Sashe 83
Domin Kanwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
zaune take abakin gado tanabin dakin dakallo wasu yan siraran hawayen farin ciki nabin kuncinta mamaki take wai yanzu wannan tankamemen gidan nata ne wai itace zaune adaki tana jiran isowar Tarzan dinta amtsayin angonta .....tana cikin wannan tunanin ahmad ya turo kofar dakin yashigo hade dasallama ....
Kanta akasa cikin lullubi idonta alumshe tasauke wata nannauyar ajiyar zuciya sannan tabude baki da kyar ta amsa sallamarsa yajima atsaye yana kallonta kafin yakaraso bakin gadon yazauna kusa da ita yana kai hannu ahankali yadage mayafinta yana kure kyakkyawar fuskarta dakallo .....
ahankali tafara bude idanuwanta har tasaukesu cikin nasa kallon dayakemata yasa tayi saurin kauda fuskarta tana lumshe ido zuciyarta nabugawa dasauri nunfashinta nafita ahankali ....
Hannu yasa yana karkato fuskarta suna facing juna amma still idanuwanta alumshe ....
ahankali yakai bakinsa yamanna mata kiss agoshi yana lumshe idanuwa kafin yajanyota dakarfi yamannata akirjinsa kamar za'a kwacemasa ita cike dafarin ciki yace flying bird senake ganin kamar amafarki wai kinzama matata...I don't even know what to do ....narasa taya zannuna miki farin cikina ....allah nagodema....yakarashe maganar yana kara manneta ajikinsa ....
Saboda rungumar dayamata har muryarta bata fita da kyau dakyar ta iya furta ....Tarzan I like your hug amma nakasa nunfashi da kyau ....
Dariya yayi yana sassauta rungumarsa yace ohh sorry karkiga laifina ....kedin ce ai se inji kamar inmaidaki ciki....
Tashi yayi yana kama hannunta suka nufi bathroom yana tsaye har tayi alwala sannan shima yayi suka dawo dakin ...
Tana tsaye tana kallonsa yashinfida musu dadduma sannan yajasu sallah raka'a biyu kamar yadda sunna ta tanada .....
Suma se muce allah yabasu zaman lafiya da zuri'a tagari....asha amarci lafiya .....
Cike dafarin ciki AK yashiga gidansa dagudu gudu yake hawa kan stairs har ya isa dakinta ....
Yana tura kofar yaga wayam bakowa cike da mamaki yake bin ko ina na dakin dakallo
[19/08, 06:18] Hassan Atk: ahankali takarasa cikin dakin tana hawa kan gadon tafara kokarin tashinsa tana fadin Mus'ab wai baccin kakoma yine...shiyasa nake hanaku cika dare bakuyi bacciba amma bakwaji dasafe kuma kuyita bani wahalar tashinku .....
gyara kwanciyarsa yayi batare da yabude idonsa ba yace mum please.... Yaufa weekend kuma islamiyyar ma seda yamma kidan barni nayi bacci mana .....
Kai tashi dallah baccin ya isa haka....tafada tanaci gaba datashinsa ....
bubbuga kafa yafarayi cikin muryan bacci yana fadin mum to kifara tashin dady tukunna ahima ai baitashiba ....
Dariya tayi tana cimashi sama tace kai kamanta yau zamuje wajan grany ne ....kowa fa zaije harda su Hanan da ameera da duk sauran yara zasuje kanso kowa yayita tambayar junior ne ...
Se alokacin yasaki yabude idonsa yana sakin wani lallausan murmushi yace mum biki za'ayi ne agidan grany....
"Jiya ba naji kuna fita da dady ba yacemaka kaka zaidawo daga Germany ko bakason ganinsa ne ....
cike dafarin ciki yace inaso mana ....amma kibarni indan kara kadan
"Mekenan?
"Baccin ....yafada yana kokarin sake kwanciya tasabashi akafada suna dariya tanufi bayi dashi ....
Cikin sauri sauri tagama shiryashi suna sakkowa kasa daidai nan Ahmad yashigo yana janye da hannun Hanan takara wayau kyanta yafito fili aguje mus'ab yakarasa wurin Ahmad yana rungumesa yace ina kuana uncle....
