Sashe 46
Domin Kanwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dariya Wanda aka kira da bala yayi yana dora yatsanshi kan photon khadeeja yace amma dai kasan wannan tafi gogewa ko haka sukaci gaba da jayayya kowa dawacce tafimashi kyew
Tunsafe asma'u taje dawko khadeeja daga gida kasancewar yau ne ake sa lalle
Har sunkawo bakin get zasu fito khadeeja takoma wai tayi mantuwa fita asma'u tayi tanufi mota tana jiranta
yaran JJ suna daga gefe cikin mota suna jiran fitowar yarinyar daga gidan saboda yanda sukayi da sarah kenan ganin asma'u yasa dayan wanda yace tafi kyew yayi saurin nufar inda take cikin sanda yana ciro handkerchief a aljihunsa yana zuwa tabayanta yakai hannu zai shaka mata handkerchief din kawai yaji ana kokarin fitowa daga gida saurin jadabaya yayi yalabe bayan mota yana kallonsu har suka shiga driver yaja suka tafi
dunkule hannu yayi yanaushe iska cike da takaici ya koma wurin dan uwansa dake cikin mota
anan suka kira JJ suka sanardashi yanda akayi nan take ya hau zaginsu kuma yamusu kashedin idan suka dawo batare da yarinyar ba sai ya aikasu barzahu
sanin zai iya yin hakan yasa ba shiri suka bi bayan motar su asma'u
sarah tana ganin su khadeeja takira JJ tafara masifa akan ba haka sukayi dashiba idan yasan bazai iyaba ya dawo mata da kudinta tanemi wani hakuri yabata akan komai zai tafi daidai kawai dai tayi kokarin turo yarinyar waje sukuma zasu cika sauran aikin
Bayan asma'u takai khadeeja bangaren grany ita kuma tawuce dakinta dan tashirya
Tsaye take agaban dressing mirror tana gyara fuskarta
AK yashigo cikin shirinsa tsap na kananun kaya yayi kyew matuka kusa da ita yamatso yadauki turarensa yafara fesawa
Dagowa tayi tana kallonsa tace ABI ya isa haka mana turare in yayi yawa hawa kai yake kuma ma da lalle namata ne kawai why are u dressing up
daure fuska yayi yace stop treating me like a child I know what I am doing
Dariya tayi tace ohhh fita zakayi ne
"eh ko inzauna baki gaji da ganina ba
juyowa tayi tana kallonsa baki bude tace waaaaa meye anan dabazan gaji daganiba
Dariya yayi yajera da ita a gaban dressing mirror suna kallon Kansu yace kalla da kyew kiga ba yabon kaiba amma kema kinsan kinfini.....bai karasaba yayi sairin fadin I mean nafiki haduwa
Dariya tayi tana tafa hannu tace ABI bakinka yanaso yafadi gaskiya kana hanashi kama daina yaudaran kanka dan kasan nidin dabance
dariya yayi yana kallon bayan rigarta yace ohhh naga alama duk cikin gayun ne kika bar zip abude
Saurin juyawa tayi tana taba bayan rigarta tajishi abude
Murmushin yake tayi tana kokarin jan zip din tace nakasa zipping dinshi ne
"zo in taimaka miki
"to amma karufe idonka tukunna
Juyo da ita yayi yana fadin dan allah can mezan gani abayanki
kokarin Jan zip din yake amma yakiyi dagowa yayi yana kallonta tajikin mirror yace chitti wai dole se wannan kayan kicanza wasu mana
"kaja dakarfi mana se kace ba namiji ba
bata karasaba yaja zip din da karfi yayi sama dashi
thank you ...
