Sashe 33
Domin Kanwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Barin wurin asma'u tayi tana fadin sirrin ma'aurata ne baizama dole ke kiji ba
Da kallo tabita tanaji kamar ta kurma ihu
Gyada kai tayi tana cije lebe tace dole nadau mataki naga alama ina sake dabaki zan jini asalansa ....
Shigowar Ahmad da sauran abokanansu ne yakatsemata tunaninta nan take aka hau shewa ana murna banda ango dakana ganinsa kasan yana cikin damuwa
Tunda yashigo sarah takasa dauke idonta akansa tana ji ba macan da takaita Sa'a saboda ahmad daban ne yahadu iya haduwa
Dining suka nufa gaba daya suka fara cin abinci suna fira
Kitchen aysha taja sarah tana fadin amarsu zo mu dakko masu dambun naman da grany tace aba abokanan ango gift idan sunzo
Da kallo asma'u tabisu dan tasan wata gulmar zasuyi
Tashi ahmad yayi yanufi bangaren grany yazo wucewa kenan yaji suna magana
Aysha tace wallahi yau senakeji nafiki farin ciki mun kusa rabuwa da annoba
Dariya sarah tayi tace ai jira kawai nake adaura aure muyi waje da ita
Dariya sukayi suka tafa ...
Girgiza kai yayi yana fadin kai inaaaaa bazai yuwu ba bazan yi biyu babu ba
Narasa khadeeja kuma bukata bata biyaba auren asma'u yamutu
Wayanshi yaciro yana kiran khadeeja amma bata dauka
Fita yazoyi yahadu da asma'u zataje wurin khadeeja taga yatake
Shan gabansa tayi ta tareshi tana fadin ina kuma zakaje bayan lokaci yayi idan ma kana tunanin khadeeja ne to koma wurinta zanje yanzu
Zaiyi magana yaga sarah atsaye tana kallonsu
Runtse ido yayi yana cije lebe yajuya Yakoma ciki """"
Ur's.......
*MHD*
[18/07, 15:04] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚
👨👧 _DOMUN KANWATA_ 👩👧
Na ( *Maryam Mhd* )
( _nasadaukar dawannan page din gareki Aisha(anna) da kuma Dr Aisha tnx for ur support
Sa'ata da xee Allah yabar zumunci )_
9⃣5⃣
Bayan anci ansha AK yafara Neman ahmad amma bai gansa ba yakira wayarsa yafi akirga amma baidaga ba daga karshema ya kashe wayar baiyi tunanin wani Abu ba yaje yatambayi sarah ko yagayamata Inda zaije
tace bata ganshiba nan fa aka fara nemansa gashi kowa yataru amasallaci ana jiransu adaura aure
Hankali tashe yake kiran wayar ahmad amma akashe
Sarah dake gefenshi tana rusa kuka ta mike zunbur tana fadin ina asma'u
Juyowa sukayi shida aysha suna kallonta
Aysha tace kina nufin tasan inda yake
Bata bata amsa ba tafita aguje tasauka kasa tana kwalama asma'u kira
Amma bata ganta ba
Jan hannunta AK yayi yamaidata sama ganin yanda mutane ke kallonsu
Dakinsa yakaita yana fadin ki kuantar da hankalinki sarah nasan bai yi nisa ba kila wani uzuri ne yafitar dashi
Tureshi tayi tafada kan gado tana kuka tace Yaya duk laifinka ne kai kaja haka tafaru kasake mata dayawa ka aureta ne dan kahukunta ta amma kabiyemata kana mata wasa kana mata dariya kana fira da ita shiyasa tasamu damar yin haka yanzu gashi tarusa mun farin cikina kuma naganta tana ma ahmad magana dazu nasan ita tacanza mai ra'ayi yafasa aurena wallahi bazan barta ba sena kasheta
Ahasale yafita daga dakin yana banko kofar dakarfi
Aysha tazo binsa kenan tahango wata farar takarda akan dressing mirror har tawuce se kuma tadawo tadauki takardar ganin ansa
from ahmad to AK
Yasa tafaki idon sarah tafara karantawa kamar haka
Nasan lokacinda zakaga wannan takardar kana nemana friend
kayi hakuri naso na sadaukar da soyayyata na auri sarah amma daga baya na fuskanci hakan bashida wani anfani