Cibashi sama ahmad yayi yana dariya yace lafiya kalau my boy ....ya akayi yau katashi dawuri .....
nuna mishi Asma'u yayi dayatsa yace mummy ce ta tasheni wai zamuje gidan grany kaka zaizo daga Germany....
Cike da mamaki Ahmad yace kaka....Germany kuma ....
juyowa mus'ab yayi yana kallon Asma'u da alamar tambaya afuskarshi kafin yayi magana Hanan tace eh mana dady yace mana yau kaka zaidawo daga Germany....
Dariya Ahmad yayi danse alokacin yafahimci inda zancan yadosa yana rike dahannayansu yakaraso cikin palon yana tambaya da AK
Asma'u tace kasan halinahi ai bacci yake kuma Sam yaki yatashi...jiya har karfe biyu suka kai basuyi bacciba ...
haurawa yayi sama yana fadin bari nagwada inga kozaitashi....
Da kwa ka taimakamun...Asma'u tafada tana nufar kitchen dan hadama AK coffee dinsa....
dakarfi Ahmad yatura kofar dakin yana murmushin mugunta yakarasa bakin gadon yafara Jan kafar AK da karfi kamar amafarki yakejin abunda shiyasa ko motsawa baiyiba sema gyara kuanciyarsa dayayi
gefen kansa yakoma yafara jamasa kunne yana rankwashinsa akai...
Cikin magagin bacci AK yace chitti wanann wane kalan tashi kike munne......
dariya Ahmad yayi yana jijjigashi yace kai dallah tashi rana tafito.... har junior yatashi amma kai kana nan kana bacci
Cike damamaki AK yakashe kunne yana sauraronsa batare dayabude idonsa yace chitti meyasami muryanki ne ....ko mura ce takamaki....yakarashe maganar yana janyo Ahmad jikinsa ...
kokarin tashi Ahmad keyi amma dariya tahanasa cikin muryan bacci AK yace mekike ma dariya ne gaskiya mura nan tamiki wawan kamu harta dariyarki ma tacanza .....kinsan meyasa nakasa tashi morning kiss din dabaki min bane yasa baccin yaki Barin idona yanzu kimun se intashi....
yakarashe maganar yana kokarin kamo fuskar Ahmad yaji yatabo saje daidai lokacin mus'ab dake tsaye bakin kofa yakira sunansa dakarfi daaadyyy....
Atsorace yabude idonsa yana ganin Ahmad yasaki yar kara yana turasa baya dakarfi ya tashi zaune yana mutsitstsike idanuwansa dan tuni baccin yakaurace daga idonsa
Aguje Asma'u takarso dakin tana fadin lafiya menene.....
kallonsu take daya bayan daya amma bawanda yakeda niyyar bata amsa cike damamaki takalli Ahmad dake gefe yana kwasar dariya harda rike ciki....tace Ahmad nafasan halinka .... mekamasa ne ...tashin mugunta kamasa ko.....
Kafinyayi magana Mus'ab yarigasa dafadin a'a mummy... Daddy ne yatsokanesa ...
Jan hannunsa Ahmad yayi suka fita ita kuma takarasa wurin Ak tana fadin ABI meya maka ne meyasa kayi ihu katsoratani fa ....
cike datakaici yace chitti meyasa zaki barsa yazo tashina yanzu da nafadi wata maganar agaban Mus'ab fa
Fuskar tausayi tayi tana rungumo kansa tace ohh sorry ABI....bakaine kaki tashiba amma yihakuri bazan kara bari irin haka tafaru ba kaji....
Saurin dagowa yayi yakalleta sannan yamaida kansa daidai cikinta yana fadin wait....chitti kinji abunda naji kuwa....
Mene....tafada tana kashe kunne kozatji abunda yaji....
dirowa yayi daga kan gadon yana kai hannunsa kan cikinta yace motsi fa naji lokacinda kika rungumeni ....kuma irin Wanda nakeji lokacin kinada cikin mus'ab...
cike dafarin ciki tace allah dagaske....dama inason zuwa asibiti saboda najima banga al'adata ba kuma kasan haka yamun cikin mus'ab ko kadan banajin komai ajikina sedai kawai period dina yadauke....
