Sashe 30
Domin Kanwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kallon asma'u AK yayi yaga yanda fuskanta yacanza kamar zatayi kuka suna hada ido tasunkuy dakanta kasa tana wasa da yatsunta
Murmushi yayi yace wa yagayamuku hardaku zatayi girkin dani da grany kawai zatama kuma bandamu darashin kwalliyarta ba ina sonta ahaka
Dagowa tayi damamki tana kallonsa yayi saurin kauda kai yacigaba dacin abincinsa
Shuru sukayi bawanda yace kala aysha kwa tuni ta tashi tabar wurin tana jan tsaki
Dariya grany tayi tace gaskiyanka abidi kwalliya bashi kadai ne mace ba girki shine kan gaba
Washegari dasafe asma'u na bangaren grany suna shirye shiryen bikin sarah tana gayamata abubuwan da zasu bukata da gyaran gida da sauransu
Sarah tashigo tana hade fuska tace grany inaso naje shopping amma kowa yaki rakani gashi banaso naje nikadai
Dariya grany tayi tace to ba ga asma'u nan tarakaki ba ...
Murmushin mugunta tayi tace to shikenan
Da mamaki asma'u ke kallonta tasan dole akwai abunda tashirya
Kallon grany tayi tace a'a grany ni bazani ba inada aiki agabana
Grany tace a'a asma'u kuje mana daga nan sekiyo ma sauran mutanen gidan sayayya tunda kinga gobe za'afara bikin nan
Badan taso ba hakanan ta amince suka tafi
Suna isa shop owner din yataresu yana murmushi yace hajiya sarah barka dazuwa
Daure fuska tayi tana amsa gaisuwarsa
Ina kawarki yau bakuzo tare ba kika zo da mai aikinku
kallon asma'u tayi takwashe da dariya
Shima dariyar yayi yace Koda yake naji ance yallabai yayi aure nasan ita ya aura ko
Nuna mishi asma'u tayi tace to ai ga matar sa nan
Dariya yayi yajuya yana fadin aaaa haba kinma rainamun hankali
Daure fuska asma'u tayi tana kallon sarah tace
idan kin gama cimun fuska se muyi abunda ya kawomu
Wucewa sarah tayi tana fadin kije dai kiyi abunda yakawoki ni daban inda zanje
Tsaki tayi tanufi wurin atanfofi tafara zaba
Mutumin dazu ne yakara zuwa wurinta yana fadin malama lafiya kike tattaba mun kaya kibari uwar gidanki tazaba mana
Hararansa tayi tanunasa dayatsa tace
Kaga malam kafita ahanyata kajiko inace dai kudi zanbiya ina ruwanka da abunda zan dauka
Bayan sun gama sayayya akayi lissafi sarah tace ma asma'u tafita da kayan tajirata awaje
Iya nata tadauka tafita tabar na sarah awurin
Murmushin mugunta sarah tayi tana kallon shop owner din tace ina so Karage kashi 50 cikin kudin kayanta
Da mamaki yace haba hajiya kamar ya kashi hamsin yau kece da Neman ragi haka
Damen kudi ta ijiyemai kan table tace kasan Nafi karfin haka ga kufinka kawai kayi abunda nace
Dawkan kudin yayi yana dariya yace angama hajiya nan take yamika mata recite na abunda aka kashe amma yarage kudin kayan da asma'u tasaya atanfan dubu ashirin yasata adubu goma
Bayan sun iso gida sarah tacema asma'u takawo jakanta tashiga da kayan ita setashigo da sauran
Suna shiga ciki ta mika ma kowa nashi sun yaba kyan kayan sunata jin dadi
Sarah tace asma'u banga recite dinba muga jakanki naduba koyana ciki
Daukan jakan tayi taciro recite din tana dubawa
Kallon asma'u tayi cikin daga murya tace wannan wane kalan rainin wayaw ne
Damamaki kowa ke kallonta grany tace meyafaru
Tsaki tayi Tamika ma grany recite din tana fadin tarage kashi hamsin cikin kudin dakika bata tasiyo kaya masu arha
Damamaki kowa ke kallon asma'u har AK dake kwance kan 3siter yana kallo