Nadauka idan nahakura da wacce nakeso na aureta komai zai wuce amma naji da kunnena tana cewa zaka saki asma'u idan na aureta
Friend kayi hakuri naboye maka gaskiyar lamarin amma ni ba asma'u nakeso ba
KHADEEJA kanwarta ita ce budurwata da ita muke soyayya baku fahimci abun yanda yadace bane
I am really sorry amma bazan iya gyara daya nabata goma ba
Bazan iya auren sarah narabu da khadeeja ba
Kai kuma daga karshe karabu da asma'u
Nasan zaka ji haushi amma kayi hakuri
I am sorry but i can't
Ur friend ....ahmad
Zufa ce taji tana karyomata lokacinda tagama karanta wasikar cike da tashin hankali take fadin na shiga uku ni aysha yanzu dama ba asma'u bace budurwan ahmad
boye takardar tayi aranta tana fadin ai wallahi bazan bari kusan da wannan zancan ba dama can naga takeken asma'u tafara jan hankalin AK inaga inyaji gaskiyar maganar nasan bazai saketa ba
AK na sauka kasa ita kuma tashigo hannunta yaja dakarfi yanufi sama da ita
Yanayin da taganshi aciki ya tsoratata tana magana amma yayi banza da ita se fizganta yake da karfi har tana neman faduwa
Sadiya takalli ladidi tana fadin wai meyake faruwa ne
Dariya ladidi tayi tace ango ne ya gudu annemesa anrasa
Tashi tayi tanufi bangaren grany tana murmushin mugunta tace bari naje nagayama tsohuwar can Allah sa ma hawan jininta yatashi tamutu muhuta
Tana isa bangaren grany tafara kukan munafunci tana fadin grany munshiga uku za'akunyataki gaban baki
Daure fuska grany tayi tace kunya takare akanki meyafaru
Ahmad ya gudu yace yafasa auren sarah
Jiri ne yadibi grany inna ameena ta tarota tazaunar da ita kan kujera
Bayan wani dan lokaci tasauke ajiyar tana salati tace shikenan haka Allah yakaddara amma ahmad bai kyewta ba yasan bazaiyi auren nan ba meyasa bai fada tun wuri ba gashi yanzu muntara mutane mezamuce masu
Cike da takaici sadiya ke kallonta ahasale tace wai grany bakiji komai ba
Inna ameena tamaka mata harara tace to munafuka mai bakin labari me kike so taji
Juyawa tayi tana jan tsaki tabar wurin
AK na shiga daki ya wurga asma'u kan gado kusa da sarah cikin kakkausar murya yace daga ina kike ina ahmad
Cikin rawar murya tace meyafaru ...
Shako wuyanta sarah tayi tabaya tana fadin munafuka tambaya ma kike meyafaru ke baki ji kunya ba da aurenki amma kinabin wani wallahi se kinfadamun ina ahmad dina yake
Da kyar AK ya kwaceta a hannun sarah
Kallonta yake da rinannun idanuwansa yace tambayar ki nake ina ahmad kigayamun ko yanzu in cimaki mutunci abainan jama'a
Fashewa tayi da kuka tarikoshi tana fadin dan allah kayi hakuri wallahi bansan inda ahmad yakeba Ni yanzuma nashigo gidan nan ban San meyake faruwa
Nufota sarah tayi aguje tana fadin wallahi karya kike kinsan inda yake dazu batare naganku ba narantse idan baki fadi inda yake ba sena kasheki
Riko hannunta AK yayi sannan yakalli asma'u yana daka mata tsawa yace get out of my room
Fita tayi tana kara fashewa da kuka
Zaunar da sarah yayi bakin gado cikin sigar lallashi yace calm down sarah koma ina ahmad yake zan nemosa kuantar da hankalinki kar mutane sugane halin da ake ciki
Cikin sheshshekar kuka tace to Yaya adaura auren mana ai ba dole se yana nan ba
Girgiza kai yayi yana share mata hawaye yace ba yanda za'a daura aure batare da amincewarsa ba sarah kidan bani lokaci zansan abunyi
Kuantawa tayi akan gadon tana rera kukanta mai cin rai