wata kalar dariya yayi mai cike da tsananin farin ciki yana kamo hannayanta cikin rawar murya yace kina nufin ...kenan...oh my god chitti...I can't believe it...allah nagodemaka .....yakarashe maganar yana janyota jikinsa suka rungume juna sunama allah godiya
Kafin sutafi gidan grany seda khadeeja ta auna Asma'u inda result yanuna tana dauke dajuna biyu sunyi farin ciki matuka haka suka rankaya gaba dayansu suka nufi gidan grany dan tarban su uncle jamilu dazasu fito prison shi yaran ke kira dakaka saboda sunsanshi aphoto da mus'ab yadami AK datambayar ina yake shine yace masa agermany yake
Suna isa gidan Hanan da mus'ab suka nufi cikin gidan aguje suna kwalama grany kira
Apalo iskota zaune aguje suka fada jikinta tarungumesu cike dafarinciki tanajin kaunarsu har cikin ranta ....
Nan kowa yafara tsokanar Mus'ab kowa nason magana dashi saboda duk maganar dayayi dariya takebasu gashi gwanin surutu Hanan ce batacika magana ba inkaji firanta to da yane gidansune ko kawayanta wato malika da ameera dan zumuncin da iyayansu keyi yasa yaran suka shaku sosai
amota aunty sadiya banda kuka ba abunda take aysha narungume da ita tana tayata shidai uncle jamilu yayi ahiru dan ba bakin magana kunyar aurikinsa duk tacikasa wato salim da kyarma yayarda yabiyosu dan cewa yayi bazai iya zuwa gidan AK ba ....
Gaa daya sunfita hayyacinsu sunkode sunyi baki ga tsufan dole dasukayi dan uncle jamilu harda furfura kana ganinsu kasan bakaramar azaba suka shaba....
Sunyi farin ciki matuka ganin aysha tayi kyau abunta hankalinta kuance agidan mijinta harda karuwa swgofiya sekemasa daya rike masu yar'su amana ....
Suna isowa gidan gaba daya muatanen gidan yara damanya duk suntaru aharabar gidan ana jiran isowarsa dakyar suka iya fitowa daga motar suna kuka suka fara Neman gafara awurin mutanen gidan
Seda kowa nawurin yazubar musu da kwalla saboda tausayin halin dasuka Shiga yaran dai Sam sunki yarda suje wurinsa mus'ab ne kawai yaje wurinsu saboda shima gwanin tausayine hardashi a yan kukan duk da baisan inda zancan yadosa ba amma ganin kowa nakuka yasa shima yafashe dakuka yana rungume dadynsa
Sunjima awaje kafin suka Shiga cikin gidan ana cigaba damusu sannu abinci kala kala aka Jere musu a dining seda sukayi wanka suka shirya sannan suka pito zuwa dining seda aka zuba musu abinci suka faraci sannan aka basu waje kowa yadawo Palo dan suji dadin cin abincin.....
Duk inda Asma'u tayi AK nabiye da ita dan motsi kanan seyamata sannu...se tsokanarsa Ahmad keyi har kowa dai yagano abunda kefaruwa nanfa aka bude sabon shafin fira ....
bashir ne yafara dauko labarin dramar da Ahmad yayi lokacin haihuear Hanan nanfa kowa yahau yimasa dariya bashiri yayi shiru yanemi acanja firar
ganin baiga Asma'u akusa dashiba yafara cigiyar ta yana tambayar khadeeja kotaganta
dafe goshi tayi tana fadin ohh Yaya shekararku takwas da aure amma kullum cikin cigiyarta kake ....kabarta tasha iska mana ....
Dariya yayi yana shafa kai yace ba laifina bane yayartaki ce ....bana gajiya da ita ...kokadan banason tayi nesa dani duk se inji wani iri.....
Aunty ameena tace kai rabu da ita gara kai ai damijinta dama ba agabanmu akayi bane .....
Dariya akasa gaba daya bashir yace suna dawani Abu wai......aysha takarashe masa dafadin supper glue....
pilo Ahmad yajefa masa yana fadin to anyi shiru miye kuma nadawo dazancan ....
shidai AK tuni yafita Neman rabin ransa agarden yasameta zaune karkashin bishiya ta tasa furanni agaba tana kallo haryazo kusa da ita bata saniba seda yadafa kafadarta sannan tadago dasauri tana kallonsa ....