Nan take aysha ,ladidi da sadiya suka dawo dakayansu wai sunfi karfin kayan dubu goma
Cikin rawar murya asma'u tace grany wallahi karya takemun ban rage komai aciki ba
Karban jakanta sarah tayi taciro bandir din kudi tana fadin su kuma wannan daga ina kika samesu tsiyar talaka kenan daga ansakemaku sekuyi abunda kukaga dama
Kusan asma'u grany tamatso tana fadin asma'u dagaske kin rage kudin danabaki
Shuru tayi tasadda kanta kasa tana boye hawayen fuskarta
Murmushi grany tayi tace se yanzu nayarda nayima abidi zaben daya dace
Da mamaki kowa yadago yana kallonta
Daure fuska tayi tana kallon su sadiya tace kafin kuji kudin kayanku duk kuyabasu kuma kunce sunyi kyew amma da kukaji kudin daga kuka dawo dasu
Yakamata kukoyi tattali adano daga wurin asma'u
Dakuna haka dayanzu kundaina family meeting din da kuke kuna tatsar abidi
Daure fuska sarah tayi dan ita bahaka taso ba
Tashi AK yayi yanufi bangarensa yana waya
Dariya aysha tayi tace shikenan komai ya wuce jibi dai sarah zata auri ahmad karyan mutum takusa karewa
Sarah tace wallahi kwa gobe ma zamu hada party anan gidan mu ba marada kunya
Tsaki asma'u tayi tanufi bangaren grany da sauran kayan da tasiyo
Washegari da safe ...
AK yana bayi asma'u tashigo bata saniba
tana daga labule tagansa atsaye yana balle maballan rigarsa
Atsorace tasaki labulan tana rufe fuskarta
Murmushi yayi yace kinzo yimun wanka kuma miye na tsorata
Bude fuskarta tayi tana fadin malan dan Allah kafita wanka zanyi
Cire rigarsa yayi yace Nima ai wankan zanyi kuma nan wuri nane kije ga shower can kiyi
Allah yakayewta nayi wanka wuri daya dakai kuma bazan fita ba senayi wankan grany tana jirana
Banza yayi da ita yashiga bathtub din da 3quater dinsa yana fadin to kizo muyi wankan tare
Juyawa tayi dasuri zata bar wurin santsi ya kwasheta se cikin ruwan tafada saman AK
Yar kara yasaki yana dafe bayansa yace Hajiya ai se kishigo ahankali ko
Atsorace ta tashi zata fita yakara janyota tafado kansa
Kallon cikin idon junansu sukayi nadan lokaci kana ta tureshi ta tashi da gudu tabar wurin
Kallonta yake yana dariya har tafita
Bayan dan lokaci yafito sanye da kananun kaya yayi kyew sosai
Tana zaune ta rufa da bargo tana atishawa
Dariya yayi yace tashi kishiga nafito
Hararansa tayi bata ce komai se atishawa take jerawa
Ruwan dumi ya mikomata batare dayayi magana ba
Da mamaki tace don't tell me that
u care about me
Kauda yayi yace karma kiyi tunanin haka I am doing it for my self
Banaso kiyi effecting dina
Karban ruwan tayi tasha tana fadin thank u
Bai kulata ba yafita daga dakin
Murmushi tayi tatashi tashiga bayi
Su sarah da aysha anci ado anyi kyew kowa yataru apalo ana party
Grany takalli asma'u tace kin gayyato ummanku kuwa
Girgiza kai tayi tace a'a grany tace bazasu samu daman zuwa ba se Gobe zasu zo camu amma zata turo khadeeja
Dariya grany tayi tace to Allah yakawosu nima yau kanwata zata zo
atsorace AK yace badai ameena ba
Daure fuska grany tayi tace ita ko kanada matsala ne
Dariya asma'u tayi tace meyasa bayaso tazo
Daure fuska yayi yace idan tazo zaki sani
Gida yacika da yan uwa kowa yazo har ahmad da Momy ga fa'iz da nusaiba sunzo
Sedai ahmad Sam baya cikin walwala se waige waige yake kozai ga khadeeja dama saboda ita yazo wurin
