda hilwah ke kwance a kasan carpet din dake tsakiyar dakin tana sanye da riga sharara me kyau kalar sky blue sosai kalar rigar ta amshi jikinta Ainun, tasha ta bugu se slow kawai takeyi ga uban kwale banin coding a gabanta kusan kwalba hudu. Kankana kuma yana Kwance a kan kujerar 2st ya daura zani daurin kirji irin na mata se wannan kwarkwasa yakeyi yana far far da idanuwa shi kadai hannun nan nashi na a maqale da kirji waishi a dole ga mace. Sanyin AC se ratsasu yakeyi wayar kankana dake gefenshi a kan kujerar ce tayi ringing dagawa yayi yaga sunan alhaji sunusi ne da hanzari ya cafke call din ya kara a kunne, yayi jim . Alhaji sunusi yace "na iso...." Kankana ya kalli hilwah kana yace "okay ka karaso ciki mna direct Alhaji, kaida gidanka, ta ina za a maka iko...ah nifa bnsan hk Alajin Allah!! Ga gimbiyama tana jiran isowarka..." Ya karashe mgnr yana kwarkwasa hadda lumsar idamuwa ya buga hannunshi daya a ciny . Alhaji sunusi ya Washe baki yace "Allah sarki hilwah nah..to gani nan isowa..." Ya katse wayar, hilwah ta juyo ta zubawa kankana ido jin abinda yake cewa Kankana ma idon ya zuba mata da wayarshi a hannunshi Kana ya fara mgna cikin kissa kmr uwar mata "Am.....am Sorry uwar dakina na miki lefi, nayi ma Alhaji sunusi iso zuwa gareki yau ba tare da izininki ba..." Ya karashe mgnr da kisisina se far far da ido yakeyi. rausayar da kanta gefe tayi kawai ba tare datace komi ba sannan babu alamar bacin rai a kan fuskarta , hkn ya bawa kankana tabbacin ranta be baci ba, ajiyar zucia ya sauke,,nan suka jiyo muryar me gadi yanata raftago sallahma cikin falon, Kankana ya amsa da dan daga murya garbati me gadi yace in shigo , kankana yayi tsuki, ya jawo mayafin dake saman kanshi ya Yane jikinshi dashi kana yace "kana iya shigowa ynzu!" Garbati me gadi ya shigo hannunshi niki niki da da uban ledoji manya manya duk hannu daya ledoji uku ne, hkma dayan hannun ledoji uku ne, wato ledoji shidda ne a hannun nashi, seda ya fara miko gaisuwa ga hilwah ta amsa cikin girmamawa kana ya karasa gaban kankana ya ajiye ledojin yana fadin "Gashi inji Alaji sunusi..." (kasancewar ya sanshi shike biyanshi kudinshi na Aikin gadin gidan, ko yace ma shi ya kawoshi gadi gidan) ba tare da kankana yace komi ba ya shiga karewa baba me gadi kallo awulakance . Girgiza kai baba me gadi yayi ya juya da niyar yabar falon kankana ya kirawoshi " baba me gadi!'' Garbati ya amsa da naam hadi da dawowa gaban kankanan ya zubawa masa ido cikin kwarkwasa kankana ya fara mgna. "Gaskia baba garbati kabi dunia a sannu..ni bnson munafunci irin na zamanin jahiliya!" Garbati ya zaro ido fuska dauke da mamaki wai shege keyi da me zina. Garbati yace "kamarya ya kenan d'annan..." Kankana yaja wani guntun tsuki a yangance ya fara magana cikin kwarkwasa "karka kara cemin D'annan, ka hadani da jinsin da nake wato jinsin mata! Karka kuskure ka kara had'ani da jinsin shirga shirgan maza, Inda ace ni d'annan ne kayita zuba min ido kullum da kullum, da ganima kallon sha'awa kakeyimin....to oshe na kwalelenka! Ni nan ba kalar uku biyar bace! " Baba me gadi yakai hannu ya riqe habar gemu fuska dauke da mamaki yake kallon kankana a zucia yana cewa komi ze kalla a jikin shirgegen kato oho...hilwah de ta zubo musu ido ita baba me gadinma tausai yake bata. Kankana yaci