Kusa da ita yazauna yana fadin tunanin me kike ....
ajiyar zuciya tasauke tana murmushi tace rayuwarmu nake tunawa ABI yamda komai yazo yawuce tamkar amafarki....yanzu gamu ahade wuri guda abunda ko amafarkina bantaba tunanin zangani ba ....
Kanta akasa cikin lullubi idonta alumshe tasauke wata nannauyar ajiyar zuciya sannan tabude baki da kyar ta amsa sallamarsa yajima atsaye yana kallonta kafin yakaraso bakin gadon yazauna kusa da ita yana kai hannu ahankali yadage mayafinta yana kure kyakkyawar fuskarta dakallo .....
ahankali tafara bude idanuwanta har tasaukesu cikin nasa kallon dayakemata yasa tayi saurin kauda fuskarta tana lumshe ido zuciyarta nabugawa dasauri nunfashinta nafita ahankali ....
Hannu yasa yana karkato fuskarta suna facing juna amma still idanuwanta alumshe ....
ahankali yakai bakinsa yamanna mata kiss agoshi yana lumshe idanuwa kafin yajanyota dakarfi yamannata akirjinsa kamar za'a kwacemasa ita cike dafarin ciki yace flying bird senake ganin kamar amafarki wai kinzama matata...I don't even know what to do ....narasa taya zannuna miki farin cikina ....allah nagodema....yakarashe maganar yana kara manneta ajikinsa ....
Saboda rungumar dayamata har muryarta bata fita da kyau dakyar ta iya furta ....Tarzan I like your hug amma nakasa nunfashi da kyau ....
Dariya yayi yana sassauta rungumarsa yace ohh sorry karkiga laifina ....kedin ce ai se inji kamar inmaidaki ciki....
Tashi yayi yana kama hannunta suka nufi bathroom yana tsaye har tayi alwala sannan shima yayi suka dawo dakin ...
Tana tsaye tana kallonsa yashinfida musu dadduma sannan yajasu sallah raka'a biyu kamar yadda sunna ta tanada .....
Suma se muce allah yabasu zaman lafiya da zuri'a tagari....asha amarci lafiya .....
Cike dafarin ciki AK yashiga gidansa dagudu gudu yake hawa kan stairs har ya isa dakinta ....
Yana tura kofar yaga wayam bakowa cike da mamaki yake bin ko ina na dakin dakallo
[19/08, 06:18] Hassan Atk: ahankali takarasa cikin dakin tana hawa kan gadon tafara kokarin tashinsa tana fadin Mus'ab wai baccin kakoma yine...shiyasa nake hanaku cika dare bakuyi bacciba amma bakwaji dasafe kuma kuyita bani wahalar tashinku .....
gyara kwanciyarsa yayi batare da yabude idonsa ba yace mum please.... Yaufa weekend kuma islamiyyar ma seda yamma kidan barni nayi bacci mana .....
Kai tashi dallah baccin ya isa haka....tafada tanaci gaba datashinsa ....
bubbuga kafa yafarayi cikin muryan bacci yana fadin mum to kifara tashin dady tukunna ahima ai baitashiba ....
Dariya tayi tana cimashi sama tace kai kamanta yau zamuje wajan grany ne ....kowa fa zaije harda su Hanan da ameera da duk sauran yara zasuje kanso kowa yayita tambayar junior ne ...
Se alokacin yasaki yabude idonsa yana sakin wani lallausan murmushi yace mum biki za'ayi ne agidan grany....
"Jiya ba naji kuna fita da dady ba yacemaka kaka zaidawo daga Germany ko bakason ganinsa ne ....
cike dafarin ciki yace inaso mana ....amma kibarni indan kara kadan
"Mekenan?
"Baccin ....yafada yana kokarin sake kwanciya tasabashi akafada suna dariya tanufi bayi dashi ....
Cikin sauri sauri tagama shiryashi suna sakkowa kasa daidai nan Ahmad yashigo yana janye da hannun Hanan takara wayau kyanta yafito fili aguje mus'ab yakarasa wurin Ahmad yana rungumesa yace ina kuana uncle....
Cibashi sama ahmad yayi yana dariya yace lafiya kalau my boy ....ya akayi yau katashi dawuri .....
nuna mishi Asma'u yayi dayatsa yace mummy ce ta tasheni wai zamuje gidan grany kaka zaizo daga Germany....
