Sashe 27
Domin Kanwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kuka tafara tana fadin wallahi batawa bace nima seyanzu naganta anan dan Allah kasaurareni
Kiran ogansa yayi ya nuna mashi nan take yabada umarnin ayi arresting dinta
Karasowa yahaya yayi yana rokon sukyaleta yasanta wannan ba sana'arta bace yarinyar yar gidan mutunci ce
Sunkuy dakanta tayi data tuna karyan datama yahya kenan dama yaganta awurin shiyasa yakirata
Ba rokon da bai musu ba amma sunce sedai yabiyosu office yabada shaida
Tana kuka haka suka tasa keyarta har cikin motarsu
Lekowa tayi tana kallon yahya cikin muryan kuka tace yaya dan Allah kar ka gayama su Umma abunda yafaru dan Allah!!!
AK na zaune da aysha suna fira amma baisan meyasa ba Sam baya jin dadi hankalinsa yakasa kuanciya
Kamar daga sama yahango grany tana zuwa
Azabure suka mike gaba daya suna kallonta har takaraso fuskarta adaure kamar bata taba dariya ba
Cikin kakkawsar murya tace mekake anan
Shiru yayi baice komai ba
Badakai nake ba uban me kake anan tare da wannan mara kunyar
Ina ka kai yar mutane kai yanzu baka jin kunya abid yaushe kazama haka ban saniba
Hannu tadaga da nufin wanka meshi mari daidai nan sarah takaraso aguje tana fadin a'a grany
Dakatawa tayi tana jifanta da wani irin kallo
Sunkuy dakai sarah tayi tace yanzu Yaya yakirani yana cikin matsala ne
Yayi signing contract ne dawani company kuma yau ne zasu gabatar da meeting idan har baijeba zasuyi tunanin ya yaudaresu ne kuma hakan zai jamai matsala shiyasa baisamu damar tafiya ba
Kallon AK grany tayi cikin kakkawsar murya tace ina asma'u
Sunkuy da kai yayi cikin rawar murya yace tana hotel dazu nabaro wurinta itace ma tabani kwarin guywar yin hakan tace zata miki bayani dakanta tasan zaki fahimta
Juyawa tayi tana fadin muje ka kaini wurinta dan ban yarda dakai ba
bin bayanta yayi suka fita
Ajiyar zuciya aysha tasauke tazauna kan kujera tana fadin natsani yarinyar nan
Tsaki sarah tayi tana hararanta tace ke bazaki iya hakura da AK na minti biyar bane se kin ruguza mana shiri
Kauda kai aysha tayi tana fadin gwara ni ai...
Suna isa dakin da asma'u take sukaga bata cike da mamaki yatambayi dai daga cikin ma'aikatan wurin shine yake bashi labarin abunda yafaru
Al'amarin ya girgiza shi matuka
Asma'u ce a police station tasasu agaba se kuka take masu tana fadin wallahi batasan komai akan wannan jakar ba
Waya dan sandan yabata yace takira yan uwanta suzo
Karban wayan tayi tana tunanin wazata kira itadai bazata iya kiran Umma ko abba ba
Numban AK takira tana ringing baidagawa
cikin muryan kuka tace ina kira baidagawa
Dariya yayi yace saurayinki ...
Kauda kai tayi tace mijina dai
Yasunan mijinki ...
Konafada bazaka yarda ba
Saboda me koshima dan safaran kayan mayen ne
Girgiza kai tayi alaman a'a
Koshine wanda muka gani a restaurant ...