Tsaye yayi yana kallonta nadan lokaci kafin yasauke nannauyar ajiyar zuciya yana fita daga dakin
Asma'u nafita takira wayar khadeeja tana tambayr ko taga ahmad
Da mamaki khadeeja tace a'a ammah bangansa ba meyafaru
" khadeeja ahmad bayanan annemesa anrasa kuma ana kiransa baya dagawa
ko yakiraki ne
" bansaniba naga kiranshi dazu amma bandauka ba nakashe wayar
" OK to ki kirashi yanzu muji ko zai daga
abangaren Momy ma Neman ahmad take har zata kira AK taji wayanta na ringing tana dubawa taga ahmad
Bayan tadauka tayi sallama
Cikin wata iriyar murya kaman mai shirin fashewa da kuka yace
Momy nafasa auren sarah khadeeja nakeso kuma ita zan aura kome zai faru yafaru nagama yanke hukunci
Murmushi Momy tayi tace
Ahmad kayanke hukuncin da yadace akurarren lokaci
amma ba komai haka allah yakaddara
Jin anturo kofa yasa ta ijiye wayar
AK ne yashigo cike da damuwa ko gaisawa basuyi ba yace Momy ina ahmad
"Banganshiba AK rabona dashi yatafi wurinka....
Bata karasa ba ya juya yabar palon
Yana fita ta kira Ahmad tace AK yazo nemansa
Kiran AK yayi awaya bugu biyu yadaga ahasale yace ai bandauka zaka iya kirana ba ahmad meyasa zaka mun haka meyasa kake so ka tozartani ne
Wai natambayeka miye laifin sarah da kake wulakanta ta
Cikin rawar murya ahmad yace AK katsaya kasaurare ni bakaga wasika...
Bai karasaba ya katseshi dafadin
Mezaka gayamun Wanda bansani ba
Bazaka iya auren sarah ba kanada wacce kake so
Soyayya soyayya
Koba abunda zaka gayamun kenan ba
To tsaya kaji zan iya yafe komai amma bana abunda yashafi familyna
Yana kainan yakatse wayar hade da dukan sitiyarin motar da karfe
Ahmad ma kuance yake acikin motar sa ga idonsa yayi ja kana ganinsa kasan yana cikin damuwa
Wayarsa ne yafara ringing yana dubawa yaga my flying bird
Saurin daukar wayar yayi yana fadin haba deeja meyasa zakiki daukar wayana kikasan mezan gayamaki
"Mezaka gayamun kwa banda kafasa auren sarah
Kasan halin da kajefa yayata aciki kuwa wannan shine sonda kake ikrarin kana mun ...
" deeja please dan allah kisaurareni inaso muhadu dake maganar bana waya bane
Shuru tayi nadan lokaci kana daga baya ta amince ya gayamata inda zasu hadu
Tana kashe wayar takira Asma'u tagayamata
Asma'u tace taje suhadu itama zata zo wurin suyi magana
Ganin magariba tagabato yasa akaba mutane hakuri akan anfasa taron bikin se wani lokaci
asma'u na idar da sallar magriba tafito danufin tafiya wurin su ahmad tahadu da aysha
Riko hannunta aysha tayi cikin sassanyar murya tace asma'u kiyi hakuri akan abunda yafaru kwanaki se yanzu nagane bakida laifi Ashe kanwarki ahmad keso bakeba yanzu gashi kina fuskantar matsala ta dalilin hakan
Murmushi Asma'u tayi tace bakomai nagode da kika fahimceni amma dan allah karki gayama kowa yanzu ma haka wurin ahmad zani narokeshi yadawo saboda nayarda sarah tana tsananin sonsa
Murmushi aysha tayi tace OK kunyi magana da ahmad yana ina
Batare da tunanin komai ba asma'u tagayamata inda zata sannan tawuce tana sauri
Da kallo aysha tabita tana murmushin mugunta sannan tanufi wurin AK da sarah dawata takarda ahannunta
Tana shiga Tamika ma AK takardar tana fadin gawannan nasamu adakinka kuma yanzu nahadu da asma'u zataje wurin ahmad
Karban takardar AK yayi yana karatawa afili kamar haka
Da kallo tabita tanaji kamar ta kurma ihu
Gyada kai tayi tana cije lebe tace dole nadau mataki naga alama ina sake dabaki zan jini asalansa ....