tafada tana fita daga dakin
Zaro ido yayi yana kallon abun zip dinta dake hannunsa ahankali ya furta I am in trouble
bayan mutane sun taru aka fara shagali gidan yacika da mutane hakan yasa sarah bata samu damar aiwatar da aikinta ba gashi Sam khadeeja taki bata fuska bare tasamu damar fitar da ita waje
asma'u na hidima da baki Sam bata lura da zip dinta daya fara budewa ba AK yazo yana magana da grany kawai ya hango zip din abude gashi da mutane dayawa awurin har da yan samari
Kusa da ita yaje ya tsaya daga bayanta yana kokarin boye wurin
juyowa tayi da mamki tace miye haka wani Abu kake so ne
Kara dawowa bayanta yayi cikin rada yace muje dakinmu
Zaro ido tayi tace what kamar ya muje daki wai ma bakace fita zakayi ba
hannunsa yadora kan bayanta yace kedai idan munje zan miki bayani
kokarin juyowa take amma yahanata ga mutane sun fara kallonsu ana gulma
aysha dake gefe tana hangosu tuni idonta yaciko da hawaye sarah kuma ko ajikinta abunda yadameta daban
"ABI kabari mana baka ganin mutane suna kallonmu ne
Barin wurin yayi yana fadin shikenan nabari amma kinemi wani Abu kirufe bayanki dan har bra....
bai karasa ba tayi wata irin supper tashige gabansa tana fadin ya ....ya....kuma haka bayan kace kayi zipping dinsa
Matsawa yayi takara shiga gabansa tana fadin ina kuma zakaje tunda kai kabatamun kai zaka kaini na gyara
dariya yayi yace se kinroka kuma da girmamawa
langwabar dakai tayi cikin siriruwar murya tace ABI can u help me please nasan kanada kirki da taimako to nima kataimaka mun kaji
Dariya yayi yace se kince nafiki haduwa haduwa
bai karasa ba tayi saurin fadin haba ai fada ma bata baki ne yanda kake handsome dinnan ina zan hada kaina dakai
Now please muje kakaini daki
sun juya zasu tafi kenan inna ameena ta taresu tana danne dariyarta tace ina zuwa haka
Murmushi AK yayi yace inna daki zamuje akwai abunda zamuyi
kallonsu tayi sama da kasa tace naga alaaaaama to Ku koma bayanzu ba bakwa ganin da mutane ne
Langwabar dakai yayi yace inna please emergency ne yanzu zamu dawo
Dariya tayi tace ohhh bazaku iya jira har awatse ba
Zai yi magana kenan asma'u ta taka kafarsa cikin murya mai kaman rada tace u better keep quite daban abunda kake nufi ita kuma daban inda tafassara maganarka
basu kara cewa komai ba suka raba tagefenta suka wuce ita agaba shi abaya yadora hannunsa akan bayanta
[19/07, 17:04] Hubbey Frd Ameena Kn: Suna hawa kan stairs suka hadu da aysha tana atsaye taharde hannaye tana kallonsu
Meyake faruwa ne.....
