Sashe 23
Sakacina Ko Halin Maza Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ina ga muje farfajiyar da Daddy yake hutawa abin zai fi ko a bisa mu yi magana don nima ina da maganar da nake son mu tautauna akai."A.k yace da shi bayan ya nufi hanyar gurin ba tare da ya ji amsar da ya ba shi ba.
Ganin haka sai shi ma ya bi bayan sa ba tare da yace komai ba.Bayan sun zauna shirun na su na Æ´an mintoci ya biyo baya wanda sai da nabi dindigi na gano dalilin shirun na su a duk lokacin da suka haÉ—u kafin su fara maganar da ta kawo su,wanda suna yi ne don su sami natsuwa tare da nazarin maganar da zasu tautauna a tsakanin su.
A.k ya buɗe baki da nufin zai fara magana amma sai A.m ya hana shi ta hanyar taran numfashin sa tare da gyara zama yace."Abokina ka fara bani dama na yi magana domin na samo mafita a kan damuwata,na yi tunani sosai kan maganar da muka yi da kai na Juwairaah.Tabbas yarinyar ta kwanta min a rai kuma na yaba da hankalin ta amma saboda alƙawarin da na yi wa Zainab,kuma ita kaɗai nake son takasance matata zan auri Juwairaah mu yi auren
kwangila da ita shekara ɗaya,kamar yadda ka bani labarin ƙanin mahaifinta ni kuma zan siya shi da ruwan kuɗi ya fasa auren da zai yi mata da wannan tsohon."
Ya numfasa ya na kallon sa ko zai fahimci yadda ya karɓi zancen,amma sa ya ga ya na mishi kallo kamar irin amma ka zare ko!
Bai damu ba ya ƙaɗa kansa yaci gaba da cewa."Tunna ka gaya min ta yawon aikatau sai mu ɗauketa akan za ta koya wa matata girki da kula na tsawon shekara guda,kaga a wannan lakacin in ta samu ciki zan ɗauke ta daga gidan na kai ta wani guri,na san yadda zan tsara Zainab ta amince ta karɓi ɗan burina na ga ɗana kafin na mutu.
"Amma baka da hankali ko na ɗauka alkhairi ya sa ka kira ni nan,ashe ka je ka bugu ne ka zo ka ɓata min lokaci."A.k yace tare da miƙewa yayin kamar zai fice daga gurin bayan ya miƙe sai ya dawo ya ƙara zama ya na kallon sa yace." Aikin banza kawai na ɗauka auren ta za ka yi na ɓata lokaci na gurin sanin tarihin rayuwarta! Abin takaici sai ga shi kazo ka na min maganar banza. Shin baka da zuciya ne a ƙirjinka har ka kasa tausayawa rayuwarta na halin ƙuncin rayuwar da take ciki? Ko ƙyamar talaka da kake yi ne ya sa kake son ka cutar da zuciyar ta.
Ya ƙara miƙewa don ji yake kamar ze rufe shi da duka ya na jin zai iya gaya mishi duk maganar da ta zo bakinsa,saboda tun jiya da ya ji halin da take ciki Allah ya saka mata tsananin tausayinta a ranta.
A.m hannun sa ya kama shi ma sai hawaye ya na faɗin." A tsakanina da ita waye yafi kusanci da kai ina cikin wani hali bani da nufin na cutar da Juwairaah wallahi tsananin son ganin ɗana ya sa nake jin zan iya komai.In har ka amince ka bani goyan baya mukai auren sirri da ita na yi maka alƙawari rayuwar Juwairaah sai ya canza daga talauci zuwa mafi ƙololuwar jin daɗi na rayuwa.Kuma ko banza aurena zai zamo katanga a tsakanin da tsohon mutumim nan,ƙanin mahaifinta da yake takurawa rayuwarta duk haɗuwana da ita zai saka ya dena saka mata ƙahon zuƙa."
" Rufe min baki nace! Shashasha!Kawai ka san yadda zuciyar mace take da rauni kan soyayya.Kai fa namiji ne da ko wace mace za ta yi mafarkin samu,ka na tunanin in ka auri Juwairiya za ta iya haƙuri da rashin ka ne,a kan maganar soyayya kuɗi ba ya tasiri mace za ta iya baka rayuwarta kuma ta sadaukar da rayuwarta duka gabaki ɗaya in har ta na sonka,ba za ta taɓa damuwa da halin rashi ko baƙin cikin da za ka saka taɓa."