Nan madai girgiza kai tayi
Ahasale yace to waye
a tsorace tace
AK hausawee
Gaba daya yan sandan suka kwashe da dariya
Seda sukayi mai isarsu sannan dayan officer din yace yallabai kila kowani AK din take nufi
Fashewa tayi da kuka tace shidai wanda kuka sani wallahi shine mijina idan baku yaradaba kuduba social media anyi posting pics dinmu
Dariya sukayi sannan Babban su ya umarci asata a cell idan wani nata bai zoba zai watsata a news kowa yagani
Kuka tafara tana rokonsu amma basu saurareta ba
Umma da khadeeja suna zaune tana tambayarta meke damunta kuana biyu ta sawya
Fa'iz dake gefe azaune yace Umma kila tana kewar asma'u ne
Shiru Umma tayi nadan lokaci sannan tace ni yau inaji ajikina kamar wani nawa yanacikin matsala
Saurin kallonta khadeeja tayi tana fadin Umma duk muna nan waye kuma amatsala
Fa'iz yace to ko asma'u ce
Hararansa khadeeja tayi tace ammah tana tare damijinta ba abunda yasameta
Umma kidaina damun kanki kawai shedan ne kesamaki waswasi
Tana rufe baki suka jiyo sallamar yahya daga waje
Saurin tashi khadeeja tayi tanufi get tana fadin mekuma yakawoshi nan gidan
Lekowa tayi bakin kofa suka gaisa
Sannan yace Umma naciki
Lafiya ....
akan asma'u ne
Saurin fitowa tayi waje tana fadin meyafaru
Dazu naje hotel nahadu da ita to kuma ina nan tsaye sega yan sanda sunzo suntafi da ita
Cike da damuwa tace yan sanda fa kace akan wane dalili suka kamata
Zaiyi magana kenan sukaji Umma nafadin wa aka kama
Murmushin dole khadeeja tayi tace ba kowa
Yahya yamatso kusan Umma yana fadin karya take Umma asma'u yan sanda suka kama
Innalillahi wa inna ilaihiraji'un
Asma'u fa kace yahya a ina
Riko hannunta khadeeja tayi cikin rawar murya tace Umma ki kuantar da hankalinki ba abunda zai sameta bari naje police station din yanzu naji meyafaru
a'a khadeeja shiga ciki kizauna bari ni naje naga ko dagaskene dan ni har yanzu ban yarda asma'u bace
suda sukayi tafiya da mijinta me kuma yahadata da yan sanda
[18/07, 15:04] Hubbey Frd Ameena Kn: Da kyar AK ya lallashi grany takoma gida shikuma ya wuce police station
Asma'u na cikin cell tana kuka fatan ta daya kar Umma tafahimci gaskiyar halin datake ciki
wani dan sanda ne yazo ya fito da ita
Tana zuwa ta isko Umma atsaye da gudu tazo ta rungumeta tana kuka
Rikota Umma tayi tana tambayr ta meyafaru taya tazo nan ina mijinta
Kuka kawai take takasa magana
Jijjigata Umma tayi dakarfi tana fadin asma'u kigayamun meyake faruwa ne
zatayi magana kenan taga AK yashigo office din fuska ahade
Yan sandan sunyi matukar mamakin ganinsa
Cikin kakkawsar murya yace akan wane dalili zaku kamata
DPO ne yace sorry AK banyarda ba lokacinda tace Kaine mijinta
Saboda me ?
bazan iya auren ordinary girl bane
I doesn't judge people by their looks but their character
Juyowa yayi yana kallon asma'u yace meyasa baki gayamusu ke matata bace
Matsowa tayi kusansa tace Nagayamusu amma basuyarda dani ba
Kamar daga sama yaji ta rungumesa tana fadin I am glad u are here
Cikin rada yace ke miye haka
Dagowa tayi takallesa tana mai alama da ido cewa Umma tana kallo
Saurin rungumeta yayi cikin kunne yarada mata
Kindamu da ummanku ni kuma nadamu da grany
Sannan ya dagota yana fadin is ok
I am here
U are safe now
Murmushi tayi tace I am sorry for troubling u
Hannunta yariko yace nagode allah Dana sameki anan
Namiki alkwarin bazan kara barinki ke kadai ba kema kuma kar kikara yin nesa dani kinsan yanda nake sonki idan wani abu yasameki yazanyi
I can't bear it