Kusa dashi sarah tazo tazauna tana murmushi tace honey ya kazauna kai kadai muje mudan taka mana
Daure fuska yayi yace I am not in the mood
Hannunta takai ta tabashi yayi saurin tashi yabar wurin
AK dake gefe yana kallonsu baiji dadi ba amma ya zaiyi
Lhadeeja ce tashigo gidan da wata mace mai kama da Umma se kuma wani kyekkyewan saurayi tare dasu suna shigo palon kallo yakoma Kansu
Sukuma sebin gidan suke da kallo dagudu asma'u tazo tarungume matar suka gaisa sannan takalli saurayin tana murmushi tace Ali ya kake
Murmushi yayi suka gaisa sannan takaisu wurin grany suka gaisa tagayamata matar kanwar Umma ce sawrayin kuma danta ne sannan tanufi kitchen dan kawomusu wani abu
Hannu Ali yaba AK suka gaisa yana musu fatan alkhairi a aurensu
Ahmad nahango khadeeja ya saki murmushi yana kallonta
Kamar ance ta kalla sukayi ido biyu kauda kai tayi kaman bata gansa ba tana daure fuska
Aysha da Sarah na tsaye daga gefe suna kallonsu tsaki aysha tayi tace ni wallahi nagaji daganin yarinyar nan kuma ni banga abunda AK yake mata ba banda kowane lokaci suna tare
Dafata sarah tayi tace kuantar da hankalinki aysha yanayi ne saboda kar grany ta fuskanci wani Abu amma nafiki tsanar yarinyar nan
Suna cikin magana Sega kanwar grany ta iso cike da farin ciki suka gaisa da kowa tun kafin tazauna tafara tambayar ina amaryar AK
Murmushi grany tayi tace bari akiramaki sarah kiganta
a'a nidai Nafi so naga amaryar AK sarah ai nasanta
Daure fuska sarah tayi tana gaisheta
Sama sama ta amsa gaisuwar tana waigen waigen mutanan wurin
Tunda asma'u tanufo wurin takafeta da ido tana washe baki
Tana zuwa suka gaisa tace gaskiya AK kayi dacen mata zuuuuuki
Dariya akasa gaba daya banda sarah data bar wurin tana jan tsaki
Bayan anyi shagali kowa ya watse aysha ta matsama AK akan seyafita da ita
Hakanan suka shirya suka fita yana driving tana mishi shagwabar yadaina kulata tunda yayi aure kamar yadaina sonta
Daure fuska yayi yace haba aysha ya isa haka mana yanzu bagashi nafito dakeba
Inda bana sonki kema kinsan ko kallo baki isheni ba
Ganin ya hasala yasa tafara bashi hakuri banza yayi da ita yana bin wakar da yake sawrare amotar
Sunkuyowa tayi gefen fuskarsa wai zata mai kiss
Birki yafara kokarin takawa yana fadin aysha miye haka kimatsa bana ganin gabana can't u see I am driving bai karasa ba yaji ya kade wani mutum saurin taka birki yayi yana salati
Ganin mutane sun nufi mutumin yasa yayi kokarin Barin motar amma aysha tarikosa tana kuka tace dan Allah sutafi kar agansu mutuncin shi zai zube idan aka ganshi da ita cikin Daren nan
Bashiri yataka motar suka tafi amma yanaji abunda yayi baidace ba
Suna isa gida yawuce bangarensa yana tunanin wane hali mutuminnan yake ciki
Baiga asma'u apalo ba kuma bata daki kayan baccinsa yasa yauna bakin gado yana danna laptop
Can anjima tashigo rike da mug ahannunta kan bedside drawer tadora tana fadin nagayamaka idan zaka fita da aysha kasan lokacinda yadace kufita yanzu da grany taga lokacinda kuka shigo mezaka cemata
Banza yayi da ita yana duba laptop dinsa da damuwa afuskansa
Kusa dashi ta tsaya tana fadin meyake damunka
Dagowa yayi yakalleta yace inada damuwan da tawuce kine
Murmushi tayi taleka laptop din da mamaki tace
Hukuncin tukin ganganci kuma kayi accident ne
Banyiba ....yafada atakaice
To meyasa kake Neman hukuncinsa ...