Ya saukar da zazzafan huci ya ja numfashi sannan ya kalle shi da idanunsa da suka kaɗa suka yi jajur." Ina tunanin yaudarar Zainab kake da kake faɗin ka na sonta don da ka san yadda soyayya take tasiri da baka buƙaci auren Juwairiya na wucin gadi ba, don na tabbata kafin ku rabu sai Juwairiya ta faɗa kogin son ka koda yankan namar jikinta kake yi ɗanye,bare kuma za ka raba ta da abu mafi girma a rayuwarta kawai za ka rabu da gangar jikinta ne amma zuciyar da da ruhinta duk za ka raba ta da shi.Ba ka san yadda uwa take zama akan yaron ta ba,saboda ba ka haihu ba shi ya sa baka san soyayyar da Allah ya saka tsakanin ɗa da mahaifi b..."
"Ya ishe ka! Rufe min baki nace banza mara mutunci! Har ni za ka yi ma gorin haihuwa na rantse tunna ka yi min gori sai na aureta kuma na raba ta da yaran na kai ma matata,na yi alƙawarin sai kaga ƙwaina a duniya."
Ya matso tare da taɓa ƙirjin shi da ɗan yatsa yace." Saboda nace zan aure ta ka wani tada jijiyar wuya'duk na gane kauce-kaucen ka don ta na talaka ba ka son na aureta.To siyan ta zan yi da kuɗina kai ma ka san in ka yi tunanin zan aure ta na yi rayuwar har abada ka yaudari kan ka, me zan yi da ƴar talaka wanda basu da komai sai tsiya,kuma ka sani ko ban aure ta ba ina da kuɗin da inna ce zan auri ƴan mata waɗanda suka fi ta kyawu da ɗaukaka zan iya auren goma in ana yi."
"To kaje ka auri ƴan matan duniya duka in kana son ɗan ƙaruna amma ba zan haɗa hannu da kai na saka rayuwar ta a cikin matsala."
Ya faɗa tare da ƙoƙarin barin gurin rigar sa ya jawo ya juyo da shi gaban sa ." Ko ka sa min hannu ko ka ƙi sai na aure ta ita kaɗai ce na ji zan iya rayuwar aure da ita ba yan masoyiyata Zainab,don haka in dai kuɗi na aiki ka ba ni sati biyu za ka gan ta a gidana kuma a matsayin me aikin matata za ta shigo gidan."
Ran sa ya ƙara ɓaci da ya tuna ya sha zuwa gidan ya ga Zainab ta daki me aiki,hakan ya na nufin in ranta ya ɓace za ta dake ta kenan aiko in dai haka ne a kwai zalinci.
" Ai kin banza kawai sai dai in zaka ɗauki numfashina ma'ana ba ni a raye,amma ni da kai na zan tona asirin ka kuma na ga uban da zai karɓar maka auren tunna ba ƴar tsana ba ce,sai da waliyin ka za'a baka.Yace a fusace.
" Ok haka kace ko zan nuna maka true color É—ina dama duk abin da aka haÉ—a da jaki sai ya ci kara,ka haÉ—a hulÉ—a da talaka matsiyaci da be da komai sai tsiya na yi dana sanin tarayyata da kai don bi amfana min komai ba,duk halaccin dana yi maka ni da dangina muka Æ´anta rayuwarka shi ne zaka saka min da haka!"
To fa ran A.k ya ɓace matuƙa kawai sai hawaye ya kalli A.m da yake ta ga ya mishi maganganu mara sa daɗi da baƙan ta rai,don shi in dai ran shi ya ɓace bai iya magana ba."
" A she haka kake dama na daɗe ina tunanin wannan ranar za ta zo,saboda a gaba na kasha wulaƙanta talawa irin na na gode in sha Allahu daga yau ba ni bakai,ba zan ƙara hulɗa da kai ba kuma na bar muku aikin ku ka sana ni ba jahili ba ne ko yau na yanke alaƙa da ku sai kun yi jimamin rashina."Yace ya na me tabbatar da hakan a ran sa.
Kai ɗin me kai ɗin banza me kake da shi kaje a kwai waɗanda suka fika ilmi da zasu buƙaci gurbin ka.".
Lamarin fa ya yi tsamari gabaki ɗayan su kowa ya hau dokin zuciya duk da zo mu saɓa zo mu zauna,amma ba su taɓa samun saɓani irin na yau ba.