Rungume juna suka karayi bakinta takai setin kunnensa cikin rada tace
u are over reacting kafitar dani daganan wajan mana
Murmushi Umma tayi tana kallonsu cike da birgewa
Sabanin yahya da abun ya dawre mai kai
Janye jikinsa yayi daga nata yana kallon dan sandan yace akan wane dalili kuka kamata
Jakar yanuna masa yana fadin munsamu wannan jakar akusa da ita kuma drugs ne aciki
Daukan jakan yayi yace yanzu daka ganta ahannuna seka kamani kace ina safarar drugs
Wace hujja kake da ita datanuna jakan tatace
Kasan zan iya yin karar ka akan bata mata suna dakayi
Hakuri suka fara bashi akan basusan matarsa bace shiyasa
Hannunta yaja suka fito daga police station din
Su Umma nabiye dasu
Wurin Umma yazo
Yace Umma meyasa kika zo nan kinsan yanda asma'u tadamu da lafiyarki yanzu gashi kindaga mata hankali ni kuma natsani gabinta cikin damuwa
Naji ance asma'u tana nan ne shiyasa nazo
Hannunta yariko yana murmushi yace Umma ki kuantar da hankalinki asma'u matata ce hakki ne akaina na kula da ita wannan ma dayafaru kaddara ce amma namiki alkawarin zan kiyaye
Murmushi tayi tace ba komai abid nidama nasan bada saninka haka yafaru ba allah yatsare gaba
Ameen yafada yana kallon yahaya yace kamaida Umma gida tana bukatar Hutu
Sallama suka musu yahya yaja motar suka tafi
Cikin siriruwar murya tace I am sorry
Juyowa yayi yakalleta takara cewa
Sorry
Baice komai ba yanufi motarsa
Binbayansa tayi suka shiga tare
Khadeeja nagida hankalinta atashe jin shiru Umma batadawo ba
Fitowa tayi da nufin binsu taga ahmad akofar gida
Daure fuska tayi ta kauda kai kaman bata gansa ba
Karasowa wurinta yayi yana fadin yawwa dama ke nake jira
Ya akayi kasan zan fito
Kawai dai naji ajikina ne
To me yakawoka wurina
Cikin sassanyar murya yace gaskiyanki ne nagane nine mai laifi kuma ina so na gyara kuskuren da nayi
na amince zan auri sarah !!!
She was shocked
Ni dai nasan mace daya nakeso arayuwata kuma bana tunanin zanso wata bayan ke
Juyawa tayi takoma ciki tana danne kukanta
Tana shiga tasaki wani irin kuka mai ban tausayi
Tundaga waje yana jiyota runtse ido yayi yana jin zafin kukanta har kasan zuciyarsa yajima atsaye kafin ya juya jiki asanyaye yabar layin
Seda Umma tadawo tabata labarin abunda yafaru a station tana fadamata tayi farin cikin ganin yanda AK ke kula da asma'u
Shiru khadeeja tayi tana tunanin meyasa AK yake yaudaran kowa kawai saboda kanwarsa
Suna isa gida bangaren grany suka nufa
Tana zaune itada sarah suna jiran dawowarsu
Tana ganinsu tamike tana Cike da farin ciki tanufo asma'u tana fadin
Ba abinda yasameki dai ko meyasa baki kirani ba kinsa nashiga damuwa
Riko hannunta AK yayi yace shikenan grany ba gashi na maidomaki ita ba
Fizge hannunta tayi tana fadin dallah yimin shiru duk bakai kaja ba meyasa baka barta agidaba zaka kaita hotel
Riko hannunta asma'u tayi tace
Grany yi hakuri kidaina mishi fada laifi nane ni nace yatafi wurin aikinsa
Kima daina goyon bayansa dan ba yarda zanyi ba yana kokari wurin aikinsa amma yakasa wurin kula da matarsa
Nadauka idan yayi aure zai canza ashe nayi kuskure
Shidai AK yana tsaye kansa akasa yakasa cewa komai
Ba dole ne yadamu dani ba amma yazama dole yadamu dake amatsyinki na matarsa
Juyowa tayi tana kallon AK tace
To bari kaji nagayamaka idan har kasake maimaita irin wannan kuskuren zan dauki asma'u mubar maka gidan
Kudi dai suna iya karewa daga karshe duk watsewa zasuyi subarka kai kadai matarka ce kawai zata zauna dakai
Sekayi shawara...