tafada tana kallonsu daya bayan daya
Murmushi yayi yana kallon asma'u yace ba abunda yafaru kidan bamu waje muwuce
Fashewa tayi da kuka tana fadin AK wallahi abunda kake mun yafara isata ina alkwarin da kadaukamun haka mukayi dakai kuana biyu kacanza mun to wallahi zanje nafadama grany duk abunda yake faruwa
Saurin riko hannunta yayi yanuna mata bayan rigar asma'u yace kinga daki zan rakata ta gyara tunda ni nabata mata
Idan kuma zaki rakata shikenan
Murmushi tayi tana kallon asma'u tace eh zan kaita amma nima zaka fita dani
Mezai hana je kidawo
Hannunsa yakai yaja kuncinta yana fadin baby u know I love u na
saurin barin wurin asma'u tayi tana jin wani azababben kishi na dukan zuciyarta
juyawa sukayi shi da aysha suka fita da dabara dan kar wani yagansu
anyi shagali komai yatafi daidai amarya tasha lalle tayi tsap ga umm tun tuni tafara aikinta wato gyaran jiki kuana biyu khadeeja tayi fresh kyenta yakara fitowa yau zata koma gida saboda gobe daurin aure jibi kuma suci gaba da sauran shagulgulan kamar su sisters day dinner walima da dai sauransu
har yanzu yaran JJ suna waje suna jiran fitowar khadeeja amma shiru sarah najin asma'u da Ummi zasu maida khadeeja tayi saurin gayamusu
bayan asma'u takai Ummi da khadeeja tafito zata tafi tazo bude motar tajita arufe zagayowa tayi wurin driver tana knocking kawai taji an toshe mata hanci da handkerchief din dayasha powder
Kokarin kwace kanta take amma takasa sun jima suna kokawa dashi kafin daga karshi tafadi asume
saurin fitowa dayan yayi Yakama mishi suka sakata amota
Seda suka bar unguwar sannan suka kira JJ nan yagayamusu inda zasu kaita cikin wani dokar daji inda suka tanadeshi dan irin haka
Tafiya ce mai tsawo kafin sukai
bayan AK yadawo da aysha da daddare yawuce daki amma baiga asma'u baidamu ba yayi shirin kuanciyarsa ya kuanta dan atunaninsa tana bangaren grany suna hidimarsu
Ganin karfe daya tayi yaji yafara damuwa da rashinta adakin tashi yayi har zai fita se kuma yadawo yadauki wayansa yakirata tana ringing ba adauka
Yana nan zaune har karfe biyu tayi fita yayi daga dakin yanufi bangaren grany
Koda yaje har sun rufe Yajima awurin yana tunanin yatashesu ko yakyalesu amma zuciyarshi nabashi wani Abu yasamu chitti
Buga kofar yayi ahankali can anjima inna ameena tazo tabude da mamaki take kallonsa tace AK lafiya meyafaru...
Shiru yayi dan baisan mezai cemata ba
Kallon bayansa tayi tana fadin ina asma'u ko wani abune yafaru
Saurin dagowa yayi yana kallonta da mamaki yace inna bangane ina asma'u ba kina nufin batanan
anan dai suka fahimci asma'u tunda takai khadeeja bata dawo ba
Komawa bangarensa yayi ya kuanta hankali kuance yana fadin to wai meyasa nadamu da rashinta akusa dani murmushi yayi yace koda yake nasaba da shirmanta ne
da asuba Abba yafito zaije masallaci kenan yaga motar gidan AK awaje bai kulata ba yawuce saboda kar yamakara salla
Yana zuwa masallaci kuma yamanta se wajan karfe 7 fa'iz yamatso kusa dashi cikin rada yace Abba dazu dazan zo masallaci naga motar AK awaje
dafe kai Abba yayi yana salati yace kaga ni nama manta tashi muje muga allah sa lafiya kila paci tayi suka barta anan
Seda safe yaran JJ suka isa wannan wurin acikin dajin allah ko duhunsa kayane suna zuwa suka Shiga da ita runfarsu suka daureta ajikin iccan runfar sannan suka sanar da JJ sun isa
Cike dafarin ciki yace musu sukula da ita gayanan kan hanya