Ko da A.k ya nufi hanyar fita A.m jawo kwalar rigar sa ya yi tare da dawo da shi ya hau shi,da dambe don gani yake ya ma rai na mishi wayo ya na karkashin sa,sai ya manta abokantakar su ya dawo kan matsayi.
Aiko A.k a zuciye ya kai mishi mari ya kauce shi ma ya kai mishi suka rikice da dambe kici-kici.Me ba ma fulawa ruwa ya zo ya gan su da gudu ya ruga ya yi kiran mutane,su raba don ba zai yi gigin shiga tsakiyar su ba su bar shi da jinya yadda suke ji da karfi.
Da ƙyar mutane suka raba su sai huci suke tamkar wasu zakuna.Faruwar lamarin sai ya yi matuƙar bawa mutane mamaki,tuna yadda suka shaƙu kamar wasu ƴan'uwa suna ta jimamin lamarin me ya haɗu ko ma dai mene ne lamarin me girma ne,amma da suka tuna tsakanin harshe da haƙori ana saɓawa sai suka ba su haƙuri tare da ɗauko musu ruwan sanyi,domin ya sanyaya zuƙatan su saboda sheɗan da ya yi nasara haddasa fitina a tsakani aminnan ko nace ƴan'uwa.
A.k da ran sa ya ɓace ko jiran wanda ya nufi zuwa cikin kampanin ya ɗauko musu ruwa bai yi ba ya fice ya na jin a ran sa ya tafi na har abada.
Ko da a ka ɓalle murfin gorar ruwa aka zuba mishi ruwan wurgi ya yi da kofin tangaras ɗin ya nufi motar sa,ya shige tare da figar ta kamar zai tashi sama.
Ko da ya iso kofar gidan ya shiga sakin hon ba ƙauƙautawa.Allah Sarki Audi direba dake cikin bayi da cikin sa ya murɗa ya shiga kenan ya ji hon wanda ya tabbata matar gidan ne me shegen yawon tsiya,amma da ya tuna ya ga ta fito ɗazu sai ya yi maza ya fito ba tare da ya gama abin da yake ba sai dai hon ɗin da ake saki na rashin hankali.
Ya na wangale get É—in sai yaga megidan sa ne yake ta zuba wannan hon,hankalin sa ya tashi kwarai don a tunanin sa ba lafiya ba.
Ganin haka sai shi ma ya bi bayan sa ba tare da yace komai ba.Bayan sun zauna shirun na su na Æ´an mintoci ya biyo baya wanda sai da nabi dindigi na gano dalilin shirun na su a duk lokacin da suka haÉ—u kafin su fara maganar da ta kawo su,wanda suna yi ne don su sami natsuwa tare da nazarin maganar da zasu tautauna a tsakanin su.
A.k ya buɗe baki da nufin zai fara magana amma sai A.m ya hana shi ta hanyar taran numfashin sa tare da gyara zama yace."Abokina ka fara bani dama na yi magana domin na samo mafita a kan damuwata,na yi tunani sosai kan maganar da muka yi da kai na Juwairaah.Tabbas yarinyar ta kwanta min a rai kuma na yaba da hankalin ta amma saboda alƙawarin da na yi wa Zainab,kuma ita kaɗai nake son takasance matata zan auri Juwairaah mu yi auren
kwangila da ita shekara ɗaya,kamar yadda ka bani labarin ƙanin mahaifinta ni kuma zan siya shi da ruwan kuɗi ya fasa auren da zai yi mata da wannan tsohon."
Ya numfasa ya na kallon sa ko zai fahimci yadda ya karɓi zancen,amma sa ya ga ya na mishi kallo kamar irin amma ka zare ko!
Bai damu ba ya ƙaɗa kansa yaci gaba da cewa."Tunna ka gaya min ta yawon aikatau sai mu ɗauketa akan za ta koya wa matata girki da kula na tsawon shekara guda,kaga a wannan lakacin in ta samu ciki zan ɗauke ta daga gidan na kai ta wani guri,na san yadda zan tsara Zainab ta amince ta karɓi ɗan burina na ga ɗana kafin na mutu.