Tana kai nan tanufi hanyar dakinta rai bace
Dagowa yayi yana kallon sarah da rinannun idanuwansa cikin wata iriyar murya yace
Yaune karo nafarko da grany ta taba mun magana haka
Kiran ogansa yayi ya nuna mashi nan take yabada umarnin ayi arresting dinta
Karasowa yahaya yayi yana rokon sukyaleta yasanta wannan ba sana'arta bace yarinyar yar gidan mutunci ce
Sunkuy dakanta tayi data tuna karyan datama yahya kenan dama yaganta awurin shiyasa yakirata
Ba rokon da bai musu ba amma sunce sedai yabiyosu office yabada shaida
Tana kuka haka suka tasa keyarta har cikin motarsu
Lekowa tayi tana kallon yahya cikin muryan kuka tace yaya dan Allah kar ka gayama su Umma abunda yafaru dan Allah!!!
AK na zaune da aysha suna fira amma baisan meyasa ba Sam baya jin dadi hankalinsa yakasa kuanciya
Kamar daga sama yahango grany tana zuwa
Azabure suka mike gaba daya suna kallonta har takaraso fuskarta adaure kamar bata taba dariya ba
Cikin kakkawsar murya tace mekake anan
Shiru yayi baice komai ba
Badakai nake ba uban me kake anan tare da wannan mara kunyar
Ina ka kai yar mutane kai yanzu baka jin kunya abid yaushe kazama haka ban saniba
Hannu tadaga da nufin wanka meshi mari daidai nan sarah takaraso aguje tana fadin a'a grany
Dakatawa tayi tana jifanta da wani irin kallo
Sunkuy dakai sarah tayi tace yanzu Yaya yakirani yana cikin matsala ne
Yayi signing contract ne dawani company kuma yau ne zasu gabatar da meeting idan har baijeba zasuyi tunanin ya yaudaresu ne kuma hakan zai jamai matsala shiyasa baisamu damar tafiya ba
Kallon AK grany tayi cikin kakkawsar murya tace ina asma'u
Sunkuy da kai yayi cikin rawar murya yace tana hotel dazu nabaro wurinta itace ma tabani kwarin guywar yin hakan tace zata miki bayani dakanta tasan zaki fahimta
Juyawa tayi tana fadin muje ka kaini wurinta dan ban yarda dakai ba
bin bayanta yayi suka fita
Ajiyar zuciya aysha tasauke tazauna kan kujera tana fadin natsani yarinyar nan
Tsaki sarah tayi tana hararanta tace ke bazaki iya hakura da AK na minti biyar bane se kin ruguza mana shiri
Kauda kai aysha tayi tana fadin gwara ni ai...
Suna isa dakin da asma'u take sukaga bata cike da mamaki yatambayi dai daga cikin ma'aikatan wurin shine yake bashi labarin abunda yafaru
Al'amarin ya girgiza shi matuka
Asma'u ce a police station tasasu agaba se kuka take masu tana fadin wallahi batasan komai akan wannan jakar ba
Waya dan sandan yabata yace takira yan uwanta suzo
Karban wayan tayi tana tunanin wazata kira itadai bazata iya kiran Umma ko abba ba
Numban AK takira tana ringing baidagawa
cikin muryan kuka tace ina kira baidagawa
Dariya yayi yace saurayinki ...
Kauda kai tayi tace mijina dai
Yasunan mijinki ...
Konafada bazaka yarda ba
Saboda me koshima dan safaran kayan mayen ne
Girgiza kai tayi alaman a'a
Koshine wanda muka gani a restaurant ...