Murmushi yayi yace wa yagayamuku hardaku zatayi girkin dani da grany kawai zatama kuma bandamu darashin kwalliyarta ba ina sonta ahaka
Dagowa tayi damamki tana kallonsa yayi saurin kauda kai yacigaba dacin abincinsa
Shuru sukayi bawanda yace kala aysha kwa tuni ta tashi tabar wurin tana jan tsaki
Dariya grany tayi tace gaskiyanka abidi kwalliya bashi kadai ne mace ba girki shine kan gaba
Washegari dasafe asma'u na bangaren grany suna shirye shiryen bikin sarah tana gayamata abubuwan da zasu bukata da gyaran gida da sauransu
Sarah tashigo tana hade fuska tace grany inaso naje shopping amma kowa yaki rakani gashi banaso naje nikadai
Dariya grany tayi tace to ba ga asma'u nan tarakaki ba ...
Murmushin mugunta tayi tace to shikenan
Da mamaki asma'u ke kallonta tasan dole akwai abunda tashirya
Kallon grany tayi tace a'a grany ni bazani ba inada aiki agabana
Grany tace a'a asma'u kuje mana daga nan sekiyo ma sauran mutanen gidan sayayya tunda kinga gobe za'afara bikin nan
Badan taso ba hakanan ta amince suka tafi
Suna isa shop owner din yataresu yana murmushi yace hajiya sarah barka dazuwa
Daure fuska tayi tana amsa gaisuwarsa
Ina kawarki yau bakuzo tare ba kika zo da mai aikinku
kallon asma'u tayi takwashe da dariya
Shima dariyar yayi yace Koda yake naji ance yallabai yayi aure nasan ita ya aura ko
Nuna mishi asma'u tayi tace to ai ga matar sa nan
Dariya yayi yajuya yana fadin aaaa haba kinma rainamun hankali
Daure fuska asma'u tayi tana kallon sarah tace
idan kin gama cimun fuska se muyi abunda ya kawomu
Wucewa sarah tayi tana fadin kije dai kiyi abunda yakawoki ni daban inda zanje
Tsaki tayi tanufi wurin atanfofi tafara zaba
Mutumin dazu ne yakara zuwa wurinta yana fadin malama lafiya kike tattaba mun kaya kibari uwar gidanki tazaba mana
Hararansa tayi tanunasa dayatsa tace
Kaga malam kafita ahanyata kajiko inace dai kudi zanbiya ina ruwanka da abunda zan dauka
Bayan sun gama sayayya akayi lissafi sarah tace ma asma'u tafita da kayan tajirata awaje
Iya nata tadauka tafita tabar na sarah awurin
Murmushin mugunta sarah tayi tana kallon shop owner din tace ina so Karage kashi 50 cikin kudin kayanta
Da mamaki yace haba hajiya kamar ya kashi hamsin yau kece da Neman ragi haka
Damen kudi ta ijiyemai kan table tace kasan Nafi karfin haka ga kufinka kawai kayi abunda nace
Dawkan kudin yayi yana dariya yace angama hajiya nan take yamika mata recite na abunda aka kashe amma yarage kudin kayan da asma'u tasaya atanfan dubu ashirin yasata adubu goma
Bayan sun iso gida sarah tacema asma'u takawo jakanta tashiga da kayan ita setashigo da sauran
Suna shiga ciki ta mika ma kowa nashi sun yaba kyan kayan sunata jin dadi
Sarah tace asma'u banga recite dinba muga jakanki naduba koyana ciki
Daukan jakan tayi taciro recite din tana dubawa
Kallon asma'u tayi cikin daga murya tace wannan wane kalan rainin wayaw ne
Damamaki kowa ke kallonta grany tace meyafaru
Tsaki tayi Tamika ma grany recite din tana fadin tarage kashi hamsin cikin kudin dakika bata tasiyo kaya masu arha
Damamaki kowa ke kallon asma'u har AK dake kwance kan 3siter yana kallo
Nan take aysha ,ladidi da sadiya suka dawo dakayansu wai sunfi karfin kayan dubu goma
