← Book details Saran Boye Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 152 OF 211

Sashe 152

Saran Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read

        Shigowarsa dai-dai da fitowar Nu'aymah da sanin bayama hotel ɗin gaba ɗaya ya sakata fitowa daga ita sai guntun towel iyaka cinya. Daga ita har shi turus sukayi. Aymah dai ruɗanin ganinsa babu zatone ya sakata ƙamewa waje guda ta kasa ko motsi. Shiko tashin hankalin halin da yake a cikine ya sakashi tsura mata idanu jikinsa na wani irin tsuma. Ya rasa wane kalar tashin hankaline yake ciki a yau shi kuwa?.
     Sum-sum ta wuce gaban Wadrobe batare data ƙara yarda ta dubesa ba. Shima sai ya ƙarasa shigowa ya nufi bayin dan watsa ruwa ko zaiji sanyi a ransa da gangar jikinsa.
        Da sauri-sauri tai shirin barci. Sai dai doguwar riga ta saka ta tada salla dan basuyi shafa'i da wutiri ba. Tana yin sallamar shafa'i ya fito. Bata kallesaba ta miƙe zatai wutiri. Dakatar da ita yayi ta hanyar cewa, “Jirani”.
     Da mamaki ta juyo ta kallesa. Sai dai tayi saurin ɗauke kanta ganin towel ne kawai a jikinsa shima. Jallabiya ya ɗauka ya zura a jikinsa yazo inda take. nuni yay mata data gyara tsaiwarta a bayansa. Zatai magana ya ɗan cije lip ɗinsa na ƙasa da girgiza mata kai yana yin luuu da idanunsa dake jajur kaɗan. Bata iya yin maganarba kuwa. haka ta bisa sukai salla raka'a biyu. Ya juyo ya dafa kanta yana karanta addu'ar da baba malam ya koyar da shi tun daren aurensu, kamar yanda kuma yay masa bayani dalla-dalla akan tsarin aure a musulince tun wancan lokacin,