Nan madai girgiza kai tayi
Ahasale yace to waye
a tsorace tace
AK hausawee
Gaba daya yan sandan suka kwashe da dariya
Seda sukayi mai isarsu sannan dayan officer din yace yallabai kila kowani AK din take nufi
Fashewa tayi da kuka tace shidai wanda kuka sani wallahi shine mijina idan baku yaradaba kuduba social media anyi posting pics dinmu
Dariya sukayi sannan Babban su ya umarci asata a cell idan wani nata bai zoba zai watsata a news kowa yagani
Kuka tafara tana rokonsu amma basu saurareta ba
Umma da khadeeja suna zaune tana tambayarta meke damunta kuana biyu ta sawya
Fa'iz dake gefe azaune yace Umma kila tana kewar asma'u ne
Shiru Umma tayi nadan lokaci sannan tace ni yau inaji ajikina kamar wani nawa yanacikin matsala
Saurin kallonta khadeeja tayi tana fadin Umma duk muna nan waye kuma amatsala
Fa'iz yace to ko asma'u ce
Hararansa khadeeja tayi tace ammah tana tare damijinta ba abunda yasameta
Umma kidaina damun kanki kawai shedan ne kesamaki waswasi
Tana rufe baki suka jiyo sallamar yahya daga waje
Saurin tashi khadeeja tayi tanufi get tana fadin mekuma yakawoshi nan gidan
Lekowa tayi bakin kofa suka gaisa
Sannan yace Umma naciki
Lafiya ....
akan asma'u ne
Saurin fitowa tayi waje tana fadin meyafaru
Dazu naje hotel nahadu da ita to kuma ina nan tsaye sega yan sanda sunzo suntafi da ita
Cike da damuwa tace yan sanda fa kace akan wane dalili suka kamata
Zaiyi magana kenan sukaji Umma nafadin wa aka kama
Murmushin dole khadeeja tayi tace ba kowa
Yahya yamatso kusan Umma yana fadin karya take Umma asma'u yan sanda suka kama
Innalillahi wa inna ilaihiraji'un
Asma'u fa kace yahya a ina
Riko hannunta khadeeja tayi cikin rawar murya tace Umma ki kuantar da hankalinki ba abunda zai sameta bari naje police station din yanzu naji meyafaru
a'a khadeeja shiga ciki kizauna bari ni naje naga ko dagaskene dan ni har yanzu ban yarda asma'u bace
suda sukayi tafiya da mijinta me kuma yahadata da yan sanda
[18/07, 15:04] Hubbey Frd Ameena Kn: Da kyar AK ya lallashi grany takoma gida shikuma ya wuce police station
Asma'u na cikin cell tana kuka fatan ta daya kar Umma tafahimci gaskiyar halin datake ciki
wani dan sanda ne yazo ya fito da ita
Tana zuwa ta isko Umma atsaye da gudu tazo ta rungumeta tana kuka
Rikota Umma tayi tana tambayr ta meyafaru taya tazo nan ina mijinta
Kuka kawai take takasa magana
Jijjigata Umma tayi dakarfi tana fadin asma'u kigayamun meyake faruwa ne
zatayi magana kenan taga AK yashigo office din fuska ahade
Yan sandan sunyi matukar mamakin ganinsa
Cikin kakkawsar murya yace akan wane dalili zaku kamata
DPO ne yace sorry AK banyarda ba lokacinda tace Kaine mijinta
Saboda me ?
bazan iya auren ordinary girl bane
I doesn't judge people by their looks but their character
Juyowa yayi yana kallon asma'u yace meyasa baki gayamusu ke matata bace
Matsowa tayi kusansa tace Nagayamusu amma basuyarda dani ba
Kamar daga sama yaji ta rungumesa tana fadin I am glad u are here
Cikin rada yace ke miye haka
Dagowa tayi takallesa tana mai alama da ido cewa Umma tana kallo
Saurin rungumeta yayi cikin kunne yarada mata
Kindamu da ummanku ni kuma nadamu da grany
Sannan ya dagota yana fadin is ok
I am here
U are safe now
Murmushi tayi tace I am sorry for troubling u
Hannunta yariko yace nagode allah Dana sameki anan
Namiki alkwarin bazan kara barinki ke kadai ba kema kuma kar kikara yin nesa dani kinsan yanda nake sonki idan wani abu yasameki yazanyi
I can't bear it
Rungume juna suka karayi bakinta takai setin kunnensa cikin rada tace