Cikin rawar murya asma'u tace grany wallahi karya takemun ban rage komai aciki ba
Karban jakanta sarah tayi taciro bandir din kudi tana fadin su kuma wannan daga ina kika samesu tsiyar talaka kenan daga ansakemaku sekuyi abunda kukaga dama
Kusan asma'u grany tamatso tana fadin asma'u dagaske kin rage kudin danabaki
Shuru tayi tasadda kanta kasa tana boye hawayen fuskarta
Murmushi grany tayi tace se yanzu nayarda nayima abidi zaben daya dace
Da mamaki kowa yadago yana kallonta
Daure fuska tayi tana kallon su sadiya tace kafin kuji kudin kayanku duk kuyabasu kuma kunce sunyi kyew amma da kukaji kudin daga kuka dawo dasu
Yakamata kukoyi tattali adano daga wurin asma'u
Dakuna haka dayanzu kundaina family meeting din da kuke kuna tatsar abidi
Daure fuska sarah tayi dan ita bahaka taso ba
Tashi AK yayi yanufi bangarensa yana waya
Dariya aysha tayi tace shikenan komai ya wuce jibi dai sarah zata auri ahmad karyan mutum takusa karewa
Sarah tace wallahi kwa gobe ma zamu hada party anan gidan mu ba marada kunya
Tsaki asma'u tayi tanufi bangaren grany da sauran kayan da tasiyo
Washegari da safe ...
AK yana bayi asma'u tashigo bata saniba
tana daga labule tagansa atsaye yana balle maballan rigarsa
Atsorace tasaki labulan tana rufe fuskarta
Murmushi yayi yace kinzo yimun wanka kuma miye na tsorata
Bude fuskarta tayi tana fadin malan dan Allah kafita wanka zanyi
Cire rigarsa yayi yace Nima ai wankan zanyi kuma nan wuri nane kije ga shower can kiyi
Allah yakayewta nayi wanka wuri daya dakai kuma bazan fita ba senayi wankan grany tana jirana
Banza yayi da ita yashiga bathtub din da 3quater dinsa yana fadin to kizo muyi wankan tare
Juyawa tayi dasuri zata bar wurin santsi ya kwasheta se cikin ruwan tafada saman AK
Yar kara yasaki yana dafe bayansa yace Hajiya ai se kishigo ahankali ko
Atsorace ta tashi zata fita yakara janyota tafado kansa
Kallon cikin idon junansu sukayi nadan lokaci kana ta tureshi ta tashi da gudu tabar wurin
Kallonta yake yana dariya har tafita
Bayan dan lokaci yafito sanye da kananun kaya yayi kyew sosai
Tana zaune ta rufa da bargo tana atishawa
Dariya yayi yace tashi kishiga nafito
Hararansa tayi bata ce komai se atishawa take jerawa
Ruwan dumi ya mikomata batare dayayi magana ba
Da mamaki tace don't tell me that
u care about me
Kauda yayi yace karma kiyi tunanin haka I am doing it for my self
Banaso kiyi effecting dina
Karban ruwan tayi tasha tana fadin thank u
Bai kulata ba yafita daga dakin
Murmushi tayi tatashi tashiga bayi
Su sarah da aysha anci ado anyi kyew kowa yataru apalo ana party
Grany takalli asma'u tace kin gayyato ummanku kuwa
Girgiza kai tayi tace a'a grany tace bazasu samu daman zuwa ba se Gobe zasu zo camu amma zata turo khadeeja
Dariya grany tayi tace to Allah yakawosu nima yau kanwata zata zo
atsorace AK yace badai ameena ba
Daure fuska grany tayi tace ita ko kanada matsala ne
Dariya asma'u tayi tace meyasa bayaso tazo
Daure fuska yayi yace idan tazo zaki sani
Gida yacika da yan uwa kowa yazo har ahmad da Momy ga fa'iz da nusaiba sunzo
Sedai ahmad Sam baya cikin walwala se waige waige yake kozai ga khadeeja dama saboda ita yazo wurin
Kusa dashi sarah tazo tazauna tana murmushi tace honey ya kazauna kai kadai muje mudan taka mana