gaba da magana "Naga ne ka shigo kanata kallon surar jikina musammanma kan nonuwana, danma ALLAH ya temakeni na yane jikina da wannan mayafin..to ahir dinka! Nan ba mutsugunninka bane!" Ya karashe mgnrshi hadi da taba mayafin daya yane jikin nashi dashi kana yaci gaba da magana baba me gadi da hilwah duk suka zubo masa ido. Kankana ci gaba yayi da magana cikin kwarkwasa se maqale hannu yakeyi yaba far far da kwayar ido " Saboda ALLAH da Annabi, se kayita kallon min surar jiki, ah'ah gaskia! Surar jiki na fs! Haba ! Haba ! dan ALLAH dan Annabi fa, haba baba! Ba tin yau ba na ankara dakai kana yawan zuba min ido, musammanma duwawukana da kirjina, to tin wuri ka dena, domin kuwa wannan surar jikin nawa kwalelenka..." Baba me gadi ya zubawa kankana ido kawai kana ya fara magana "ni garbati? Ni nake kallonka? To in kalleka a dalilin me? Mezan kalla a jikin shirgegen kato kmr kai, mara kunya kawai..." Kankana ya zaburo yace "karka sake kamin rashin kunya! Kaji na gaya maka! Ba ruwana da furfurarka, dan ba ganin darajarta nakeyiba!! " Yayi mgnr yana kanne ido hilwah ta zubo musu ido, baba me gadi abin yazo masa wuya wai kmrshi kankana zece karya masa rashin kunya. Garbati me gadi Ya bude baki da niyar zeyi mgna hilwah tace "Yi hkri baba yi tafiyarka kawai..." Kankana ya amahe da "kada ALLAH yasa yayi hkri..inya hkra ya rainawa kofar get din gidanan da yake gadi, ki barshi yamin rashin kunya, in fito masa a D&D dina, ni nan da kake ganina tantirin shege ne na gaba da fir'auna!.(Allah ya shirya)" Kankana yayi mgnr yanaa wasu yan zabure zabure sekace mace. Garbati yayi kwafa yace "ALLAH ya soka, hajiya ta bani hkri, kaci darajarta dana nuna maka wayeni .." A hasale Kankana yace "Karka kara hadani da jinsin maza kaji na gaya maka...kamin rashin kunya a falon nan se in maka dukan dase de Ambulance ce zata fita dakai a gidannan...wallahi! tallahi!" Garbati ya bude baki zeyi mgna Alhaji sunusi ya danno kai cikin falon bakinshi dauke da sallahma duk suka zubo masa ido gajere neshi dan dukul sannan yanada kiba, ga uban gibgegen ciki ya ajiye uwa me shirin haihuwa, fuskarnan tashi babu alamar haske a cikinta, sede dagani kudi ya samu mazauni a tattare dashi fatar jikinshi lukuit-lukuit se sheki skin dinshi keyi,kannan nashi tal yasha askin jwal kwabo, sanye yakeda kana nan kaya dagani kasan masu tsadane, sun amshi jikinshi Ainun bawai shi dinne me kyaunba kayan dake jikinshi ne masu kyau. Ba wani babba bane sosai a kalla befi ya kai 45yrs ba. Jiki na rawa kankana ya tashi ya karaso da rangwada ya rangada wata uwar guda ya duka ya rausaya ya rausaya kana ya dago yasa hannaye duka biyu a hammata yayi far far da ido ya kara buga shewah "Ahayyehhh!! Chabas bass!! " da fara'arh a fuskar sunusi yake kallon kankana wanda ya bude baki ya fara mgna yana far far "ALLAH yaja zamaninka na hilwah da hilwah, bakin beautiful, Alaji ALLAH ya maka dubun kyawawa, kana tare dame kyau ai dole Kaima kayi kyau, Alaji me tumbin nera..." Ya karasa ya shafi tumbin nashi cikin makirci da kwarewa a maulah. Baba me gadi de rabewa yayi ya fice a falon yana musu adduarh neman shiriya harda hilwah ma domin besan cewa ita ba hk takeba hasalima sam batason da karuwan, kankana nede take jinshi har a ranta. Murmushi Alaji sunusi yayi idonshi na kan hilwah