u are over reacting kafitar dani daganan wajan mana
Murmushi Umma tayi tana kallonsu cike da birgewa
Sabanin yahya da abun ya dawre mai kai
Janye jikinsa yayi daga nata yana kallon dan sandan yace akan wane dalili kuka kamata
Jakar yanuna masa yana fadin munsamu wannan jakar akusa da ita kuma drugs ne aciki
Daukan jakan yayi yace yanzu daka ganta ahannuna seka kamani kace ina safarar drugs
Wace hujja kake da ita datanuna jakan tatace
Kasan zan iya yin karar ka akan bata mata suna dakayi
Hakuri suka fara bashi akan basusan matarsa bace shiyasa
Hannunta yaja suka fito daga police station din
Su Umma nabiye dasu
Wurin Umma yazo
Yace Umma meyasa kika zo nan kinsan yanda asma'u tadamu da lafiyarki yanzu gashi kindaga mata hankali ni kuma natsani gabinta cikin damuwa
Naji ance asma'u tana nan ne shiyasa nazo
Hannunta yariko yana murmushi yace Umma ki kuantar da hankalinki asma'u matata ce hakki ne akaina na kula da ita wannan ma dayafaru kaddara ce amma namiki alkawarin zan kiyaye
Murmushi tayi tace ba komai abid nidama nasan bada saninka haka yafaru ba allah yatsare gaba
Ameen yafada yana kallon yahaya yace kamaida Umma gida tana bukatar Hutu
Sallama suka musu yahya yaja motar suka tafi
Cikin siriruwar murya tace I am sorry
Juyowa yayi yakalleta takara cewa
Sorry
Baice komai ba yanufi motarsa
Binbayansa tayi suka shiga tare
Khadeeja nagida hankalinta atashe jin shiru Umma batadawo ba
Fitowa tayi da nufin binsu taga ahmad akofar gida
Daure fuska tayi ta kauda kai kaman bata gansa ba
Karasowa wurinta yayi yana fadin yawwa dama ke nake jira
Ya akayi kasan zan fito
Kawai dai naji ajikina ne
To me yakawoka wurina
Cikin sassanyar murya yace gaskiyanki ne nagane nine mai laifi kuma ina so na gyara kuskuren da nayi
na amince zan auri sarah !!!
She was shocked
Ni dai nasan mace daya nakeso arayuwata kuma bana tunanin zanso wata bayan ke
Juyawa tayi takoma ciki tana danne kukanta
Tana shiga tasaki wani irin kuka mai ban tausayi
Tundaga waje yana jiyota runtse ido yayi yana jin zafin kukanta har kasan zuciyarsa yajima atsaye kafin ya juya jiki asanyaye yabar layin
Seda Umma tadawo tabata labarin abunda yafaru a station tana fadamata tayi farin cikin ganin yanda AK ke kula da asma'u
Shiru khadeeja tayi tana tunanin meyasa AK yake yaudaran kowa kawai saboda kanwarsa
Suna isa gida bangaren grany suka nufa
Tana zaune itada sarah suna jiran dawowarsu
Tana ganinsu tamike tana Cike da farin ciki tanufo asma'u tana fadin
Ba abinda yasameki dai ko meyasa baki kirani ba kinsa nashiga damuwa
Riko hannunta AK yayi yace shikenan grany ba gashi na maidomaki ita ba
Fizge hannunta tayi tana fadin dallah yimin shiru duk bakai kaja ba meyasa baka barta agidaba zaka kaita hotel
Riko hannunta asma'u tayi tace
Grany yi hakuri kidaina mishi fada laifi nane ni nace yatafi wurin aikinsa
Kima daina goyon bayansa dan ba yarda zanyi ba yana kokari wurin aikinsa amma yakasa wurin kula da matarsa
Nadauka idan yayi aure zai canza ashe nayi kuskure
Shidai AK yana tsaye kansa akasa yakasa cewa komai
Ba dole ne yadamu dani ba amma yazama dole yadamu dake amatsyinki na matarsa
Juyowa tayi tana kallon AK tace
To bari kaji nagayamaka idan har kasake maimaita irin wannan kuskuren zan dauki asma'u mubar maka gidan
Kudi dai suna iya karewa daga karshe duk watsewa zasuyi subarka kai kadai matarka ce kawai zata zauna dakai
Sekayi shawara...
Tana kai nan tanufi hanyar dakinta rai bace
Dagowa yayi yana kallon sarah da rinannun idanuwansa cikin wata iriyar murya yace
Yaune karo nafarko da grany ta taba mun magana haka