"Amma baka da hankali ko na ɗauka alkhairi ya sa ka kira ni nan,ashe ka je ka bugu ne ka zo ka ɓata min lokaci."A.k yace tare da miƙewa yayin kamar zai fice daga gurin bayan ya miƙe sai ya dawo ya ƙara zama ya na kallon sa yace." Aikin banza kawai na ɗauka auren ta za ka yi na ɓata lokaci na gurin sanin tarihin rayuwarta! Abin takaici sai ga shi kazo ka na min maganar banza. Shin baka da zuciya ne a ƙirjinka har ka kasa tausayawa rayuwarta na halin ƙuncin rayuwar da take ciki? Ko ƙyamar talaka da kake yi ne ya sa kake son ka cutar da zuciyar ta.
Ya ƙara miƙewa don ji yake kamar ze rufe shi da duka ya na jin zai iya gaya mishi duk maganar da ta zo bakinsa,saboda tun jiya da ya ji halin da take ciki Allah ya saka mata tsananin tausayinta a ranta.
A.m hannun sa ya kama shi ma sai hawaye ya na faɗin." A tsakanina da ita waye yafi kusanci da kai ina cikin wani hali bani da nufin na cutar da Juwairaah wallahi tsananin son ganin ɗana ya sa nake jin zan iya komai.In har ka amince ka bani goyan baya mukai auren sirri da ita na yi maka alƙawari rayuwar Juwairaah sai ya canza daga talauci zuwa mafi ƙololuwar jin daɗi na rayuwa.Kuma ko banza aurena zai zamo katanga a tsakanin da tsohon mutumim nan,ƙanin mahaifinta da yake takurawa rayuwarta duk haɗuwana da ita zai saka ya dena saka mata ƙahon zuƙa."
" Rufe min baki nace! Shashasha!Kawai ka san yadda zuciyar mace take da rauni kan soyayya.Kai fa namiji ne da ko wace mace za ta yi mafarkin samu,ka na tunanin in ka auri Juwairiya za ta iya haƙuri da rashin ka ne,a kan maganar soyayya kuɗi ba ya tasiri mace za ta iya baka rayuwarta kuma ta sadaukar da rayuwarta duka gabaki ɗaya in har ta na sonka,ba za ta taɓa damuwa da halin rashi ko baƙin cikin da za ka saka taɓa."
Ya saukar da zazzafan huci ya ja numfashi sannan ya kalle shi da idanunsa da suka kaɗa suka yi jajur." Ina tunanin yaudarar Zainab kake da kake faɗin ka na sonta don da ka san yadda soyayya take tasiri da baka buƙaci auren Juwairiya na wucin gadi ba, don na tabbata kafin ku rabu sai Juwairiya ta faɗa kogin son ka koda yankan namar jikinta kake yi ɗanye,bare kuma za ka raba ta da abu mafi girma a rayuwarta kawai za ka rabu da gangar jikinta ne amma zuciyar da da ruhinta duk za ka raba ta da shi.Ba ka san yadda uwa take zama akan yaron ta ba,saboda ba ka haihu ba shi ya sa baka san soyayyar da Allah ya saka tsakanin ɗa da mahaifi b..."
"Ya ishe ka! Rufe min baki nace banza mara mutunci! Har ni za ka yi ma gorin haihuwa na rantse tunna ka yi min gori sai na aureta kuma na raba ta da yaran na kai ma matata,na yi alƙawarin sai kaga ƙwaina a duniya."
Ya matso tare da taɓa ƙirjin shi da ɗan yatsa yace." Saboda nace zan aure ta ka wani tada jijiyar wuya'duk na gane kauce-kaucen ka don ta na talaka ba ka son na aureta.To siyan ta zan yi da kuɗina kai ma ka san in ka yi tunanin zan aure ta na yi rayuwar har abada ka yaudari kan ka, me zan yi da ƴar talaka wanda basu da komai sai tsiya,kuma ka sani ko ban aure ta ba ina da kuɗin da inna ce zan auri ƴan mata waɗanda suka fi ta kyawu da ɗaukaka zan iya auren goma in ana yi."
"To kaje ka auri ƴan matan duniya duka in kana son ɗan ƙaruna amma ba zan haɗa hannu da kai na saka rayuwar ta a cikin matsala."
Ya faɗa tare da ƙoƙarin barin gurin rigar sa ya jawo ya juyo da shi gaban sa ." Ko ka sa min hannu ko ka ƙi sai na aure ta ita kaɗai ce na ji zan iya rayuwar aure da ita ba yan masoyiyata Zainab,don haka in dai kuɗi na aiki ka ba ni sati biyu za ka gan ta a gidana kuma a matsayin me aikin matata za ta shigo gidan."