Cike da mamaki Ahmad yace kaka....Germany kuma ....
juyowa mus'ab yayi yana kallon Asma'u da alamar tambaya afuskarshi kafin yayi magana Hanan tace eh mana dady yace mana yau kaka zaidawo daga Germany....
Dariya Ahmad yayi danse alokacin yafahimci inda zancan yadosa yana rike dahannayansu yakaraso cikin palon yana tambaya da AK
Asma'u tace kasan halinahi ai bacci yake kuma Sam yaki yatashi...jiya har karfe biyu suka kai basuyi bacciba ...
haurawa yayi sama yana fadin bari nagwada inga kozaitashi....
Da kwa ka taimakamun...Asma'u tafada tana nufar kitchen dan hadama AK coffee dinsa....
dakarfi Ahmad yatura kofar dakin yana murmushin mugunta yakarasa bakin gadon yafara Jan kafar AK da karfi kamar amafarki yakejin abunda shiyasa ko motsawa baiyiba sema gyara kuanciyarsa dayayi
gefen kansa yakoma yafara jamasa kunne yana rankwashinsa akai...
Cikin magagin bacci AK yace chitti wanann wane kalan tashi kike munne......
dariya Ahmad yayi yana jijjigashi yace kai dallah tashi rana tafito.... har junior yatashi amma kai kana nan kana bacci
Cike damamaki AK yakashe kunne yana sauraronsa batare dayabude idonsa yace chitti meyasami muryanki ne ....ko mura ce takamaki....yakarashe maganar yana janyo Ahmad jikinsa ...
kokarin tashi Ahmad keyi amma dariya tahanasa cikin muryan bacci AK yace mekike ma dariya ne gaskiya mura nan tamiki wawan kamu harta dariyarki ma tacanza .....kinsan meyasa nakasa tashi morning kiss din dabaki min bane yasa baccin yaki Barin idona yanzu kimun se intashi....
yakarashe maganar yana kokarin kamo fuskar Ahmad yaji yatabo saje daidai lokacin mus'ab dake tsaye bakin kofa yakira sunansa dakarfi daaadyyy....
Atsorace yabude idonsa yana ganin Ahmad yasaki yar kara yana turasa baya dakarfi ya tashi zaune yana mutsitstsike idanuwansa dan tuni baccin yakaurace daga idonsa
Aguje Asma'u takarso dakin tana fadin lafiya menene.....
kallonsu take daya bayan daya amma bawanda yakeda niyyar bata amsa cike damamaki takalli Ahmad dake gefe yana kwasar dariya harda rike ciki....tace Ahmad nafasan halinka .... mekamasa ne ...tashin mugunta kamasa ko.....
Kafinyayi magana Mus'ab yarigasa dafadin a'a mummy... Daddy ne yatsokanesa ...
Jan hannunsa Ahmad yayi suka fita ita kuma takarasa wurin Ak tana fadin ABI meya maka ne meyasa kayi ihu katsoratani fa ....
cike datakaici yace chitti meyasa zaki barsa yazo tashina yanzu da nafadi wata maganar agaban Mus'ab fa
Fuskar tausayi tayi tana rungumo kansa tace ohh sorry ABI....bakaine kaki tashiba amma yihakuri bazan kara bari irin haka tafaru ba kaji....
Saurin dagowa yayi yakalleta sannan yamaida kansa daidai cikinta yana fadin wait....chitti kinji abunda naji kuwa....
Mene....tafada tana kashe kunne kozatji abunda yaji....
dirowa yayi daga kan gadon yana kai hannunsa kan cikinta yace motsi fa naji lokacinda kika rungumeni ....kuma irin Wanda nakeji lokacin kinada cikin mus'ab...
cike dafarin ciki tace allah dagaske....dama inason zuwa asibiti saboda najima banga al'adata ba kuma kasan haka yamun cikin mus'ab ko kadan banajin komai ajikina sedai kawai period dina yadauke....
wata kalar dariya yayi mai cike da tsananin farin ciki yana kamo hannayanta cikin rawar murya yace kina nufin ...kenan...oh my god chitti...I can't believe it...allah nagodemaka .....yakarashe maganar yana janyota jikinsa suka rungume juna sunama allah godiya
Kafin sutafi gidan grany seda khadeeja ta auna Asma'u inda result yanuna tana dauke dajuna biyu sunyi farin ciki matuka haka suka rankaya gaba dayansu suka nufi gidan grany dan tarban su uncle jamilu dazasu fito prison shi yaran ke kira dakaka saboda sunsanshi aphoto da mus'ab yadami AK datambayar ina yake shine yace masa agermany yake
Suna isa gidan Hanan da mus'ab suka nufi cikin gidan aguje suna kwalama grany kira
Apalo iskota zaune aguje suka fada jikinta tarungumesu cike dafarinciki tanajin kaunarsu har cikin ranta ....