Shigowar Ahmad da sauran abokanansu ne yakatsemata tunaninta nan take aka hau shewa ana murna banda ango dakana ganinsa kasan yana cikin damuwa
Tunda yashigo sarah takasa dauke idonta akansa tana ji ba macan da takaita Sa'a saboda ahmad daban ne yahadu iya haduwa
Dining suka nufa gaba daya suka fara cin abinci suna fira
Kitchen aysha taja sarah tana fadin amarsu zo mu dakko masu dambun naman da grany tace aba abokanan ango gift idan sunzo
Da kallo asma'u tabisu dan tasan wata gulmar zasuyi
Tashi ahmad yayi yanufi bangaren grany yazo wucewa kenan yaji suna magana
Aysha tace wallahi yau senakeji nafiki farin ciki mun kusa rabuwa da annoba
Dariya sarah tayi tace ai jira kawai nake adaura aure muyi waje da ita
Dariya sukayi suka tafa ...
Girgiza kai yayi yana fadin kai inaaaaa bazai yuwu ba bazan yi biyu babu ba
Narasa khadeeja kuma bukata bata biyaba auren asma'u yamutu
Wayanshi yaciro yana kiran khadeeja amma bata dauka
Fita yazoyi yahadu da asma'u zataje wurin khadeeja taga yatake
Shan gabansa tayi ta tareshi tana fadin ina kuma zakaje bayan lokaci yayi idan ma kana tunanin khadeeja ne to koma wurinta zanje yanzu
Zaiyi magana yaga sarah atsaye tana kallonsu
Runtse ido yayi yana cije lebe yajuya Yakoma ciki """"
Ur's.......
*MHD*
[18/07, 15:04] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚
👨👧 _DOMUN KANWATA_ 👩👧
Na ( *Maryam Mhd* )
( _nasadaukar dawannan page din gareki Aisha(anna) da kuma Dr Aisha tnx for ur support
Sa'ata da xee Allah yabar zumunci )_
9⃣5⃣
Bayan anci ansha AK yafara Neman ahmad amma bai gansa ba yakira wayarsa yafi akirga amma baidaga ba daga karshema ya kashe wayar baiyi tunanin wani Abu ba yaje yatambayi sarah ko yagayamata Inda zaije
tace bata ganshiba nan fa aka fara nemansa gashi kowa yataru amasallaci ana jiransu adaura aure
Hankali tashe yake kiran wayar ahmad amma akashe
Sarah dake gefenshi tana rusa kuka ta mike zunbur tana fadin ina asma'u
Juyowa sukayi shida aysha suna kallonta
Aysha tace kina nufin tasan inda yake
Bata bata amsa ba tafita aguje tasauka kasa tana kwalama asma'u kira
Amma bata ganta ba
Jan hannunta AK yayi yamaidata sama ganin yanda mutane ke kallonsu
Dakinsa yakaita yana fadin ki kuantar da hankalinki sarah nasan bai yi nisa ba kila wani uzuri ne yafitar dashi
Tureshi tayi tafada kan gado tana kuka tace Yaya duk laifinka ne kai kaja haka tafaru kasake mata dayawa ka aureta ne dan kahukunta ta amma kabiyemata kana mata wasa kana mata dariya kana fira da ita shiyasa tasamu damar yin haka yanzu gashi tarusa mun farin cikina kuma naganta tana ma ahmad magana dazu nasan ita tacanza mai ra'ayi yafasa aurena wallahi bazan barta ba sena kasheta
Ahasale yafita daga dakin yana banko kofar dakarfi
Aysha tazo binsa kenan tahango wata farar takarda akan dressing mirror har tawuce se kuma tadawo tadauki takardar ganin ansa
from ahmad to AK
Yasa tafaki idon sarah tafara karantawa kamar haka
Nasan lokacinda zakaga wannan takardar kana nemana friend
kayi hakuri naso na sadaukar da soyayyata na auri sarah amma daga baya na fuskanci hakan bashida wani anfani
Nadauka idan nahakura da wacce nakeso na aureta komai zai wuce amma naji da kunnena tana cewa zaka saki asma'u idan na aureta