kankana ya amshi wayoyin dake hannun sunusi guda hudu se faman jero masa kirari yakeyi sunusi se murmushi yakeyi suka karasa cikin tsakiyar falon. Alaji sunusi kmr wani wawa ko ince sauna ya karasa ya zauna zaman dirshen a kasan dakin inda hilwah take, ko kallon inda yake ma batayi ba kai kace batasan da zaman wata halitta a gefentaba. Alhaji sunusi kam tini hnklinshi ya tashi tin shigowarshi falon da yayo tozali da kyakyawar halittarta tini burarshi tayi xumbur ta tashi tsaye ta hau digar da ruwan dadih. Zuwa ynzu da yayi tozali da tanfatsa tamfatsa din nonuwanta tini idanuwanshi sukayi ja jawur. Kawai nipple dinta yake kallo kmr mayen karfe hk yakeji nipple din na jawo masa ruwan burarsa, idanuwanshi suka canza kala zuwa kalar maroon dmn ja jawur suke dan hk suka rikid'e zuwa maroon color. Murya na rawa ya fara mgna odomshi na kn hilwah "ALLAH ya temakeki barka da hutawa Hajiya...sarauniyar kyawawa ubangiji yaja kwananki farin cikina...ya karfin jikin naki?" Alaji sunusi ya karashe mgnr kmr wani sauna ko ince sha-sha-sha duk yabi ya rude ya gigice ya dimauce ya fice a hayyacinsa, infect ma besan meke fitowa daga bakinshi ba, Allah ya dasa masa tsananin sha'awar hilwah ko muryarta yaji se sha'awarshi ta tashi, ko tarewa yake da iyalinshi inba ya tunataba baya releasing, matanshi uku duk bayajin dadinsu tinda hilwah ta taba romancing dinsa ya denajin dadin kowacce mace kawai sbda dumin bakinta, ya fiye masa duk gindinayen matayenshi. Hilwah fuskarta na gefe ita duk yabi ma ya dameta da katotuwar muryarsa me kama data gardawan maza, sam muryarsa bata da dadih wannan in cikin dare yayi maka mgna sekasha ko tashin dunia za ayi sam be iya mgna a hnkali ba dole se uban kowa yaji. Mikewa tayi ta nufa bedroom dinta, alaji sunusi yabi bayan duwawunta da kallo se motsasu takeyi kmr da gangan gashi da gani babu fant a jikinta sbda bayan rigarta gun duwawun duk ya jiqe da ruwanta data saba zubarwa, nan fa hnklin sunusi ya isa maqurar tashi burarshi ta kara haniniya ta tashi tsaye, idanuwanshi suka koma dark maroon, kankana dake zaune kan kujera ya zubo masa ido se gwalo yakeyi masa irin na tantiran yan daudu, alaji sunusi ya jiyo da fuskarshi ga kankana danya sama masa da mafita, kankana ya masa alama dakai daya bi hilwah zuwa cikin dakin, jiki na rawa sunusi ya tashi yana tafiya a tattale kmr dan kaciya ya nufa bedroom din da hilwah ta shiga. Kankanah ya buga wata uwar shewa yace "ALLAH yasa yau aci uban magudanar ruwa na uwar dakina... Ni nafiso naji ana bugawa ana kwashewa.. Wannan uban jarababbun yau ko beci ba ya dangwali arziki..." Ya buga wata uwar shewa hadi da tande baki, tashi zaune yayi ya kara gyarawa wayoyin alaji sunusi zama a kan kujerar ya jawo ledojin da Garbati me gadi ya ajiyesu a gabanshi , ya shiga bubbudesu duk abubuwan makulashi ne na dadin dunia. Wata uwar shewa kankana ya karayi hadi dacewa "ni a nan zan makale...alaji kam a gindi za a makale..." Ya kwashe da dariya. Ledar wani bandashshen kifi ya jawo wanda yaji kyn dadih ya tasa a gaba ya fara ci ko a jikinshi harya kosa ya fara jigo ihun dadin alaji sunusi, amma be fatan yajiyo ihun wahalar uwar dakinsa, dan yasan inza za a yashe sabuwar rijiya me tsukakken zurfi dole rijiyar tasha whla, hk me yatsarma ze whla.
Chapter 26 · 0% Book details