Daure fuska yayi yace I am not in the mood
Hannunta takai ta tabashi yayi saurin tashi yabar wurin
AK dake gefe yana kallonsu baiji dadi ba amma ya zaiyi
Lhadeeja ce tashigo gidan da wata mace mai kama da Umma se kuma wani kyekkyewan saurayi tare dasu suna shigo palon kallo yakoma Kansu
Sukuma sebin gidan suke da kallo dagudu asma'u tazo tarungume matar suka gaisa sannan takalli saurayin tana murmushi tace Ali ya kake
Murmushi yayi suka gaisa sannan takaisu wurin grany suka gaisa tagayamata matar kanwar Umma ce sawrayin kuma danta ne sannan tanufi kitchen dan kawomusu wani abu
Hannu Ali yaba AK suka gaisa yana musu fatan alkhairi a aurensu
Ahmad nahango khadeeja ya saki murmushi yana kallonta
Kamar ance ta kalla sukayi ido biyu kauda kai tayi kaman bata gansa ba tana daure fuska
Aysha da Sarah na tsaye daga gefe suna kallonsu tsaki aysha tayi tace ni wallahi nagaji daganin yarinyar nan kuma ni banga abunda AK yake mata ba banda kowane lokaci suna tare
Dafata sarah tayi tace kuantar da hankalinki aysha yanayi ne saboda kar grany ta fuskanci wani Abu amma nafiki tsanar yarinyar nan
Suna cikin magana Sega kanwar grany ta iso cike da farin ciki suka gaisa da kowa tun kafin tazauna tafara tambayar ina amaryar AK
Murmushi grany tayi tace bari akiramaki sarah kiganta
a'a nidai Nafi so naga amaryar AK sarah ai nasanta
Daure fuska sarah tayi tana gaisheta
Sama sama ta amsa gaisuwar tana waigen waigen mutanan wurin
Tunda asma'u tanufo wurin takafeta da ido tana washe baki
Tana zuwa suka gaisa tace gaskiya AK kayi dacen mata zuuuuuki
Dariya akasa gaba daya banda sarah data bar wurin tana jan tsaki
Bayan anyi shagali kowa ya watse aysha ta matsama AK akan seyafita da ita
Hakanan suka shirya suka fita yana driving tana mishi shagwabar yadaina kulata tunda yayi aure kamar yadaina sonta
Daure fuska yayi yace haba aysha ya isa haka mana yanzu bagashi nafito dakeba
Inda bana sonki kema kinsan ko kallo baki isheni ba
Ganin ya hasala yasa tafara bashi hakuri banza yayi da ita yana bin wakar da yake sawrare amotar
Sunkuyowa tayi gefen fuskarsa wai zata mai kiss
Birki yafara kokarin takawa yana fadin aysha miye haka kimatsa bana ganin gabana can't u see I am driving bai karasa ba yaji ya kade wani mutum saurin taka birki yayi yana salati
Ganin mutane sun nufi mutumin yasa yayi kokarin Barin motar amma aysha tarikosa tana kuka tace dan Allah sutafi kar agansu mutuncin shi zai zube idan aka ganshi da ita cikin Daren nan
Bashiri yataka motar suka tafi amma yanaji abunda yayi baidace ba
Suna isa gida yawuce bangarensa yana tunanin wane hali mutuminnan yake ciki
Baiga asma'u apalo ba kuma bata daki kayan baccinsa yasa yauna bakin gado yana danna laptop
Can anjima tashigo rike da mug ahannunta kan bedside drawer tadora tana fadin nagayamaka idan zaka fita da aysha kasan lokacinda yadace kufita yanzu da grany taga lokacinda kuka shigo mezaka cemata
Banza yayi da ita yana duba laptop dinsa da damuwa afuskansa
Kusa dashi ta tsaya tana fadin meyake damunka
Dagowa yayi yakalleta yace inada damuwan da tawuce kine
Murmushi tayi taleka laptop din da mamaki tace
Hukuncin tukin ganganci kuma kayi accident ne
Banyiba ....yafada atakaice
To meyasa kake Neman hukuncinsa ...