Su Abba nazuwa suka isko driver amotar knocking Abba yayi amma shiru seda yasakeyi dakarfi sannan drivan yatashi yana date kai yana runtse ido
Saurin gyara zamansa yayi yana kallon inda bude kofar yayi yafito suka gaisa da Abba kansa adaure yake kallon wurin yana kokarin tuna abunda yafaru jiya
kallon juna Abba da fa'iz sukayi sannan Abba ya kalli driver yana murmushi yace sannu ko allah sa dai Lafiya naga alama kamar anan ka kuana
Saurin riko hannun Abba yayi yana fadin malam ina madam
da mamki Abba yace wace madam kuma bayan tun jiya ta tafi gida
Shiru yayi nadan lokaci kana yazauna akan kujerar motar yana fadin dan allah zan samu ruwan alwalwala
kallon fa'iz Abba yayi yace jeka kakamasa ruwan alwalan daga nan kace khadeeja tadamo masa kunu ko tea yadan sha
Tunsafe asma'u taje dawko khadeeja daga gida kasancewar yau ne ake sa lalle
Har sunkawo bakin get zasu fito khadeeja takoma wai tayi mantuwa fita asma'u tayi tanufi mota tana jiranta
yaran JJ suna daga gefe cikin mota suna jiran fitowar yarinyar daga gidan saboda yanda sukayi da sarah kenan ganin asma'u yasa dayan wanda yace tafi kyew yayi saurin nufar inda take cikin sanda yana ciro handkerchief a aljihunsa yana zuwa tabayanta yakai hannu zai shaka mata handkerchief din kawai yaji ana kokarin fitowa daga gida saurin jadabaya yayi yalabe bayan mota yana kallonsu har suka shiga driver yaja suka tafi
dunkule hannu yayi yanaushe iska cike da takaici ya koma wurin dan uwansa dake cikin mota
anan suka kira JJ suka sanardashi yanda akayi nan take ya hau zaginsu kuma yamusu kashedin idan suka dawo batare da yarinyar ba sai ya aikasu barzahu
sanin zai iya yin hakan yasa ba shiri suka bi bayan motar su asma'u
sarah tana ganin su khadeeja takira JJ tafara masifa akan ba haka sukayi dashiba idan yasan bazai iyaba ya dawo mata da kudinta tanemi wani hakuri yabata akan komai zai tafi daidai kawai dai tayi kokarin turo yarinyar waje sukuma zasu cika sauran aikin
Bayan asma'u takai khadeeja bangaren grany ita kuma tawuce dakinta dan tashirya
Tsaye take agaban dressing mirror tana gyara fuskarta
AK yashigo cikin shirinsa tsap na kananun kaya yayi kyew matuka kusa da ita yamatso yadauki turarensa yafara fesawa
Dagowa tayi tana kallonsa tace ABI ya isa haka mana turare in yayi yawa hawa kai yake kuma ma da lalle namata ne kawai why are u dressing up
daure fuska yayi yace stop treating me like a child I know what I am doing
Dariya tayi tace ohhh fita zakayi ne
"eh ko inzauna baki gaji da ganina ba
juyowa tayi tana kallonsa baki bude tace waaaaa meye anan dabazan gaji daganiba
Dariya yayi yajera da ita a gaban dressing mirror suna kallon Kansu yace kalla da kyew kiga ba yabon kaiba amma kema kinsan kinfini.....bai karasaba yayi sairin fadin I mean nafiki haduwa
Dariya tayi tana tafa hannu tace ABI bakinka yanaso yafadi gaskiya kana hanashi kama daina yaudaran kanka dan kasan nidin dabance
dariya yayi yana kallon bayan rigarta yace ohhh naga alama duk cikin gayun ne kika bar zip abude
Saurin juyawa tayi tana taba bayan rigarta tajishi abude
Murmushin yake tayi tana kokarin jan zip din tace nakasa zipping dinshi ne
"zo in taimaka miki
"to amma karufe idonka tukunna
Juyo da ita yayi yana fadin dan allah can mezan gani abayanki
kokarin Jan zip din yake amma yakiyi dagowa yayi yana kallonta tajikin mirror yace chitti wai dole se wannan kayan kicanza wasu mana
"kaja dakarfi mana se kace ba namiji ba
bata karasaba yaja zip din da karfi yayi sama dashi
thank you ...