اَللَّهُمَّ  إِنِّي أَسْأَلُكَ خَيْرَهَا، وَخَيْرَ مَا جَبَلْتَهَا عَلَيْهِ، وَأَعُوذُ بِكَ مِنْ شَرِّهَا، وَشَرِّ مَا جَبَلْتَهَا عَلَيْهِ.
*_Allahumma innee as-aluka khayraha wakhayra ma jabaltaha 'alayh, wa-a'oothu bika min sharriha washarri ma jabaltaha 'alayh._*
       _Ya ALLAH ina rokon Ka laherinta da alhrin da Ka dabi'antar da ita a kansa, kuma ina neman tsarinka daga sharrinta da shaarrin Da ka dabi'antar da ita a kansa._
        Ya kuma ɗorawa da wasu addu'oin gwargwadon saninsa sannan ya miƙe yay shafa'i da wutiri da ƙyar. Itama wutirinta tayi. Bayan sun idar ne ta fahimci bashi da lafiya. Ƙulle masan da cikinsa yayine ya sakashi kwanciya ya ɗora kansa bisa cinyarta yana matse fuska. A rikice ta waro idanu waje tana tambayarsa, “Baka da lafiya ne?”.
        Bai iya ya bata amsaba. Sai hannunta daya riƙo ya matse cikin nasa jikinsa na ɗan rawa. Ruɗewa ta sakeyi ganin yanda yake zufa a goshi jikinsa na wani irin tsuma. Rungumo kansa tayi da ƙyau ajikinta ta fashe da kuka tana faɗin,
      “Na shiga uku ni Nu'aymah. Yah Yoohan miya sameka? dan ALLAH ka tashi muje asibiti, ka tashi dan ALLAH ”.
        Duk da a halin da yake a ciki sai da ta bashi tausayi, yanda ta fashe da kukan kuwa har cikin ransa. Hannunta dake a cikin nasa ya ɗago da ƙyar ya ɗaura akan mararsa datai wani irin ɗaukar zafi dayin tauri ya danna. Zata ƙara magana ya manne bakinsa akan nata.
         Da farko Aymah tayi tunanin zafin ciwo ne ya sakashi aikata hakan. Dan jikinsa ƙara ƙarfin karkarwar data fi ta farko ya kamayi lokacin daya fara kissing nata. Sai dai fa ganin lamarin yana neman zarta wayonta ta fara ƙoƙarin turesa. Sosai hakan ya gagareta, ya bala'in birkice mata a namijinsa. Daga ƙarshema ɗaukarta yayi gaba ɗayanta zuwa gado. Duk kukan da take masa da son sauka a jikin nasa da alama ma bayajinta. Dan duk wanda ya duba Yoohan a wannan lokacin yasan sam baya a cikin hayyacinsa. Idanunsa kansu a rufe suke gam yama kasa buɗesu balle yaga halin ruɗani da tashin hankalin da Aymah take a ciki. Fincike kayan jikinta ya shigayi tana ƙoƙarin hanashi cikin kuka.
         Roƙonta shima ya shigayi cikin wata irin murya mai ban tashin hankali. “Please karkice a'a. Idan kika hanani kanki zan iya mutuwa Zeeynab. D....da....dan ALLAH N...u...ay...mah”. Duk da tashin hankalin da Nu'aymah take a ciki na fahimtar abinda yake shirin aikata mata sai da yanayinsa da yanda yake magana ya nema tarwatsa mata zuciya. Gaba ɗaya ya birkice mata kamar bashiba. Yanda take hawayen neman ceto da son ya barta haka shima hawayen neman agaji da taimakonta matsayin halalinsa ya keyi. A gefe kuma yana mata abinda tunda uwatata ta kawota duniya wani bai taɓa mata koda makamancinsa ba. Duk da ƙarancin shekarunta da shiririta tasan minene aure. Duk da bawai komai da akeyi a cikinsa ta sani gatse-gatse ba saboda yanayin tarbiyyar data tashi a ciki ta kulawar iyaye da rashin tarkacen ƙawaye.
        Duk da baya a cikin hayyacinsa sai da UBANGIJI ya bashi dama da ikon karanta,
         بِسْمِ اللهِ اللّهُمَّ جَنِّبْنَا الشَّيْطَانَ، وَجَنِّبِ الشَّيْطَانَ مَا رَزَقْتَنَا.
*_Bismil-lah, allahumma jannibnash-shaytan, wajannibish-shaytana ma razaqtana._*
     _Da sunan ALLAH. Ya ALLAH! Ka nisantar da shaidan daga garemu, kuma ka nisantar da shaidan daga abin da Ka azurta mu da shi._
        Kamar yanda aka koyar da shi. Lokacin da Aymah ta sake jin baƙon al'amarin da yafi komai gigitata fiye da duk abubuwan da yay mata a farko tuni sai numfashinta ya shiga neman shiɗewa. Kuka take iya ƙarfinta tana kiran baba malam da Umm suzo su taimaketa. Hajjo kanta da Muhammad sunsha kira. Kai duk ƴan gidansu ma babu wanda baisha kiran neman ceto ba hatta da Yah Ab da Nasir🤣, su Ananah kansu da su Gwaggo (kakarta data haifi Umm) sun sami nasu rabon. Tun tana haɗashi da ALLAH harta koma cemasa “Idan yana ƙaunar papa da Momy (Madam Chioma) yayi haƙuri, ta rantse tabar masa tsiwa bazata sake ba. Duk abinda ya keso zata dingayinsa. Ko ƴan gidansuma ta daina faɗa dasu, idan mutum ya mata abu zata barsa da ALLAH kawai😂😜. Na tabbata da ace Yoohan cikin hankalinsa yake babu abinda zai hanashi shan dariya da sumbatun shiriritar Nu'aymah. Tunma tana iya kukan da roƙo harta gaza bakin ya mutu ta tafi sumar wucin gadi........

Wannan lamari sai da tafiya hutun wucin gadi dan tausayin jikar ɗan jibiya😒😏🚶🏻.

*_ABUJA NIGERIA_*
Chapter 152 · 0% Book details