Friend kayi hakuri naboye maka gaskiyar lamarin amma ni ba asma'u nakeso ba
KHADEEJA kanwarta ita ce budurwata da ita muke soyayya baku fahimci abun yanda yadace bane
I am really sorry amma bazan iya gyara daya nabata goma ba
Bazan iya auren sarah narabu da khadeeja ba
Kai kuma daga karshe karabu da asma'u
Nasan zaka ji haushi amma kayi hakuri
I am sorry but i can't
Ur friend ....ahmad
Zufa ce taji tana karyomata lokacinda tagama karanta wasikar cike da tashin hankali take fadin na shiga uku ni aysha yanzu dama ba asma'u bace budurwan ahmad
boye takardar tayi aranta tana fadin ai wallahi bazan bari kusan da wannan zancan ba dama can naga takeken asma'u tafara jan hankalin AK inaga inyaji gaskiyar maganar nasan bazai saketa ba
AK na sauka kasa ita kuma tashigo hannunta yaja dakarfi yanufi sama da ita
Yanayin da taganshi aciki ya tsoratata tana magana amma yayi banza da ita se fizganta yake da karfi har tana neman faduwa
Sadiya takalli ladidi tana fadin wai meyake faruwa ne
Dariya ladidi tayi tace ango ne ya gudu annemesa anrasa
Tashi tayi tanufi bangaren grany tana murmushin mugunta tace bari naje nagayama tsohuwar can Allah sa ma hawan jininta yatashi tamutu muhuta
Tana isa bangaren grany tafara kukan munafunci tana fadin grany munshiga uku za'akunyataki gaban baki
Daure fuska grany tayi tace kunya takare akanki meyafaru
Ahmad ya gudu yace yafasa auren sarah
Jiri ne yadibi grany inna ameena ta tarota tazaunar da ita kan kujera
Bayan wani dan lokaci tasauke ajiyar tana salati tace shikenan haka Allah yakaddara amma ahmad bai kyewta ba yasan bazaiyi auren nan ba meyasa bai fada tun wuri ba gashi yanzu muntara mutane mezamuce masu
Cike da takaici sadiya ke kallonta ahasale tace wai grany bakiji komai ba
Inna ameena tamaka mata harara tace to munafuka mai bakin labari me kike so taji
Juyawa tayi tana jan tsaki tabar wurin
AK na shiga daki ya wurga asma'u kan gado kusa da sarah cikin kakkausar murya yace daga ina kike ina ahmad
Cikin rawar murya tace meyafaru ...
Shako wuyanta sarah tayi tabaya tana fadin munafuka tambaya ma kike meyafaru ke baki ji kunya ba da aurenki amma kinabin wani wallahi se kinfadamun ina ahmad dina yake
Da kyar AK ya kwaceta a hannun sarah
Kallonta yake da rinannun idanuwansa yace tambayar ki nake ina ahmad kigayamun ko yanzu in cimaki mutunci abainan jama'a
Fashewa tayi da kuka tarikoshi tana fadin dan allah kayi hakuri wallahi bansan inda ahmad yakeba Ni yanzuma nashigo gidan nan ban San meyake faruwa
Nufota sarah tayi aguje tana fadin wallahi karya kike kinsan inda yake dazu batare naganku ba narantse idan baki fadi inda yake ba sena kasheki
Riko hannunta AK yayi sannan yakalli asma'u yana daka mata tsawa yace get out of my room
Fita tayi tana kara fashewa da kuka
Zaunar da sarah yayi bakin gado cikin sigar lallashi yace calm down sarah koma ina ahmad yake zan nemosa kuantar da hankalinki kar mutane sugane halin da ake ciki
Cikin sheshshekar kuka tace to Yaya adaura auren mana ai ba dole se yana nan ba
Girgiza kai yayi yana share mata hawaye yace ba yanda za'a daura aure batare da amincewarsa ba sarah kidan bani lokaci zansan abunyi
Kuantawa tayi akan gadon tana rera kukanta mai cin rai