tafada tana fita daga dakin
Zaro ido yayi yana kallon abun zip dinta dake hannunsa ahankali ya furta I am in trouble
bayan mutane sun taru aka fara shagali gidan yacika da mutane hakan yasa sarah bata samu damar aiwatar da aikinta ba gashi Sam khadeeja taki bata fuska bare tasamu damar fitar da ita waje
asma'u na hidima da baki Sam bata lura da zip dinta daya fara budewa ba AK yazo yana magana da grany kawai ya hango zip din abude gashi da mutane dayawa awurin har da yan samari
Kusa da ita yaje ya tsaya daga bayanta yana kokarin boye wurin
juyowa tayi da mamki tace miye haka wani Abu kake so ne
Kara dawowa bayanta yayi cikin rada yace muje dakinmu
Zaro ido tayi tace what kamar ya muje daki wai ma bakace fita zakayi ba
hannunsa yadora kan bayanta yace kedai idan munje zan miki bayani
kokarin juyowa take amma yahanata ga mutane sun fara kallonsu ana gulma
aysha dake gefe tana hangosu tuni idonta yaciko da hawaye sarah kuma ko ajikinta abunda yadameta daban
"ABI kabari mana baka ganin mutane suna kallonmu ne
Barin wurin yayi yana fadin shikenan nabari amma kinemi wani Abu kirufe bayanki dan har bra....
bai karasa ba tayi wata irin supper tashige gabansa tana fadin ya ....ya....kuma haka bayan kace kayi zipping dinsa
Matsawa yayi takara shiga gabansa tana fadin ina kuma zakaje tunda kai kabatamun kai zaka kaini na gyara
dariya yayi yace se kinroka kuma da girmamawa
langwabar dakai tayi cikin siriruwar murya tace ABI can u help me please nasan kanada kirki da taimako to nima kataimaka mun kaji
Dariya yayi yace se kince nafiki haduwa haduwa
bai karasa ba tayi saurin fadin haba ai fada ma bata baki ne yanda kake handsome dinnan ina zan hada kaina dakai
Now please muje kakaini daki
sun juya zasu tafi kenan inna ameena ta taresu tana danne dariyarta tace ina zuwa haka
Murmushi AK yayi yace inna daki zamuje akwai abunda zamuyi
kallonsu tayi sama da kasa tace naga alaaaaama to Ku koma bayanzu ba bakwa ganin da mutane ne
Langwabar dakai yayi yace inna please emergency ne yanzu zamu dawo
Dariya tayi tace ohhh bazaku iya jira har awatse ba
Zai yi magana kenan asma'u ta taka kafarsa cikin murya mai kaman rada tace u better keep quite daban abunda kake nufi ita kuma daban inda tafassara maganarka
basu kara cewa komai ba suka raba tagefenta suka wuce ita agaba shi abaya yadora hannunsa akan bayanta
[19/07, 17:04] Hubbey Frd Ameena Kn: Suna hawa kan stairs suka hadu da aysha tana atsaye taharde hannaye tana kallonsu
Meyake faruwa ne.....
tafada tana kallonsu daya bayan daya
Murmushi yayi yana kallon asma'u yace ba abunda yafaru kidan bamu waje muwuce
Fashewa tayi da kuka tana fadin AK wallahi abunda kake mun yafara isata ina alkwarin da kadaukamun haka mukayi dakai kuana biyu kacanza mun to wallahi zanje nafadama grany duk abunda yake faruwa
Saurin riko hannunta yayi yanuna mata bayan rigar asma'u yace kinga daki zan rakata ta gyara tunda ni nabata mata
Idan kuma zaki rakata shikenan
Murmushi tayi tana kallon asma'u tace eh zan kaita amma nima zaka fita dani
Mezai hana je kidawo
Hannunsa yakai yaja kuncinta yana fadin baby u know I love u na
saurin barin wurin asma'u tayi tana jin wani azababben kishi na dukan zuciyarta
juyawa sukayi shi da aysha suka fita da dabara dan kar wani yagansu