Nan kowa yafara tsokanar Mus'ab kowa nason magana dashi saboda duk maganar dayayi dariya takebasu gashi gwanin surutu Hanan ce batacika magana ba inkaji firanta to da yane gidansune ko kawayanta wato malika da ameera dan zumuncin da iyayansu keyi yasa yaran suka shaku sosai
amota aunty sadiya banda kuka ba abunda take aysha narungume da ita tana tayata shidai uncle jamilu yayi ahiru dan ba bakin magana kunyar aurikinsa duk tacikasa wato salim da kyarma yayarda yabiyosu dan cewa yayi bazai iya zuwa gidan AK ba ....
Gaa daya sunfita hayyacinsu sunkode sunyi baki ga tsufan dole dasukayi dan uncle jamilu harda furfura kana ganinsu kasan bakaramar azaba suka shaba....
Sunyi farin ciki matuka ganin aysha tayi kyau abunta hankalinta kuance agidan mijinta harda karuwa swgofiya sekemasa daya rike masu yar'su amana ....
Suna isowa gidan gaba daya muatanen gidan yara damanya duk suntaru aharabar gidan ana jiran isowarsa dakyar suka iya fitowa daga motar suna kuka suka fara Neman gafara awurin mutanen gidan
Seda kowa nawurin yazubar musu da kwalla saboda tausayin halin dasuka Shiga yaran dai Sam sunki yarda suje wurinsa mus'ab ne kawai yaje wurinsu saboda shima gwanin tausayine hardashi a yan kukan duk da baisan inda zancan yadosa ba amma ganin kowa nakuka yasa shima yafashe dakuka yana rungume dadynsa
Sunjima awaje kafin suka Shiga cikin gidan ana cigaba damusu sannu abinci kala kala aka Jere musu a dining seda sukayi wanka suka shirya sannan suka pito zuwa dining seda aka zuba musu abinci suka faraci sannan aka basu waje kowa yadawo Palo dan suji dadin cin abincin.....
Duk inda Asma'u tayi AK nabiye da ita dan motsi kanan seyamata sannu...se tsokanarsa Ahmad keyi har kowa dai yagano abunda kefaruwa nanfa aka bude sabon shafin fira ....
bashir ne yafara dauko labarin dramar da Ahmad yayi lokacin haihuear Hanan nanfa kowa yahau yimasa dariya bashiri yayi shiru yanemi acanja firar
ganin baiga Asma'u akusa dashiba yafara cigiyar ta yana tambayar khadeeja kotaganta
dafe goshi tayi tana fadin ohh Yaya shekararku takwas da aure amma kullum cikin cigiyarta kake ....kabarta tasha iska mana ....
Dariya yayi yana shafa kai yace ba laifina bane yayartaki ce ....bana gajiya da ita ...kokadan banason tayi nesa dani duk se inji wani iri.....
Aunty ameena tace kai rabu da ita gara kai ai damijinta dama ba agabanmu akayi bane .....
Dariya akasa gaba daya bashir yace suna dawani Abu wai......aysha takarashe masa dafadin supper glue....
pilo Ahmad yajefa masa yana fadin to anyi shiru miye kuma nadawo dazancan ....
shidai AK tuni yafita Neman rabin ransa agarden yasameta zaune karkashin bishiya ta tasa furanni agaba tana kallo haryazo kusa da ita bata saniba seda yadafa kafadarta sannan tadago dasauri tana kallonsa ....
Kusa da ita yazauna yana fadin tunanin me kike ....
ajiyar zuciya tasauke tana murmushi tace rayuwarmu nake tunawa ABI yamda komai yazo yawuce tamkar amafarki....yanzu gamu ahade wuri guda abunda ko amafarkina bantaba tunanin zangani ba ....