Sashe 167
Saran Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Duka akan farashi mai rahusar gaske.
Kamar haka👇🏻💃🏻
Ɗaya___300
Biyu____400
Uku_____450
Huɗu____500
Biyar_____700
Zaku biya kudinku acikin wannan asusun namu na banki👇👇
ACCOUNT NO 0812652655
ACCOUNT NAME- HAFSAT LAWAN GAMBO
BANK NAME: ACCESS BANK.
saiku turawa wannnan numban shedan biyanku(evidence of payment)👇👇
0903 234 5899
IDAN KUMA KATIN WAYANE KO VTU/TRANSFER ZAKU TURA TA WANNAN NUMBER TAREDA SHEDARKU👇👇
09033181070
💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
TEAM----ZAFAFA BIYAR🔥😘🥰😍
ALLAH ka gafartama iyayenmu😭🙏🏻.[7/1, 2:39 PM] +234 806 331 2486: *_LITTAFIN nan na kuɗi ne. Dan girman ALLAH ki daure ki biya kafin ki karanta, idan kuma bazaki iya biya ba ki haƙura domin ALLAH karki karanta. Idan kuma kin saya dan girman ALLAH karki yaɗa mana🙏🏻_*.
No. 67
............Juliet taso kiran Yoohan ta sanar masa amma Aymah ta hana. A cewarta ta barsa wai dama ta saba irin wannan zazzaɓin duk shekara. Asibiti ma taƙi yarda suje sai magani data amsa tasha. Daga haka ta fara ɗan ƙarfafa kanta duk dan ta kwantarma Juliet ɗin da hankali ganin ta damu. Gashi itama fama take da kanta dan cikine da ita ɗan wata kusan takwas.
Dole Juliet ta barta, sai dai duk motsinta na akan idonta. Ita har mamakin yanda Nu'aymah ke bankar coffee takeyi babuji babu gani. Gason yawan kwanciya bisa tiles wai sanyin take so.
A hankali tama daina cin abinci, dan kotaci sai tayi amansa take samun sauƙi. Hakan na damunta, sai dai ta kasa faɗama ko Juliet ɗin balle Umm da Hajjo da Addah da kusan kulumm sai sunyi waya. Ko sun kirata ko ita ta kirasu sai taita ƙarfafa kanta yanda babu mai ganewa. Sai dai Uwa dabance. Dan Umm kan tambayeta anya tana lafiya kuwa? Dan a muryarta da yanayin sanyin da tayi na rage surutu da rawar kai Umm takan ji kamar Aymah na cikin wani haline. Amma sai take cemata babu komai, kawai yanayin wajene.
Juliet nada coffee powder a gida, sai dai kota haɗama Aymah bata sha sai dai suje shagwan shan coffee ta sha tayo guzirinsa kuma. A duk sanda sukai waya da Yoohan ko video call kam sai taita ƙarfafa kanta harda masa ƙarfin halin tsiwa wai karda ya fahimci halin da take ciki.
Batasan kallonta kawai yakeba, dan tun kafin akai haka ya gama fahimtar shigar ɗan tayin cikinsa a mahaifarta. Sai dai ya barma ransa har ALLAH ya bayyana ikonsa da kansa tunda shima hasashene kawai da shegen ganin ƙwaf irin na likitanci bisa baiwar da UBANGIJIN al'arshi ya azurtasu da shi.
_________________
Kwanan Yoohan huɗu a ƙasar Oman ya wuce Nigeria. A abuja ya sauka, sai dai maimakon ya tafi gida direct sai ya sauka a hotel ya kama ɗaki. Dan dama babu wanda yasan da zuwansa ƙasar a cikin su papa. Yama toshe duk wata hanyar da zasu iya samunsa a waya tun barinsu Austria. Ya fi son yazo su fuskanci juna akan maganar Solomon ɗin fiye da suyi magana ta waya.
A daren ranar ya samu aka samo masa Number ɗan sandan nan da ƙyar ta hanyar wani abokinsa da shima ɗan sandan sirrine babba.
Gajiyar daya kwaso ce ta sakashi yin barci da wuri ranar ko waya da Aymah baiyiba. To itama dai da yake ranar zazzaɓi ya mata rigif ko nemansa batayiba ma.