anyi shagali komai yatafi daidai amarya tasha lalle tayi tsap ga umm tun tuni tafara aikinta wato gyaran jiki kuana biyu khadeeja tayi fresh kyenta yakara fitowa yau zata koma gida saboda gobe daurin aure jibi kuma suci gaba da sauran shagulgulan kamar su sisters day dinner walima da dai sauransu
har yanzu yaran JJ suna waje suna jiran fitowar khadeeja amma shiru sarah najin asma'u da Ummi zasu maida khadeeja tayi saurin gayamusu
bayan asma'u takai Ummi da khadeeja tafito zata tafi tazo bude motar tajita arufe zagayowa tayi wurin driver tana knocking kawai taji an toshe mata hanci da handkerchief din dayasha powder
Kokarin kwace kanta take amma takasa sun jima suna kokawa dashi kafin daga karshi tafadi asume
saurin fitowa dayan yayi Yakama mishi suka sakata amota
Seda suka bar unguwar sannan suka kira JJ nan yagayamusu inda zasu kaita cikin wani dokar daji inda suka tanadeshi dan irin haka
Tafiya ce mai tsawo kafin sukai
bayan AK yadawo da aysha da daddare yawuce daki amma baiga asma'u baidamu ba yayi shirin kuanciyarsa ya kuanta dan atunaninsa tana bangaren grany suna hidimarsu
Ganin karfe daya tayi yaji yafara damuwa da rashinta adakin tashi yayi har zai fita se kuma yadawo yadauki wayansa yakirata tana ringing ba adauka
Yana nan zaune har karfe biyu tayi fita yayi daga dakin yanufi bangaren grany
Koda yaje har sun rufe Yajima awurin yana tunanin yatashesu ko yakyalesu amma zuciyarshi nabashi wani Abu yasamu chitti
Buga kofar yayi ahankali can anjima inna ameena tazo tabude da mamaki take kallonsa tace AK lafiya meyafaru...
Shiru yayi dan baisan mezai cemata ba
Kallon bayansa tayi tana fadin ina asma'u ko wani abune yafaru
Saurin dagowa yayi yana kallonta da mamaki yace inna bangane ina asma'u ba kina nufin batanan
anan dai suka fahimci asma'u tunda takai khadeeja bata dawo ba
Komawa bangarensa yayi ya kuanta hankali kuance yana fadin to wai meyasa nadamu da rashinta akusa dani murmushi yayi yace koda yake nasaba da shirmanta ne
da asuba Abba yafito zaije masallaci kenan yaga motar gidan AK awaje bai kulata ba yawuce saboda kar yamakara salla
Yana zuwa masallaci kuma yamanta se wajan karfe 7 fa'iz yamatso kusa dashi cikin rada yace Abba dazu dazan zo masallaci naga motar AK awaje
dafe kai Abba yayi yana salati yace kaga ni nama manta tashi muje muga allah sa lafiya kila paci tayi suka barta anan
Seda safe yaran JJ suka isa wannan wurin acikin dajin allah ko duhunsa kayane suna zuwa suka Shiga da ita runfarsu suka daureta ajikin iccan runfar sannan suka sanar da JJ sun isa
Cike dafarin ciki yace musu sukula da ita gayanan kan hanya
Su Abba nazuwa suka isko driver amotar knocking Abba yayi amma shiru seda yasakeyi dakarfi sannan drivan yatashi yana date kai yana runtse ido
Saurin gyara zamansa yayi yana kallon inda bude kofar yayi yafito suka gaisa da Abba kansa adaure yake kallon wurin yana kokarin tuna abunda yafaru jiya
kallon juna Abba da fa'iz sukayi sannan Abba ya kalli driver yana murmushi yace sannu ko allah sa dai Lafiya naga alama kamar anan ka kuana
Saurin riko hannun Abba yayi yana fadin malam ina madam
da mamki Abba yace wace madam kuma bayan tun jiya ta tafi gida
Shiru yayi nadan lokaci kana yazauna akan kujerar motar yana fadin dan allah zan samu ruwan alwalwala
kallon fa'iz Abba yayi yace jeka kakamasa ruwan alwalan daga nan kace khadeeja tadamo masa kunu ko tea yadan sha