Ran sa ya ƙara ɓaci da ya tuna ya sha zuwa gidan ya ga Zainab ta daki me aiki,hakan ya na nufin in ranta ya ɓace za ta dake ta kenan aiko in dai haka ne a kwai zalinci.
" Ai kin banza kawai sai dai in zaka ɗauki numfashina ma'ana ba ni a raye,amma ni da kai na zan tona asirin ka kuma na ga uban da zai karɓar maka auren tunna ba ƴar tsana ba ce,sai da waliyin ka za'a baka.Yace a fusace.
" Ok haka kace ko zan nuna maka true color É—ina dama duk abin da aka haÉ—a da jaki sai ya ci kara,ka haÉ—a hulÉ—a da talaka matsiyaci da be da komai sai tsiya na yi dana sanin tarayyata da kai don bi amfana min komai ba,duk halaccin dana yi maka ni da dangina muka Æ´anta rayuwarka shi ne zaka saka min da haka!"
To fa ran A.k ya ɓace matuƙa kawai sai hawaye ya kalli A.m da yake ta ga ya mishi maganganu mara sa daɗi da baƙan ta rai,don shi in dai ran shi ya ɓace bai iya magana ba."
" A she haka kake dama na daɗe ina tunanin wannan ranar za ta zo,saboda a gaba na kasha wulaƙanta talawa irin na na gode in sha Allahu daga yau ba ni bakai,ba zan ƙara hulɗa da kai ba kuma na bar muku aikin ku ka sana ni ba jahili ba ne ko yau na yanke alaƙa da ku sai kun yi jimamin rashina."Yace ya na me tabbatar da hakan a ran sa.
Kai ɗin me kai ɗin banza me kake da shi kaje a kwai waɗanda suka fika ilmi da zasu buƙaci gurbin ka.".
Lamarin fa ya yi tsamari gabaki ɗayan su kowa ya hau dokin zuciya duk da zo mu saɓa zo mu zauna,amma ba su taɓa samun saɓani irin na yau ba.
Ko da A.k ya nufi hanyar fita A.m jawo kwalar rigar sa ya yi tare da dawo da shi ya hau shi,da dambe don gani yake ya ma rai na mishi wayo ya na karkashin sa,sai ya manta abokantakar su ya dawo kan matsayi.
Aiko A.k a zuciye ya kai mishi mari ya kauce shi ma ya kai mishi suka rikice da dambe kici-kici.Me ba ma fulawa ruwa ya zo ya gan su da gudu ya ruga ya yi kiran mutane,su raba don ba zai yi gigin shiga tsakiyar su ba su bar shi da jinya yadda suke ji da karfi.
Da ƙyar mutane suka raba su sai huci suke tamkar wasu zakuna.Faruwar lamarin sai ya yi matuƙar bawa mutane mamaki,tuna yadda suka shaƙu kamar wasu ƴan'uwa suna ta jimamin lamarin me ya haɗu ko ma dai mene ne lamarin me girma ne,amma da suka tuna tsakanin harshe da haƙori ana saɓawa sai suka ba su haƙuri tare da ɗauko musu ruwan sanyi,domin ya sanyaya zuƙatan su saboda sheɗan da ya yi nasara haddasa fitina a tsakani aminnan ko nace ƴan'uwa.
A.k da ran sa ya ɓace ko jiran wanda ya nufi zuwa cikin kampanin ya ɗauko musu ruwa bai yi ba ya fice ya na jin a ran sa ya tafi na har abada.
Ko da a ka ɓalle murfin gorar ruwa aka zuba mishi ruwan wurgi ya yi da kofin tangaras ɗin ya nufi motar sa,ya shige tare da figar ta kamar zai tashi sama.
Ko da ya iso kofar gidan ya shiga sakin hon ba ƙauƙautawa.Allah Sarki Audi direba dake cikin bayi da cikin sa ya murɗa ya shiga kenan ya ji hon wanda ya tabbata matar gidan ne me shegen yawon tsiya,amma da ya tuna ya ga ta fito ɗazu sai ya yi maza ya fito ba tare da ya gama abin da yake ba sai dai hon ɗin da ake saki na rashin hankali.
Ya na wangale get É—in sai yaga megidan sa ne yake ta zuba wannan hon,hankalin sa ya tashi kwarai don a tunanin sa ba lafiya ba.