Tsaye yayi yana kallonta nadan lokaci kafin yasauke nannauyar ajiyar zuciya yana fita daga dakin
Asma'u nafita takira wayar khadeeja tana tambayr ko taga ahmad
Da mamaki khadeeja tace a'a ammah bangansa ba meyafaru
" khadeeja ahmad bayanan annemesa anrasa kuma ana kiransa baya dagawa
ko yakiraki ne
" bansaniba naga kiranshi dazu amma bandauka ba nakashe wayar
" OK to ki kirashi yanzu muji ko zai daga
abangaren Momy ma Neman ahmad take har zata kira AK taji wayanta na ringing tana dubawa taga ahmad
Bayan tadauka tayi sallama
Cikin wata iriyar murya kaman mai shirin fashewa da kuka yace
Momy nafasa auren sarah khadeeja nakeso kuma ita zan aura kome zai faru yafaru nagama yanke hukunci
Murmushi Momy tayi tace
Ahmad kayanke hukuncin da yadace akurarren lokaci
amma ba komai haka allah yakaddara
Jin anturo kofa yasa ta ijiye wayar
AK ne yashigo cike da damuwa ko gaisawa basuyi ba yace Momy ina ahmad
"Banganshiba AK rabona dashi yatafi wurinka....
Bata karasa ba ya juya yabar palon
Yana fita ta kira Ahmad tace AK yazo nemansa
Kiran AK yayi awaya bugu biyu yadaga ahasale yace ai bandauka zaka iya kirana ba ahmad meyasa zaka mun haka meyasa kake so ka tozartani ne
Wai natambayeka miye laifin sarah da kake wulakanta ta
Cikin rawar murya ahmad yace AK katsaya kasaurare ni bakaga wasika...
Bai karasaba ya katseshi dafadin
Mezaka gayamun Wanda bansani ba
Bazaka iya auren sarah ba kanada wacce kake so
Soyayya soyayya
Koba abunda zaka gayamun kenan ba
To tsaya kaji zan iya yafe komai amma bana abunda yashafi familyna
Yana kainan yakatse wayar hade da dukan sitiyarin motar da karfe
Ahmad ma kuance yake acikin motar sa ga idonsa yayi ja kana ganinsa kasan yana cikin damuwa
Wayarsa ne yafara ringing yana dubawa yaga my flying bird
Saurin daukar wayar yayi yana fadin haba deeja meyasa zakiki daukar wayana kikasan mezan gayamaki
"Mezaka gayamun kwa banda kafasa auren sarah
Kasan halin da kajefa yayata aciki kuwa wannan shine sonda kake ikrarin kana mun ...
" deeja please dan allah kisaurareni inaso muhadu dake maganar bana waya bane
Shuru tayi nadan lokaci kana daga baya ta amince ya gayamata inda zasu hadu
Tana kashe wayar takira Asma'u tagayamata
Asma'u tace taje suhadu itama zata zo wurin suyi magana
Ganin magariba tagabato yasa akaba mutane hakuri akan anfasa taron bikin se wani lokaci
asma'u na idar da sallar magriba tafito danufin tafiya wurin su ahmad tahadu da aysha
Riko hannunta aysha tayi cikin sassanyar murya tace asma'u kiyi hakuri akan abunda yafaru kwanaki se yanzu nagane bakida laifi Ashe kanwarki ahmad keso bakeba yanzu gashi kina fuskantar matsala ta dalilin hakan
Murmushi Asma'u tayi tace bakomai nagode da kika fahimceni amma dan allah karki gayama kowa yanzu ma haka wurin ahmad zani narokeshi yadawo saboda nayarda sarah tana tsananin sonsa
Murmushi aysha tayi tace OK kunyi magana da ahmad yana ina
Batare da tunanin komai ba asma'u tagayamata inda zata sannan tawuce tana sauri
Da kallo aysha tabita tana murmushin mugunta sannan tanufi wurin AK da sarah dawata takarda ahannunta
Tana shiga Tamika ma AK takardar tana fadin gawannan nasamu adakinka kuma yanzu nahadu da asma'u zataje wurin ahmad
Karban takardar AK yayi yana karatawa afili kamar haka