Kamar haka👇🏻💃🏻
Ɗaya___300
Biyu____400
Uku_____450
Huɗu____500
Biyar_____700
Zaku biya kudinku acikin wannan asusun namu na banki👇👇
ACCOUNT NO 0812652655
ACCOUNT NAME- HAFSAT LAWAN GAMBO
BANK NAME: ACCESS BANK.
saiku turawa wannnan numban shedan biyanku(evidence of payment)👇👇
0903 234 5899
IDAN KUMA KATIN WAYANE KO VTU/TRANSFER ZAKU TURA TA WANNAN NUMBER TAREDA SHEDARKU👇👇
09033181070
💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
TEAM----ZAFAFA BIYAR🔥😘🥰😍
ALLAH ka gafartama iyayenmu😭🙏🏻.[7/1, 2:39 PM] +234 806 331 2486: *_LITTAFIN nan na kuɗi ne. Dan girman ALLAH ki daure ki biya kafin ki karanta, idan kuma bazaki iya biya ba ki haƙura domin ALLAH karki karanta. Idan kuma kin saya dan girman ALLAH karki yaɗa mana🙏🏻_*.
No. 67
............Juliet taso kiran Yoohan ta sanar masa amma Aymah ta hana. A cewarta ta barsa wai dama ta saba irin wannan zazzaɓin duk shekara. Asibiti ma taƙi yarda suje sai magani data amsa tasha. Daga haka ta fara ɗan ƙarfafa kanta duk dan ta kwantarma Juliet ɗin da hankali ganin ta damu. Gashi itama fama take da kanta dan cikine da ita ɗan wata kusan takwas.
Dole Juliet ta barta, sai dai duk motsinta na akan idonta. Ita har mamakin yanda Nu'aymah ke bankar coffee takeyi babuji babu gani. Gason yawan kwanciya bisa tiles wai sanyin take so.
A hankali tama daina cin abinci, dan kotaci sai tayi amansa take samun sauƙi. Hakan na damunta, sai dai ta kasa faɗama ko Juliet ɗin balle Umm da Hajjo da Addah da kusan kulumm sai sunyi waya. Ko sun kirata ko ita ta kirasu sai taita ƙarfafa kanta yanda babu mai ganewa. Sai dai Uwa dabance. Dan Umm kan tambayeta anya tana lafiya kuwa? Dan a muryarta da yanayin sanyin da tayi na rage surutu da rawar kai Umm takan ji kamar Aymah na cikin wani haline. Amma sai take cemata babu komai, kawai yanayin wajene.
Juliet nada coffee powder a gida, sai dai kota haɗama Aymah bata sha sai dai suje shagwan shan coffee ta sha tayo guzirinsa kuma. A duk sanda sukai waya da Yoohan ko video call kam sai taita ƙarfafa kanta harda masa ƙarfin halin tsiwa wai karda ya fahimci halin da take ciki.
Batasan kallonta kawai yakeba, dan tun kafin akai haka ya gama fahimtar shigar ɗan tayin cikinsa a mahaifarta. Sai dai ya barma ransa har ALLAH ya bayyana ikonsa da kansa tunda shima hasashene kawai da shegen ganin ƙwaf irin na likitanci bisa baiwar da UBANGIJIN al'arshi ya azurtasu da shi.
_________________
Kwanan Yoohan huɗu a ƙasar Oman ya wuce Nigeria. A abuja ya sauka, sai dai maimakon ya tafi gida direct sai ya sauka a hotel ya kama ɗaki. Dan dama babu wanda yasan da zuwansa ƙasar a cikin su papa. Yama toshe duk wata hanyar da zasu iya samunsa a waya tun barinsu Austria. Ya fi son yazo su fuskanci juna akan maganar Solomon ɗin fiye da suyi magana ta waya.
A daren ranar ya samu aka samo masa Number ɗan sandan nan da ƙyar ta hanyar wani abokinsa da shima ɗan sandan sirrine babba.
Gajiyar daya kwaso ce ta sakashi yin barci da wuri ranar ko waya da Aymah baiyiba. To itama dai da yake ranar zazzaɓi ya mata rigif ko nemansa batayiba ma.